← Book details Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 5 OF 98

Sashe 5

Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Rafeeq gida ya shugo cikin takunsa na yana kamshi yayi Sallama a gidan ShimaA wannan gidan da gani kaga gidan me hanu da shuni gidane na gasken gaske komai na more rayuwa akwai duk da gidan da iyayen Rafeeq suke yafi kyau sosai Amma wannan ma ba baya ba,ga motoci nan hadaddu masu tsada daban daban,Rafeeq yana shiga katafaren Palon gidan wata matashiya ce baza ta wuce 50yrs ba da kuruciyarta kyakyawa son kowa kin Wanda ya rasa ga kyan Kira da diri,tana ganin Rafeeq ta saki murmushi tare da amsa sallamarsa,kallonta yayi ya zauna a hankali yace Aunty barka da hutawa,Wacce ya Kira da tace Dana ya aiki ya Kuma school kana garin shine sai yau zaka zo min? Sai da ya dauki lokaci sannan yace kiyi hakuri Aunty Exam muke yi ne,kin San indai lafiya ai zanzo ko? tace na sani to ya school? normal Aunty,bari na kawo maka abinci,me kika dafa ne? Hmmm zai wuce tuwo ne da kyar fa ma ya bari nayi tuwon, kasan komai dai yau ma ko kudin cefane bai bayar ba,ayi mutum kamar talaka Wanda bai gaji arziki ba,Hawaye ne ya zubo mata tace Ina so ko Yaya ne ya so ni ya kyautata min amma Hakan ya gagara sai ma kuntata min da yake kana gani dai, Aunty wai waye naji ance an kaishi prison akan gidan su Spark? Hankalin Aunty ya dawo kan Rafeeq, tace wani Dandaudu ne marar Imani ya kashe shi,daga kawoshi gidan mutane,Aunty ta kwashe labari ta fadawa Rafeeq,Rafeeq yace Allah ya kyauta shi kam a ransa bai yarda ba Sam, yana da ja akan kisan domin yasan tsakanin Mummy da Mijinta irin zaman da suke, tace sunansa ma wai Jamilu Hashim.

Rafeeq yace hmm kawai sannan yace kina da kudi kuwa? tace da kyar ma na samu na siyan kayan Miya Sweetheart, Rafeeq ya mike tare da zaro kudi dubu goma yace kiyi hakuri da wannan kin San Yan Makaranta,ta Mika hannu Zata karba kenan me gidan ya shugo sanye cikin wata peach shadda Yar gaske yana sheki yana kamshi Shima ba wani babba bane,Rafeeq yace Sannu da zuwa wani kallon banza yayiwa Rafeeq yana daure fuska yace bana hanaka bata kudi ba,iyalina ko naka bana son shishigi,wato kana nuna min ban iya ruko ba ko?to baza ta karba ba jeka da kudinka,kafa dameni Karka bari na hanaka zuwa gidan nan,Ina daga maka kafa baka gani, Rafeeq kudinsa ya karba ya Kalli Aunty a sace suka hada Ido ya faki Ido ya tura mata kudin a kasan kujera tana kallo ya ajiye ya fice abinsa,Wanda ta Kira da Abban Na'eem da Na'eema ya fara yayyafa mata ruwan masifa yace wlh ki kiyayeni Rumaisa Ruma ki kiyaye ni banza shashasha,wato tona min asiri kike sabo da kin raini Rafeeq gani kike kamar ke kika haife shi karki manta Dan Yar uwarki ne,Yar uwar taki ma da bata son kike shiga sabgar danta in Banda masifa ma kina juya bakya haihuwa ki hakura da rike Dan wani mana yaja tsaki,tace kayi hakuri abincin fa? Bana ci ya juya ya wuce part dinsa fuuuuuu dama ya Riga yaci nama me rai da lafiya a wani joint me tsada a koshe yake abinsa.

Su Naila ana gobe ranar ziyara dukkansu murna suke musamman Wanda Suke da tabbaci za a zo musu daga gida,ita kuwa Naila bata murna domin Iyayenta Basu yarda da ita ba shi yasa suka ce ba ita ba su Kuma babu Wanda zaizo wajenta ko an kaita can,tasan halin Ummanta ,Amma haka suke ta tsafta suna gyara jikinsu kar azo a gansu cikin kazanta,Naila tana Kallonsu ta zuba tagumi a inda ta idar da Sallar la'asar Sallar ma a boye take yinta,a haka ma da ya ta shugo da Karamin mayafin a cikin wandonta a boye,duk Allah ya tsallakar da ita ba a kamata ba,Addua take Allah ya rufa mata asiri kar a tarfa ta,sai ta bari an fita makaranta take buya tana yi ba nutsuwa sabo da tsoro, kullum itace karshen fita school tace ya Allah karka bari a kamani ko a ganta da mayafi kowa yasan iskancin Yandaudu sunyi Imanin baza a kawo musu Mace gidan ba shi yasa duk suka amince Dandaudu ne,Allah yasa ma basu kamata ba har yanzu,kullum addua take kar a kamata har ta fice a gidan,kullum cikin faduwar gaba take.

Wani Wanda ake kira da Skoler Dandaudu baki har kunne ya samu Dandaudu me kyau kamar mace,wajen Naila ya karaso Yana rangwada ya furta budurwata ke wai baza kiyi wankin ba? Ai ko sabulu sai na Ara Miki ki wanke kayanki, ga wando da t-shirt Dina ki Saka,Naila tace ni ai ba Wanda zaizo min wa nake da shi Babana da Ummata sunce baza su zo min ba,nafi sa rai ma da Yaya Mohsin amma nasan halin Ummanmu ko zan mutu baza su kawo min ziyara ba,Dandaudu Skoler yace iyyee ke ki bari Dan Manzo, ai shike nan amma baki sani ba ko sun huce, kinyi fa sati daya da zuwa nan Jamilu ki samu dai kiyi tsafta ga farcenki nan sunyi Zako Zako haba Jamilu ta ,gashinka buzu buzu,ga kaya sunyi dirty gashi kina fama da susar Bado abin ai yayi yawa,sai yanzu Naila ta tuna hannunta na gabanta da sauri ta cire,Skoler yace ahhh karki ji kunyata ai daya muke nima macece irinka sosa abinki kafin Nan gaba ki aminta Dani na dinga lashe pole din naka,Ahhh ranar akwai harka ahayye chass Chass heyyyyy nanaye, fito dan Allah Jamilu Baby mu wuce.
Hannun Naila ya rike ta fisge da sauri,ya saki da mamaki yace ahhhh wannan laushi kamar auduka, billahillazi kinji za ayi bantan bala'i Dani a kanki Yar uwa,I love you Jamilu,Dan Allah ni dai Jamila zan dinga kiranki please

Naila ta Kalli Skoler tana hawayen karya gwanin ban tausayi tace nifa ba a sani sannan ba a hanani Iyayena ma hakuri suke Dani shi yasa ma da akace na kashe wani suka yarda kije kawai zanyi tunani akan soyayyar, Skoler yayi tafi tare da bugar cinya Yana fari yace shike nan Ina jira tawan ,Naila tace ba gwara ma na mutu na huta ba,gwara kazantar cuta ta kashe ni, zuciyata ta buga kawai na huta,ba na Jin magana ni yawwa ba a sani sannan ba a hanani,Suna jinsu kowa ya rabu da su,Shi kuwa Skoler ya dage lallashin budurwarsa yake Jamilu,tana ta shagwaba ,gajiya yayi ya zaro dubu daya yace ungo Baby je ki Sha lemon kwalaba ki sanyaya makoshinki,Naila taji wani dadi ta karbe tace thanks ,yace wow yimin fari Jamilu na,Naila tayi Masa fari da Ido,Kirji Skoler ya dafe yana karairaya yace zan suma bar ni haka, shi a dole ya samu budurwa namiji irinsa Dandaudu.

Washe gari bayan mata an gama zuwa ziyararsu sannan aka bude maza suma aka dinga zuwa musu suna ta murna yau sun samu abincin gida suna ta ci amma banda Naila ko kare bai zo wajenta ba ko ma fitowa bata yi ba sabo da sai Wanda aka zo wajensu suke fita,kusan kowanne anzo masa suka dinga dawowa da sabulai da omo,rezo,shaver da tarkace daban daban amma banda Naila me kaya kala Daya,ana koya musu Karatun addini Dana boko a ciki,ga sana'ar hannu iri iri,Itadai Naila sakar hannu ake koya mata a ciki da Saka kayan sanyi,Sai filin wasa Idan sunyi niyya,Naila ranar wasa tana can daki bata zuwa,duk sanda ta tuna iyayenta da Yan gidansu Kuma taci kuka ta koshi,hankalinta bai sake tashi ba sai da ziyara tazo taga kusan kowanne kato anzo masa banda ita,a Hakan ma su Dan lIndo da Yan Daudu ne suke taimakonta da sabulu da omo gashi wani satin zata fara period ta rasa Ina zata samu pad duk da sanyi ya kamata bata San ko zaizo ba ko bazai zo ba oho.

Dare na yayi sauro kamar zai cinyesu sauraye ne na hauka kamar yayi gomnati bata dauki mataki ba Yana zubawa mutane cuta,Naila sai Susa take ga cizon sauro gashi yanzu duk tunani da bakin ciki ya hanata ma yin tsaftar ba sosai ba,gashi ba wuta ma bare su samu suga haske ba kullum ake kunna musu inji ba,cikin duhun daren kowanne a kwance yake, kasa kasa take jin maza Yan gay suna numfashi suna ihunsu na Dadi ga wasu Kuma suna biyawa kansu da kansu bukata,Ko wanne daki haka suke yi Idan dare yayi,Yan Iskan karshe sai kalaman banza sukeyi suna ihu da Nishin Dadi,duk sanda Naila taji Hakan hankalinta tashi yake taji a duniya bata bukatar komai face Namiji,macece me bukata amma yau dake ciwon sanyin nata yayi nisa bata ji sosai ba ta mike sum sum ta koma dakin malamai Inda yafi mata mutunci, su na kirki ne basu aikata alfasha baccinta tayi a can.
Chapter 5 · 0% Book details