Sashe 30
Tantiriya A Gidan Yari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ido suka zaro, Malam Garzali ya furta an gama karatu Kuma anci gaba da Daudu shiriya har yanzu bata zo,tace ku daina yankewa mutum hukunci kawai nayi karatun ne Dan kusan ni ba jahili bane Ina da ilimi kawai a yanda na tsinci kaina to bazan yi aiki da shi ba tukunna sai nan gaba,Malam Jilani yace Subhannallahi Allah ya shiryeka wallahi mutuwa Bata jira,Naila tace ni kuwa nasan da haka tunda ko a makwaftanmu anyi mutuwa,an harbi mutum da bindiga ya mutu a gabana a kauye, kaga kuwa nasan zata zo Kaina watarana,Spark yace Inshaallah ba yanzu ba uhm uhm Yana karkada yatsa,shi dai Spark baya son Mutuwa sai da ya bawa mutane dariya,Malam Jilani yace kaga Dan banzan yaro Kafi so a barku kuyi ta sheke aya,wallahi kuji tsoron Allah ku daina neman juna namiji da namiji tirrr, Jamilu ya furta amma Allah yasan gaskiya watakil ma na fiku a wajen Allah.
Malam Jamilu a dawo lafiya cewar Malam Sharu,Naila tace yau darajata ta sake karuwa na sake samo sabon suna,Malam,Dandaudu,Dahara,Jamilu, Terror, Tantiriya,ga Kuma Yar Yahoo har naci waya da dubu goma,duk ni kadai,Juyowa tayi bayan ta mike tsaye ta Kalli Spark suka hada Ido, Ido daya ta kashe Masa,da sauri ya dauke Kai tare da shugowa dakin gaba daya ya mika musu hannu suka gaisa,gadonta ya hango ya gane na Jamilu ne tunda yaga kayansa a Kai,Let's go ta furta tare da ficewa waje,Bin bayan Jamilu yayi,Malam Sharu yace Allah ya shiryeku ku gane gaskiya,duk tunaninsa neman juna suke.
Spark yace yunwa nake ji dama,Jamilu yace sai kace na haifeka wai, kawo kudi a siyo Maka,Dan aiki nane Kai fa albashi zan biya cewar Spark, Jamilu ya karbi kudi suka tafi tare har wajen abincin ma, sai hakuri duk bai yarda da tsaftarsu ba amma yunwa bata da hankali,a wajen ya tsaya,Jamilu ya tafi siyo Masa shi Kuma ya kira Kamal yace wai baka fadawa masu kawo min abincin ba? Yace na fada musu gobe zasu dinga kawowa,wasu masu reception dake Kano Spark ya biya kudi kullum za a kawo masa abinci da rana shike nan.
Jamilu Yana siyowa suka taho suna surutu tana bashi labarin abinda ya faru tsakaninsa da Mummy har aka kawo shi gidan yari sai dai ya boye bai ce shi mace bane,suna shiga palonsa ya zauna taga ya linke kayan sawarsa,Abincin ya fara ci yace Kai baza Kaci ba? Jamilu yace na koshi yau naci wajen su Goje,Yana cin abinsa yace zan karawa Yan gidan nan tuka tuka guda biyu biyu both bangaren mata da Maza,sannan zan sa ayi musu Solar ta ruwa kowanne bangare naga babu ruwa suna Shan wahala,Zan fitar da masu kana nan laifi zan biya musu kudin tarar da suka kasa biya,sannan zan karawa Mata toilet block guda zanyi,suma mazan haka,sai wasu abubuwan da suka lalace duk zan biya a gyara,ya ka gani? Naila taji ya wani birgeta, tace amma zaka yi aikin Allah wlh mashaallah Allah ya biyaka da Aljanna,yace Ameen Allah nayi tawasli da shi Allah ka bayyana gaskiya na bar gidan nan,Naila Jamilu yace Ameen Ameen tare dani,yace see you a matsayinka na wa? Dariya tayi tace a matsayina na dan aikin me aikin Allah, ko baka so na fita? yace ba laifi in ka fita Ina murna,Jamilu yace baka kaunata bari na tafi,Spark yace ka zauna a nan mana ka dawo nan da zama,ka dinga tayani hira,Naila ta zaro ido tace a'a zan dai dinga zuwa ko yaushe,bai matsa ba yace okay fine,so yake Jamilu ya shagala ya samu ya lalube shi ya tabbatar namiji ne shi yasa yace ya dawo wajensa da zama,a ransa yace koma yane dai yazo watarana zai shagala yayi bacci wlh sai na cire Masa wando ko na taba kirjinsa naji ban yarda da wannan Jamilun ba.
Yana cin abinci Yana hada uban zufa,Naila ta dauki Dan karamin mificinsa na roba ta durkusa a gabansa kamar me daukan karatu ta fara Masa fifita,Yana cin abincinsa harda lumshe Ido
Ayi hakuri na makara yau bana gida ne
Sharhi please
Free page
Account no
0175487861
Asmau Garba Muhammad Gtbank
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ
AsmaBaffa
[12/8/2023, 6:57 PM] AsmaBaffa: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf
🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
31-35
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Page naku ne
BABY AK
ZAINAB USMAN
MOMY FARUK
FM
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf
Assalamu alaikum matan kwarai munkawomuku magungunan mata masu kyauda inganci munada maganin sanyi original muna hadin 3ster hajiyata kizamo star agurin oga hajiyata karkimanta shima ogan akwainashi muna nan asokoto muna aikawa kowane gari harma damokotan kasashenmu babu inda bama kai kaya ⭐⭐⭐3 Alkhairice garemu yan uwamata
Gamai bukatar lambar kira gata 09039320715 sai munjiku siyannagari maidakudi gida
3⭐⭐⭐alkhairice
Naila tana ta Masa fifita har ya gama cin abincin sannan ta ajiye mificin,ba wani da yawa yaci ba tace har ka koshi? ae ya furta mata Yana Shan ruwan roba,dayar kujerar taje ta kwanta tana kallo,kawai sai bacci ya dauke ta,har dare yayi 12am tana bacci,yaje ya tsaya a kanta Yana karewa surarta kallo,ya kafeta da mayun idanuwansa, a hankali ya lallaba ya zare hular dake kanta wannan karon ta sake canja Daadaa din dake kanta ta gyara gashin haka, ya kalleta ya sake kallonta da yatsa ya nunata Yana magana kasa kasa yace yanzu wannan ace namiji ne wai,ikon Allah komai zai iya faruwa,idan kyau ne ai nima Ina da kyau ya akayi ban zama haka ba,shara ma yanayi wani da karairaya fiyas fiyas ya gwada yanda yake sharar, Naila ce ta juya baya tare da gyara kwanciyarta bata San me yake ba,ya shiga karewa bayanta kallo yace gashi nan yana da duwawu gashi nan da shape sosai,a hankali ya dan ja wandon na Jamilu ya damewa Jamilu duwawu,da sauri ya tsorata ya ja baya yace see ass ahhhh karya kake Jamilu mace ne Kai,duwawu ga tudu nan kamar kabarin me tatsine ace namiji ne.
Yace bari naji da laushi a hankali yasa hannu ya latsa kadan,ya sake mamaki yace wannan bazan yarda ba sai dai Jamila karya ne ace Jamilu wlh Jamila ce,yace saura na tabbatar bari na taba nonon yakai hannu a hankali cikin sanda,caraf yaji Jamilu ya rike hannunsa, tashi Naila tayi tana rike da hannun Spark sai kuwa ta daure fuska ta mike zata tafi,yace kasan karfe nawa kuwa da nisa fa zuwa bangarenku,Naila tace gwara na tafi haka,shi yasa wlh bana son shiga harkar mutum dama burinka kenan ta mike ta jawo takalmanta ta saka sannan ta bude kofa tana fitowa tace Alhmdllh wai da yau ya kamani da naga ta kaina.
Washe gari da safe Naila asibiti taje ta samu likitocin,an bude mata file da komai sannan taje ganin Likita,tana shiga Office dinsa ta zauna,yace me ke tafe dakai? Jamilu yace kasan Likita ni Dandaudu ne,Likita yace naga alama ai,Naila tace to cutar sanyi na dauka garin harkar mu ta kafta harka,kaikayin Pole nake yi,Likita yace mene Pole Kuma? Tace Ma'ana power bank,Arrow,the siga,long Jumbo,ko baka gane ba Ina nufin Timber, Likita yace na fahimta da kuraje? Naila tace masu ruwa ma kuwa,murmushi likinta yayi ya rubutawa Jamilu magunguna yace wannan a nan pharmacy zaka shiga ka karba,sannan zaka zo kullum akwai Allura har ta tsawon kwana biyar,Naila tsoro ya kamata bata son Allura amma haka ta daure.
Likita ya hada Allura ya cika sirinji taf yace juya,Jamilu yace babu me rike ni oh ni Dahara Tantiriya na shige su za a tsira min tsinken bature,ayi min a hannu,Doctor yace bana Allura a hannu ni,Jamilu yace wayyo zafi Yana yarfe hannu tun ba a fara allurar ba,da kyar ya juya duwawun ya bude kadan,Likita ya Masa allurar kamar wacce za a yanka haka take kwailo,liliya wajen tayi ta fice da sauri,Likitan tana fita ya tallafe habarsa da hannayensa yace anya kuwa wannan namiji ne,Kai idan kazo gidan yari zaka ga abin mamaki a rayuwa.
Naila tana fitowa sai yarfe hannu takeyi tana dingisa kafa tana tafiya akan anyi mata Allura, pharmacy ta shiga ta karbi magunguna masu uban yawa ko wanne da yanda zata Sha,dakinsu ta dawo ta ballo magungunan duk ta dinga Sha da daya da daya har ta gama sannan ta kwanta a gadonta,bayan wasu lokaci magunguna suka fara aiki Kaikayi ya karu sosai,ga Kuma side effect na magani duk ya rikita mata jiki,Malaman suka Kalli Jamilu tare da tambaya lafiya? Jamilu yace zazzabi nake shine naje asibiti aka rubuta min magunguna,suka dinga yi Masa sannu,haka ta kwanta ta lullube jikinta har kanta tayi bacci.
Beauty ce ta dinga kiran wayar Jamilu amma ba a daga ba, gajiya tayi tazo tayi magana ta jikin bangon,Malam Jilani yace bashi da lafiya Jamilun naku zazzabi yake, Beauty tace to ayi Masa sannu Allah ya bashi lafiya Dan Allah idan ya tashi ya kirani,suka ce za a fada Masa.
Naila taci bacci sai dare ta tashi a baccin suna fita Sallar Isha tasan suna dadewa tayi sauri ta rama sallolin da ake binta,ta koma ta kwanta tana kwanciya malaman suna shugowa tare da Spark suka shugo , a kwance yaga Jamilu da magani a gefe a leda, a gefen gadon ya zauna yace ya jiki? Jamilu murmushi ya saki yace da sauki,dama baka da lafiya? Jamilu yace ai kawai ganina kuke yi amma bani da lafiya mazantaka ce kawai nake nunawa,kasan mu mazajen kwarai ne akwai juriya, Spark yace hmmm ya bude ledar maganin ya karanta yace zazzabi Kuma naga Antibiotics,Naila tace basir dina ne ya tashi inji Likita,Spark yace Allah ya Ara min rana Jamilu Allah ya bani sa'a a kanka ya furta kasa kasa yanda ba Wanda zaiji, Dariya Naila tayi ta sa hannu ta jawoshi sosai tana daga kwance ta rada Masa zaka ji kunya kuwa abinda kake zargi ba shi bane, hannu ya Kai yace ka tsaya naji kirjin ma ya isa, ya Kai hannu Jamilu ya bige hannun.
Malam Jamilu a dawo lafiya cewar Malam Sharu,Naila tace yau darajata ta sake karuwa na sake samo sabon suna,Malam,Dandaudu,Dahara,Jamilu, Terror, Tantiriya,ga Kuma Yar Yahoo har naci waya da dubu goma,duk ni kadai,Juyowa tayi bayan ta mike tsaye ta Kalli Spark suka hada Ido, Ido daya ta kashe Masa,da sauri ya dauke Kai tare da shugowa dakin gaba daya ya mika musu hannu suka gaisa,gadonta ya hango ya gane na Jamilu ne tunda yaga kayansa a Kai,Let's go ta furta tare da ficewa waje,Bin bayan Jamilu yayi,Malam Sharu yace Allah ya shiryeku ku gane gaskiya,duk tunaninsa neman juna suke.
Spark yace yunwa nake ji dama,Jamilu yace sai kace na haifeka wai, kawo kudi a siyo Maka,Dan aiki nane Kai fa albashi zan biya cewar Spark, Jamilu ya karbi kudi suka tafi tare har wajen abincin ma, sai hakuri duk bai yarda da tsaftarsu ba amma yunwa bata da hankali,a wajen ya tsaya,Jamilu ya tafi siyo Masa shi Kuma ya kira Kamal yace wai baka fadawa masu kawo min abincin ba? Yace na fada musu gobe zasu dinga kawowa,wasu masu reception dake Kano Spark ya biya kudi kullum za a kawo masa abinci da rana shike nan.
Jamilu Yana siyowa suka taho suna surutu tana bashi labarin abinda ya faru tsakaninsa da Mummy har aka kawo shi gidan yari sai dai ya boye bai ce shi mace bane,suna shiga palonsa ya zauna taga ya linke kayan sawarsa,Abincin ya fara ci yace Kai baza Kaci ba? Jamilu yace na koshi yau naci wajen su Goje,Yana cin abinsa yace zan karawa Yan gidan nan tuka tuka guda biyu biyu both bangaren mata da Maza,sannan zan sa ayi musu Solar ta ruwa kowanne bangare naga babu ruwa suna Shan wahala,Zan fitar da masu kana nan laifi zan biya musu kudin tarar da suka kasa biya,sannan zan karawa Mata toilet block guda zanyi,suma mazan haka,sai wasu abubuwan da suka lalace duk zan biya a gyara,ya ka gani? Naila taji ya wani birgeta, tace amma zaka yi aikin Allah wlh mashaallah Allah ya biyaka da Aljanna,yace Ameen Allah nayi tawasli da shi Allah ka bayyana gaskiya na bar gidan nan,Naila Jamilu yace Ameen Ameen tare dani,yace see you a matsayinka na wa? Dariya tayi tace a matsayina na dan aikin me aikin Allah, ko baka so na fita? yace ba laifi in ka fita Ina murna,Jamilu yace baka kaunata bari na tafi,Spark yace ka zauna a nan mana ka dawo nan da zama,ka dinga tayani hira,Naila ta zaro ido tace a'a zan dai dinga zuwa ko yaushe,bai matsa ba yace okay fine,so yake Jamilu ya shagala ya samu ya lalube shi ya tabbatar namiji ne shi yasa yace ya dawo wajensa da zama,a ransa yace koma yane dai yazo watarana zai shagala yayi bacci wlh sai na cire Masa wando ko na taba kirjinsa naji ban yarda da wannan Jamilun ba.
Yana cin abinci Yana hada uban zufa,Naila ta dauki Dan karamin mificinsa na roba ta durkusa a gabansa kamar me daukan karatu ta fara Masa fifita,Yana cin abincinsa harda lumshe Ido
Ayi hakuri na makara yau bana gida ne
Sharhi please
Free page
Account no
0175487861
Asmau Garba Muhammad Gtbank
Katin MTN
08061929616
Yan Niger
+22790795939
https://chat.whatsapp.com/FRJAnQZXm0t7rAroZWlMnQ
AsmaBaffa
[12/8/2023, 6:57 PM] AsmaBaffa: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf
🏫 TANTIRIYA 🏫
A GIDAN YARI
31-35
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Page naku ne
BABY AK
ZAINAB USMAN
MOMY FARUK
FM
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf
Assalamu alaikum matan kwarai munkawomuku magungunan mata masu kyauda inganci munada maganin sanyi original muna hadin 3ster hajiyata kizamo star agurin oga hajiyata karkimanta shima ogan akwainashi muna nan asokoto muna aikawa kowane gari harma damokotan kasashenmu babu inda bama kai kaya ⭐⭐⭐3 Alkhairice garemu yan uwamata
Gamai bukatar lambar kira gata 09039320715 sai munjiku siyannagari maidakudi gida
3⭐⭐⭐alkhairice
Naila tana ta Masa fifita har ya gama cin abincin sannan ta ajiye mificin,ba wani da yawa yaci ba tace har ka koshi? ae ya furta mata Yana Shan ruwan roba,dayar kujerar taje ta kwanta tana kallo,kawai sai bacci ya dauke ta,har dare yayi 12am tana bacci,yaje ya tsaya a kanta Yana karewa surarta kallo,ya kafeta da mayun idanuwansa, a hankali ya lallaba ya zare hular dake kanta wannan karon ta sake canja Daadaa din dake kanta ta gyara gashin haka, ya kalleta ya sake kallonta da yatsa ya nunata Yana magana kasa kasa yace yanzu wannan ace namiji ne wai,ikon Allah komai zai iya faruwa,idan kyau ne ai nima Ina da kyau ya akayi ban zama haka ba,shara ma yanayi wani da karairaya fiyas fiyas ya gwada yanda yake sharar, Naila ce ta juya baya tare da gyara kwanciyarta bata San me yake ba,ya shiga karewa bayanta kallo yace gashi nan yana da duwawu gashi nan da shape sosai,a hankali ya dan ja wandon na Jamilu ya damewa Jamilu duwawu,da sauri ya tsorata ya ja baya yace see ass ahhhh karya kake Jamilu mace ne Kai,duwawu ga tudu nan kamar kabarin me tatsine ace namiji ne.
Yace bari naji da laushi a hankali yasa hannu ya latsa kadan,ya sake mamaki yace wannan bazan yarda ba sai dai Jamila karya ne ace Jamilu wlh Jamila ce,yace saura na tabbatar bari na taba nonon yakai hannu a hankali cikin sanda,caraf yaji Jamilu ya rike hannunsa, tashi Naila tayi tana rike da hannun Spark sai kuwa ta daure fuska ta mike zata tafi,yace kasan karfe nawa kuwa da nisa fa zuwa bangarenku,Naila tace gwara na tafi haka,shi yasa wlh bana son shiga harkar mutum dama burinka kenan ta mike ta jawo takalmanta ta saka sannan ta bude kofa tana fitowa tace Alhmdllh wai da yau ya kamani da naga ta kaina.
Washe gari da safe Naila asibiti taje ta samu likitocin,an bude mata file da komai sannan taje ganin Likita,tana shiga Office dinsa ta zauna,yace me ke tafe dakai? Jamilu yace kasan Likita ni Dandaudu ne,Likita yace naga alama ai,Naila tace to cutar sanyi na dauka garin harkar mu ta kafta harka,kaikayin Pole nake yi,Likita yace mene Pole Kuma? Tace Ma'ana power bank,Arrow,the siga,long Jumbo,ko baka gane ba Ina nufin Timber, Likita yace na fahimta da kuraje? Naila tace masu ruwa ma kuwa,murmushi likinta yayi ya rubutawa Jamilu magunguna yace wannan a nan pharmacy zaka shiga ka karba,sannan zaka zo kullum akwai Allura har ta tsawon kwana biyar,Naila tsoro ya kamata bata son Allura amma haka ta daure.
Likita ya hada Allura ya cika sirinji taf yace juya,Jamilu yace babu me rike ni oh ni Dahara Tantiriya na shige su za a tsira min tsinken bature,ayi min a hannu,Doctor yace bana Allura a hannu ni,Jamilu yace wayyo zafi Yana yarfe hannu tun ba a fara allurar ba,da kyar ya juya duwawun ya bude kadan,Likita ya Masa allurar kamar wacce za a yanka haka take kwailo,liliya wajen tayi ta fice da sauri,Likitan tana fita ya tallafe habarsa da hannayensa yace anya kuwa wannan namiji ne,Kai idan kazo gidan yari zaka ga abin mamaki a rayuwa.
Naila tana fitowa sai yarfe hannu takeyi tana dingisa kafa tana tafiya akan anyi mata Allura, pharmacy ta shiga ta karbi magunguna masu uban yawa ko wanne da yanda zata Sha,dakinsu ta dawo ta ballo magungunan duk ta dinga Sha da daya da daya har ta gama sannan ta kwanta a gadonta,bayan wasu lokaci magunguna suka fara aiki Kaikayi ya karu sosai,ga Kuma side effect na magani duk ya rikita mata jiki,Malaman suka Kalli Jamilu tare da tambaya lafiya? Jamilu yace zazzabi nake shine naje asibiti aka rubuta min magunguna,suka dinga yi Masa sannu,haka ta kwanta ta lullube jikinta har kanta tayi bacci.
Beauty ce ta dinga kiran wayar Jamilu amma ba a daga ba, gajiya tayi tazo tayi magana ta jikin bangon,Malam Jilani yace bashi da lafiya Jamilun naku zazzabi yake, Beauty tace to ayi Masa sannu Allah ya bashi lafiya Dan Allah idan ya tashi ya kirani,suka ce za a fada Masa.
Naila taci bacci sai dare ta tashi a baccin suna fita Sallar Isha tasan suna dadewa tayi sauri ta rama sallolin da ake binta,ta koma ta kwanta tana kwanciya malaman suna shugowa tare da Spark suka shugo , a kwance yaga Jamilu da magani a gefe a leda, a gefen gadon ya zauna yace ya jiki? Jamilu murmushi ya saki yace da sauki,dama baka da lafiya? Jamilu yace ai kawai ganina kuke yi amma bani da lafiya mazantaka ce kawai nake nunawa,kasan mu mazajen kwarai ne akwai juriya, Spark yace hmmm ya bude ledar maganin ya karanta yace zazzabi Kuma naga Antibiotics,Naila tace basir dina ne ya tashi inji Likita,Spark yace Allah ya Ara min rana Jamilu Allah ya bani sa'a a kanka ya furta kasa kasa yanda ba Wanda zaiji, Dariya Naila tayi ta sa hannu ta jawoshi sosai tana daga kwance ta rada Masa zaka ji kunya kuwa abinda kake zargi ba shi bane, hannu ya Kai yace ka tsaya naji kirjin ma ya isa, ya Kai hannu Jamilu ya bige hannun.