Sashe 5
Soyayya Da Izza Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Soyayya da izza
Story and Writing by hadeexatu
(Mrs KD)
yar amanar jajirtattu
Typing
Page 5
Shigowa tayi da sallama innace ta amsa tanacewa harkun dawo mundawo inna sannu da aiki yawwa, autah daukomun abincinna to ya amsa ke yanzu bazakije kicire uniform dinba zaki zauna cin abinci inna yunwa nakeji aike kullum dama yunwa ga kanwarkican batace yunwaba se ke nifa inna ina bawa cikina mahimmanci ah to lallai sekicigaba
Ahmad na shiga gida part din Ammar yanufa samunshi yayi yana shiryawa cikin shadda sky blue ta karbeshi sosai hula yadauka yasaka Ammar ne yace ah lallai abokina na yarda mundawo Nigeria meka gani shigarka wayarshi yadauka yana fadin muje ko ok muje futa sukai atare dakin mamy suka nufa dan su sanar da itah, suntafi samunta sukai kan sallaya tana lazimi karasawa dakin sukai suka zauna bakin gado Ahmad ne yace mamy zamuje asibiti, to to adawo lafiya, ameen suka fada suna fucewa harabar gidan suka futa Ahmad ne yace bara nai driving dinmu ko, ok to kama hutashe dani dariya Ahmad yayi suka shiga mota, hanyar asibiti suka nufa Ahmad ne yace abokina kasan yau nayi babban gamo namefa wata yarinya nagani, tsaki Ammar yayi, kai wannan yarinyar ta dabance gata kyakykyawa ga diri ga shape gata chocolate beauty kai bazaka taba ganewaba seka ganta naso na karbi number ta kada meni da kira to ai seka koma ka karba ko, aibansan a ina takeba to seka hakura, bazan hakuraba sena nemota daga ganni zatai gardi au da iskanci kake sonta kenan kai ba iya iskanciba da zata aureni ma zan aureta ammafa sena moreta tukun semunji dadin juna dan yarinyarnan ba karamin dadi zataiba wani kallo Ammar ya watsa mai yamaida kanshi kan screen din phone dinshi
Baba ne yashigo gidan a daddafe kana ganinshi kasan yana jin jiki inna ce takaraso dasauri tana rikeshi zuhura daukomun tabarma to tace daga daki tabarma taduko tafuto ganin baba a ririke yasata sakin tabarmar tanufi gunshi baba meya sameka baka da lpy sannu duk ta rikice shimfidamun tabarmar komawa tayi ta shifuda tabarmar tashiga dauko fulo kwantar dashi inna tayi tanamai sannu malam wai meke damunka ne wlh habiba nima bansaniba kawai tafarar daya ya rufeni ciwon to sannu, sannu sukaita zubamai duk hankalinsu ya tashi
AMMAR CLINIC HOSPITAL
abunda akasa kenan a saman asibitin kana ganinshi kasan yasha kudi, ciki suka shiga duddubawa suka hauyi ko ina da ko ina yayi bawata matsala bayan sungamane suka wuce gida mamy ce zaune a falo tana waya da hajiya rukayya mahaifiyar Ahmad , daga cikin wayar naji ana fadin, oh to ai hadin yayi bawata matsala nima naji dadin hadin sosai wlh saura kuma musanar da iyayensu ko eh su Ammar ne suka shigo kingansuma sun dawo anjima mayi waya kashe wayar tayi tana fadin harkun dawo eh mamy mundawo ok kunganiko yayi, yayi sosai to kuje kuyi dinner gashican a dining tom suka amsa suka wuce dining abincin suka fara ci, jawad ne yashigo su Ammar ya hango kan dining dan haka yasaita kanshi sallama yayi amsawa sukai su duka yaya Ammar kundawo ashe batare daya kalleshiba yace eh mundawo yaya Ahmad sannu da zuwa yawwa jawad sannu wucewa yayi azuciyarsa yanafadin yaya Ammar beyi maganaba naci sa'a maganar Ammar ce ta katseshi inda yake cewa amma dai ba school kajeba nan naje yaya shine kuma se 9:00pm zaka dawo ah dama dayake munje escoution wani gari kuma garin yanada nisa ok kasandai banasan yawon dare ko gyadamai kai yayi yace eh nasani good to daga yanzu duk inda kake katabbata 8:00 agida tayima tom ya amsa yana wucewa, duk abunda suke mamy najinsu tana sane taki sa baki saboda tasan halin jawad yasaba kaiwa fiye da hakama amma yanzu tunda Ammar yadawo ze dena, mikewa Ammar yayi yana fadin mamy inajin bacci sosai kuma gobe nakeson fara aiki gobe kuma eh to ai shikenan ok good night yafada yana shigewa ciki, Ammar yamatsu yafara aiki ko dan hutawa bazeba Ahmad yafada to yariga yanace dawuri zeyi tom ai shikenan jawad ne yafuto, dining yanufa mamy ina iya lami ne mezatai maka saving dina gaskiya baza a kirataba yau tayi aiki dayawa ta gaji tana bukatar hutu mamy yakamatafa kisamo yar aiki budurwa wanna tsohuwar ta tsufa fa kaga inzakai saving din kanka kayi Ahmad ne yayi dariya yace ko dai yau bakajin yunwa ne yaya Ahmad yunwa kai amma kakejira azo ai saving dinka rabudashi dai Ahmad abincin yazuba yafara ci
Kwanasukai basuyi bacci ba saboda jikin baba yarikice numfashima dakyar yakeyi safiya nayi inna tace zuhura kawai mukaishi asibiti tana kuka tace eh inna mukaishi dan Allah shiga kidauko hijabi kikai yarannan gidansu maryam tom shigatai tadaukosu suka nufi hanyar gidansu maryam tanufa kana ganinta kasan arikice take gidan tashiga tayi sallama ta gaisheda ummansu maryam zuhura lpy babane bashi da lpy zamu kaishi asibiti toh shi baban naku eh tagyada mata kai maryam ce tafuto tanafadin zuhura naji kinacewa baba bashi da lpy eh maryam asibiti zamu kaishi yanzu shine inna tace nakawo su halifa nan tom Allah yasawwake yabashi lpy ameen suka fada su duka futa tayi gida takoma tarar da inna tayi a kofar gida tare da me adaidaita zuhura shige muje to tafada tana shigewa adaidaitar
Se karfe 11 yatashi daga bacci wanka yashiga bayan yafuto yashirya shadda yasa milk colour ta amsheshi sosai bayan yagama ne, yafuta danyayi break fast su Ahmd ne da mamy da muhsin se nadra suke zaune falo sunata hira, mamy ina kwana antashi lpy, lpy lau su muhsin ne da nadra sukace yaya inakwana lpy ya amsa yanafadin ina Jawad yatafi school mamy tafada ok wayarshice tayi kara dagawa yayi daga daya bangaren naji ance hello doctor Ammar dan Allah muna da bukatarka a asibintinmu ankawo wani mara lpy ok badamuwa ganinan katse wayar yayi yanafadin mamy bara naje asibiti ankawo mara lpy breakfast fa bazakayiba sena dawo nayi ok seka dawo futa yayi motarshi ya dauka yawuce asibitin
Zuhurace durkushe tanata kuka inna na lallashinta zuhura kiyi shiru yanzu likita zezo yadubashi inna to ai haryanzu be zoba tafada tana shashshekar kuka wata nurse ce tace baiwar Allah dan Allah kiyi shiru ankira doctor yanzu ze zo tom tace tana share hawayenta. Parking yayi yawuce cikin asibitin derect office din doctor daya kirashi, dayake abokinshi ne, wucewa yayi office din doctor, bayan yashigane sukayi musabaha yake fadamai mara lafiyan yana reception bara nasa ashigar maka dashi ok wata nurse yakira yace takaisu dakin gwaji ok sir tafada tana fucewa banyi tunanin zaka zoba dan ku ai se manyan hospital habadai ai taimakone baranaje nadubashi am doctor ina tunanin cancer cefa ok to bara na duba nagani ok fucewa yayi, dakin da aka kai baba yanufa yana ganinshi ya ce cancer ce amma dole zamuyimai gwaji dan Allah likita kataimakawa babana karya mutu tafada tana zubar da hawaye tausayi tabashi yace inshallah ze warke mungode likitita inna tafada tana rungume zuhura wucewa yayi dakin gwaji auna baba akayi, annan yagano harda ciwon zuciya kuma yaci karfinshi sawa yayi akiramai su inna bayan sunzo ne yace musu maralafiyanku na fama da ciwon zuciya haryaci karfinsa, munshiga uku inna, amma meyasa buku kawoshi dawuruba, shiru inna tayi inda yacigaba dacewa ku kwantar da hankalinku zamuyimai aiki kuma ze warke gdy suketa yimasa, threater yasa ashirya masa nurse dince tashiga dan ta futo da baba tanazuwa ido bude ta ganshi karasawa tayi inda yake dubashi tashigayi nan taga yamutu Allah yakarbi ransa lulubeshi tayi office tanufa danta gayawa, doctor Ammar yarasu. Inna Allah yasa dai baba ya warke ze warke zuhura ai za aimai magani insha Allah ze warke hankalinsune yakwanta gabaya shiru sukai gaba daya kowa da abunda yake tunani, nurse dince tashiga office din tarar dashi tayi ya shirya cikin kayan aiki doctor dagowa yayi yakalleta batareda ya amsaba mara lafiyan da za aimai threater ya rasu dagowa yayi yakara kallonta akaro na biyu ajiyar zuciya yayi yace innalilahi wa inna ilaihi raju un abunda yafada kenan yace kije kisanar da iyalinsa tom tafada zama yayi kan kujera haka kawai yaji kamar shi akaiwa mutuwar , zuwatai gurinsu ta tsaya takasa magana daga baya tace kuyi hakuri mara lafiyan da kuka kawo Allah yamasa rasuwa a razane suka mike zuhura na fadin ah ah ah ba baba bane kije kiduba dakyau tun maganar na futa harta dena futa numfashintane yafara daukewa faduwa tayi agurin sumammiya inna ce take cewa zuhura dan Allah kitashi kema karki tafi kibarni mana, nurse dince tanufi office din Ammar da gudu doctor doctor ta suma wacece yarinyar kazo ka ganta binta yake kawai seda yaje yaganta kwance karasawa yayi gurinta yama rasa me ze yimata daukanta yayi kamar baby yanufi dakin marasa lpy kwantar da itah yayi dan yatsanshi yakara kasan hancinta yaji bata numfashi saitin zuciyarta yadaura hannunshi yaji yadda take bugawa da mugun gudu gabadaya yarasa meze faramata bakinta yabude yasa nashi aciki yana hura mata iska seda yakai kusan minti 15 ahaka still bata farfadoba se can kuma taja dogon ajiyar zuciya atare suka sauke ajiyar zuciyar da ita dashi
Story and Writing by hadeexatu
(Mrs KD)
yar amanar jajirtattu
Typing
Page 5
Shigowa tayi da sallama innace ta amsa tanacewa harkun dawo mundawo inna sannu da aiki yawwa, autah daukomun abincinna to ya amsa ke yanzu bazakije kicire uniform dinba zaki zauna cin abinci inna yunwa nakeji aike kullum dama yunwa ga kanwarkican batace yunwaba se ke nifa inna ina bawa cikina mahimmanci ah to lallai sekicigaba
Ahmad na shiga gida part din Ammar yanufa samunshi yayi yana shiryawa cikin shadda sky blue ta karbeshi sosai hula yadauka yasaka Ammar ne yace ah lallai abokina na yarda mundawo Nigeria meka gani shigarka wayarshi yadauka yana fadin muje ko ok muje futa sukai atare dakin mamy suka nufa dan su sanar da itah, suntafi samunta sukai kan sallaya tana lazimi karasawa dakin sukai suka zauna bakin gado Ahmad ne yace mamy zamuje asibiti, to to adawo lafiya, ameen suka fada suna fucewa harabar gidan suka futa Ahmad ne yace bara nai driving dinmu ko, ok to kama hutashe dani dariya Ahmad yayi suka shiga mota, hanyar asibiti suka nufa Ahmad ne yace abokina kasan yau nayi babban gamo namefa wata yarinya nagani, tsaki Ammar yayi, kai wannan yarinyar ta dabance gata kyakykyawa ga diri ga shape gata chocolate beauty kai bazaka taba ganewaba seka ganta naso na karbi number ta kada meni da kira to ai seka koma ka karba ko, aibansan a ina takeba to seka hakura, bazan hakuraba sena nemota daga ganni zatai gardi au da iskanci kake sonta kenan kai ba iya iskanciba da zata aureni ma zan aureta ammafa sena moreta tukun semunji dadin juna dan yarinyarnan ba karamin dadi zataiba wani kallo Ammar ya watsa mai yamaida kanshi kan screen din phone dinshi
Baba ne yashigo gidan a daddafe kana ganinshi kasan yana jin jiki inna ce takaraso dasauri tana rikeshi zuhura daukomun tabarma to tace daga daki tabarma taduko tafuto ganin baba a ririke yasata sakin tabarmar tanufi gunshi baba meya sameka baka da lpy sannu duk ta rikice shimfidamun tabarmar komawa tayi ta shifuda tabarmar tashiga dauko fulo kwantar dashi inna tayi tanamai sannu malam wai meke damunka ne wlh habiba nima bansaniba kawai tafarar daya ya rufeni ciwon to sannu, sannu sukaita zubamai duk hankalinsu ya tashi
AMMAR CLINIC HOSPITAL
abunda akasa kenan a saman asibitin kana ganinshi kasan yasha kudi, ciki suka shiga duddubawa suka hauyi ko ina da ko ina yayi bawata matsala bayan sungamane suka wuce gida mamy ce zaune a falo tana waya da hajiya rukayya mahaifiyar Ahmad , daga cikin wayar naji ana fadin, oh to ai hadin yayi bawata matsala nima naji dadin hadin sosai wlh saura kuma musanar da iyayensu ko eh su Ammar ne suka shigo kingansuma sun dawo anjima mayi waya kashe wayar tayi tana fadin harkun dawo eh mamy mundawo ok kunganiko yayi, yayi sosai to kuje kuyi dinner gashican a dining tom suka amsa suka wuce dining abincin suka fara ci, jawad ne yashigo su Ammar ya hango kan dining dan haka yasaita kanshi sallama yayi amsawa sukai su duka yaya Ammar kundawo ashe batare daya kalleshiba yace eh mundawo yaya Ahmad sannu da zuwa yawwa jawad sannu wucewa yayi azuciyarsa yanafadin yaya Ammar beyi maganaba naci sa'a maganar Ammar ce ta katseshi inda yake cewa amma dai ba school kajeba nan naje yaya shine kuma se 9:00pm zaka dawo ah dama dayake munje escoution wani gari kuma garin yanada nisa ok kasandai banasan yawon dare ko gyadamai kai yayi yace eh nasani good to daga yanzu duk inda kake katabbata 8:00 agida tayima tom ya amsa yana wucewa, duk abunda suke mamy najinsu tana sane taki sa baki saboda tasan halin jawad yasaba kaiwa fiye da hakama amma yanzu tunda Ammar yadawo ze dena, mikewa Ammar yayi yana fadin mamy inajin bacci sosai kuma gobe nakeson fara aiki gobe kuma eh to ai shikenan ok good night yafada yana shigewa ciki, Ammar yamatsu yafara aiki ko dan hutawa bazeba Ahmad yafada to yariga yanace dawuri zeyi tom ai shikenan jawad ne yafuto, dining yanufa mamy ina iya lami ne mezatai maka saving dina gaskiya baza a kirataba yau tayi aiki dayawa ta gaji tana bukatar hutu mamy yakamatafa kisamo yar aiki budurwa wanna tsohuwar ta tsufa fa kaga inzakai saving din kanka kayi Ahmad ne yayi dariya yace ko dai yau bakajin yunwa ne yaya Ahmad yunwa kai amma kakejira azo ai saving dinka rabudashi dai Ahmad abincin yazuba yafara ci
Kwanasukai basuyi bacci ba saboda jikin baba yarikice numfashima dakyar yakeyi safiya nayi inna tace zuhura kawai mukaishi asibiti tana kuka tace eh inna mukaishi dan Allah shiga kidauko hijabi kikai yarannan gidansu maryam tom shigatai tadaukosu suka nufi hanyar gidansu maryam tanufa kana ganinta kasan arikice take gidan tashiga tayi sallama ta gaisheda ummansu maryam zuhura lpy babane bashi da lpy zamu kaishi asibiti toh shi baban naku eh tagyada mata kai maryam ce tafuto tanafadin zuhura naji kinacewa baba bashi da lpy eh maryam asibiti zamu kaishi yanzu shine inna tace nakawo su halifa nan tom Allah yasawwake yabashi lpy ameen suka fada su duka futa tayi gida takoma tarar da inna tayi a kofar gida tare da me adaidaita zuhura shige muje to tafada tana shigewa adaidaitar
Se karfe 11 yatashi daga bacci wanka yashiga bayan yafuto yashirya shadda yasa milk colour ta amsheshi sosai bayan yagama ne, yafuta danyayi break fast su Ahmd ne da mamy da muhsin se nadra suke zaune falo sunata hira, mamy ina kwana antashi lpy, lpy lau su muhsin ne da nadra sukace yaya inakwana lpy ya amsa yanafadin ina Jawad yatafi school mamy tafada ok wayarshice tayi kara dagawa yayi daga daya bangaren naji ance hello doctor Ammar dan Allah muna da bukatarka a asibintinmu ankawo wani mara lpy ok badamuwa ganinan katse wayar yayi yanafadin mamy bara naje asibiti ankawo mara lpy breakfast fa bazakayiba sena dawo nayi ok seka dawo futa yayi motarshi ya dauka yawuce asibitin
Zuhurace durkushe tanata kuka inna na lallashinta zuhura kiyi shiru yanzu likita zezo yadubashi inna to ai haryanzu be zoba tafada tana shashshekar kuka wata nurse ce tace baiwar Allah dan Allah kiyi shiru ankira doctor yanzu ze zo tom tace tana share hawayenta. Parking yayi yawuce cikin asibitin derect office din doctor daya kirashi, dayake abokinshi ne, wucewa yayi office din doctor, bayan yashigane sukayi musabaha yake fadamai mara lafiyan yana reception bara nasa ashigar maka dashi ok wata nurse yakira yace takaisu dakin gwaji ok sir tafada tana fucewa banyi tunanin zaka zoba dan ku ai se manyan hospital habadai ai taimakone baranaje nadubashi am doctor ina tunanin cancer cefa ok to bara na duba nagani ok fucewa yayi, dakin da aka kai baba yanufa yana ganinshi ya ce cancer ce amma dole zamuyimai gwaji dan Allah likita kataimakawa babana karya mutu tafada tana zubar da hawaye tausayi tabashi yace inshallah ze warke mungode likitita inna tafada tana rungume zuhura wucewa yayi dakin gwaji auna baba akayi, annan yagano harda ciwon zuciya kuma yaci karfinshi sawa yayi akiramai su inna bayan sunzo ne yace musu maralafiyanku na fama da ciwon zuciya haryaci karfinsa, munshiga uku inna, amma meyasa buku kawoshi dawuruba, shiru inna tayi inda yacigaba dacewa ku kwantar da hankalinku zamuyimai aiki kuma ze warke gdy suketa yimasa, threater yasa ashirya masa nurse dince tashiga dan ta futo da baba tanazuwa ido bude ta ganshi karasawa tayi inda yake dubashi tashigayi nan taga yamutu Allah yakarbi ransa lulubeshi tayi office tanufa danta gayawa, doctor Ammar yarasu. Inna Allah yasa dai baba ya warke ze warke zuhura ai za aimai magani insha Allah ze warke hankalinsune yakwanta gabaya shiru sukai gaba daya kowa da abunda yake tunani, nurse dince tashiga office din tarar dashi tayi ya shirya cikin kayan aiki doctor dagowa yayi yakalleta batareda ya amsaba mara lafiyan da za aimai threater ya rasu dagowa yayi yakara kallonta akaro na biyu ajiyar zuciya yayi yace innalilahi wa inna ilaihi raju un abunda yafada kenan yace kije kisanar da iyalinsa tom tafada zama yayi kan kujera haka kawai yaji kamar shi akaiwa mutuwar , zuwatai gurinsu ta tsaya takasa magana daga baya tace kuyi hakuri mara lafiyan da kuka kawo Allah yamasa rasuwa a razane suka mike zuhura na fadin ah ah ah ba baba bane kije kiduba dakyau tun maganar na futa harta dena futa numfashintane yafara daukewa faduwa tayi agurin sumammiya inna ce take cewa zuhura dan Allah kitashi kema karki tafi kibarni mana, nurse dince tanufi office din Ammar da gudu doctor doctor ta suma wacece yarinyar kazo ka ganta binta yake kawai seda yaje yaganta kwance karasawa yayi gurinta yama rasa me ze yimata daukanta yayi kamar baby yanufi dakin marasa lpy kwantar da itah yayi dan yatsanshi yakara kasan hancinta yaji bata numfashi saitin zuciyarta yadaura hannunshi yaji yadda take bugawa da mugun gudu gabadaya yarasa meze faramata bakinta yabude yasa nashi aciki yana hura mata iska seda yakai kusan minti 15 ahaka still bata farfadoba se can kuma taja dogon ajiyar zuciya atare suka sauke ajiyar zuciyar da ita dashi