Sashe 35
Soyayya Da Izza Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
SOYAYYA DA IZZA
Story and writing by Hadizatu
Mrs (KD)
Yar amanar jajirtattu
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan
asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau
page 35
__________________Bayan tashiga dakin tazauna gefen gado, jakarta ta ajiye se hijabi data cire, tunani tashiga yi ko ina su Amira suka shiga,
be karasa cin abincin ba yatashi yana daukan kayan Mamy ce takalle shi tace, "bara akira Jummai tadauka" "ah ah bara namika kawai tunda natashi" daga haka yawu ce, kitchen din yashiga Jummai ce kawai, saurin karbar kayan tayi, yakalle ta yace "ina ne dakin Zuhura"? kwatantamai tayi yafuce, dakin yatura ya shiga, ganinta yayi zaune tayi shiru alamar tunani take, karasawa yayi ya duka gaban ta, hannun yakama yana fadin "my queen meke damunki haka" sagowa tayi takalle shi kana tace "bakomai" "no ban yadda ba kifadamun dan Allah kinsani cikin damuwa sam banasan naganki cikin wannan halin" murmushi ta kakalo tace "ba abunda yake damuna fa" tafada tana zame hannunta daga nashi, kura mata ido yayi yana kallonta kamar meson gano wani abu, itakam sam taki hada ido dashi, kara kama hannunta yayi akaro na biyu yace "gobe zan tafi abuja karfe 10:00am" saurin dagowa tayi ta kalleshi kana tamaida kanta kasa, haka kawai setaji ba dadi aranta, amma seta dake tace "Allah ta kiyaye hanya yakaika lafiya" "ammeen my queen, amma sedai da matsala" saurin kallonsa tayi, yadaga mata kai alamar eh, "inasan jin muryarki inna tafi kuma gashi kin hana nabaki waya" "ah ah nibanason rke waya" "to wai my queen saboda me" "lokacin da baba na take a raye yacemun duk randa nagama secondary aranar ze siyamun waya, yanzu kuma baya raye bazan rike ba se lokacin sana kammala secondary inshallah" numfasawa yayi kana yace "Allah yajikanshi yamai rahama" "ammeen" kallonta yayi yace "to yanzu yazakiyi dani" "aunty Jummai nada waya zan karbi number ka senasa awayarta zan kiraka" "kina ganin ba wata matsala" kada mai kai tayi alamar eh, hannu yasa cikin aljihunsa yaciro kudi dayawa ya sa mata kan hannunta, zaro ido tayi tana kallonshi "idan kinada wata matsala ki kira dan Allah" mikamai kudin tayi tace "ni ba abunda zanyi da kudi yanzu kuma musamman ma irin wadannan dayawa" "baby kidai ajiye agurinki idan kina bukatar wani abu" kudin tasaami a hannunsa tana mikewa tace "bana bukatarsu" "ok to shikenan, idan naje gida zanyiwa Mommy na maganar aurenmu" bata kalleshiba tace "yaya Ahmad kaje inason zanyi wanka" matsawa yayi kusada ita ya rike kafadunta ta manna mata kiss a goshi kana yace "ki kula dakanki dan Allah" daga haka yafuce, komawa tayi tazauna kan bed din wani kuka ya kwace mata, a gaskiya batasan tafiyar Ahmad ko kadan dan jitake tana tsananin sonshi, ga kuma Inna ta tafi ta barta, hawaye ne suka gangaro kan kuncinta,
bayan tayi wanka tashirya tafuto, se baza ido take taga su Amira amma taji shiru bata gansu ba, zama tayi kan dining , lokacin su Nadra da Muhsin da Jawad harsun fara cin abincin, Nadra ce tajuyo takalli Mamy tace "Mamy ina su Amira bangansuba" "su Amira maman Zuhura ta aiko an daukesu" saurin juyowa Zuhura tayi ta kalli Mamy Nadra ce tasake cewa "Mamy kenan sun tafi bazasu kara dawowa ba" "eh sedai su kawo mana ziyara" kasa cin abincin tayi tamike, Mamy takula sa yanayinta, hakan yasa tabita, samun ta tayi tana kuka, karasawa Mamy tayi ta zauna kusa da ita, kallonta tayi kana tasa hannu tafara goge mata hawaye , "Zuhura bakisan zama damu ne" girgiza mata kai tayi alamar ah ah, "to meyasa kike kuka" bakomai" to kiyi shiru kije ki wanke fuskar ki ki shirya islamiyya, to ta amsa dashi, kana tamike tashiga toilet, ita kuma Mamy tafuce, bayan sun kammala shirin islamiyya suka futa Bala driver yakaisu,
misalin karfe 5:39pm su Inna ne zaune flour sunata hira suna dariya gaba dayansu, Alhaji Aminu ne yashigo da sallama, Inna ce tamike ta nufi inda yake, tana karbar jakar hannunsa, tana mai sannu da zuwa, suma suka mai, ya amsa kana yace, mutumina kace kun karaso, daga mai kai Halifa yayi yana maida hankalinsa kan cartoon din da akeyi, Inna ce takalleshi tace, muje kayi wanka, daga haka suka shige, bayan yayi wankan suka fito, kan dining ya zauna, tazuba mai abinci, yana ci yana yaba girkin nata, sukam su Amira hankalinsu nakan cartoon din da akeyi, Yasmeen kuma tana dana wayarta, yayin da Halifa yana kwance cinyarta yana kallo,
Ilham anata gyaran jiki biki ya matso, saura kwana biyu, duk abunda take bukata seta fadawa Mamy tafadawa Ammar shikuma ya bayar, ranar Alhamis tace zatai bridal shower, tace Mamy tabarta taje Abuja tayi, amma Mamy tace ai anan za ai biki, daurin aure kawai za a kai can, dan haka ta sanar wa abokanta na Abuja suzo kaduna anan za ai, tanata shan magunguna irin nasu na yan boko, saboda kar Ammar yaji ba dai-dai ba,
yau tunda taje islamiyya bata da walwala, harta malaman sun gane, kawayen ta sun tambaye ta tace musu bata jin dadi ne, haka suka kyale ta, ko da akazo fara screning gaba daya takasa karanta komai, hakanne yasa malamin cewa abar shi se zuwa gobe, to hardai aka tashi jiki ba kwari ta tafi gida, bayan sun isa gida, tashiga daki tacire uniform din ta futo ,dakin Hajiya ta tafi, da sallama tashiga, Hajiya ta amsa, shiga tai tazauna kusa da Hajiya, kallonta Hajiya tayi tace "Zuhura kina cikin damuwa ko" kallon Hajiya tayi, Hajiya takara cewa "ki dena sawa ranki damuwa kar yazo ya shafi karatun ki, yazama dole ne ki rabu sa maman ki idan batai aure ba watarana ai ke zaki, ko kuma mutuwa ta rabaku, to ki dena sawa kanki damuwa kuma ai zakije ki ganta" "Hajiya yaushe" "se angama hidimar biki se muje ki ganta" "Hajiya bikin wa akeyi" "Ilham mana" girgiza kai tayi kana takwanta, tana wasu tunanin wanda ita kadai tasan nameye,
wayar sa ce tayi ringing, da sauri yasauka kan Nafisa yadauko wayar, "hello mommy ina yini" "lafiya lau Ahmad kana lafiya dai ko" "Mommy ina lafiya" "ok yaushe zaka tawo dan yau Daddyn ku ya tambaya" "Mamy dama gobe nake shirin tawowa" "ok to sekazo" daga haka sukai sallama, rungume shi tayi ta baya tana fadin "sweet Ahmad ina zakaje ne" juyowa yayi yace "Abuja zanje ban fadamiki ba" "baka fadamun ba" "ok ki shirya tare zamu tafi karfe 10:00am jirginmu ze tashi" "ba matsala" daga haka takara rungume shi, shima ya rungume ta a jikinsa ya hade bakinsu guri guda, tuni labari yacanja, Ahmad yayi yayi yarabu da neman mata amma yakasa, sedai kawai yanzu da Nafisa yake iskancin sa yadena bin sauran yan matan, duk da son dayakewa Zuhura yakasa raba kanshi Nafisa, kodan kaf cikin yan matansa ita take dauke mai sha'warsa, baya taba yin kwana daya batare daya ziyarci mace ba, hakan ya rigada yazame mai jiki,
karfe 6:30 yadawo gida, bayan yadawo yawuce part dinsa, yayi wanka yadauro alwala, yadawo
Story and writing by Hadizatu
Mrs (KD)
Yar amanar jajirtattu
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan
asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau
page 35
__________________Bayan tashiga dakin tazauna gefen gado, jakarta ta ajiye se hijabi data cire, tunani tashiga yi ko ina su Amira suka shiga,
be karasa cin abincin ba yatashi yana daukan kayan Mamy ce takalle shi tace, "bara akira Jummai tadauka" "ah ah bara namika kawai tunda natashi" daga haka yawu ce, kitchen din yashiga Jummai ce kawai, saurin karbar kayan tayi, yakalle ta yace "ina ne dakin Zuhura"? kwatantamai tayi yafuce, dakin yatura ya shiga, ganinta yayi zaune tayi shiru alamar tunani take, karasawa yayi ya duka gaban ta, hannun yakama yana fadin "my queen meke damunki haka" sagowa tayi takalle shi kana tace "bakomai" "no ban yadda ba kifadamun dan Allah kinsani cikin damuwa sam banasan naganki cikin wannan halin" murmushi ta kakalo tace "ba abunda yake damuna fa" tafada tana zame hannunta daga nashi, kura mata ido yayi yana kallonta kamar meson gano wani abu, itakam sam taki hada ido dashi, kara kama hannunta yayi akaro na biyu yace "gobe zan tafi abuja karfe 10:00am" saurin dagowa tayi ta kalleshi kana tamaida kanta kasa, haka kawai setaji ba dadi aranta, amma seta dake tace "Allah ta kiyaye hanya yakaika lafiya" "ammeen my queen, amma sedai da matsala" saurin kallonsa tayi, yadaga mata kai alamar eh, "inasan jin muryarki inna tafi kuma gashi kin hana nabaki waya" "ah ah nibanason rke waya" "to wai my queen saboda me" "lokacin da baba na take a raye yacemun duk randa nagama secondary aranar ze siyamun waya, yanzu kuma baya raye bazan rike ba se lokacin sana kammala secondary inshallah" numfasawa yayi kana yace "Allah yajikanshi yamai rahama" "ammeen" kallonta yayi yace "to yanzu yazakiyi dani" "aunty Jummai nada waya zan karbi number ka senasa awayarta zan kiraka" "kina ganin ba wata matsala" kada mai kai tayi alamar eh, hannu yasa cikin aljihunsa yaciro kudi dayawa ya sa mata kan hannunta, zaro ido tayi tana kallonshi "idan kinada wata matsala ki kira dan Allah" mikamai kudin tayi tace "ni ba abunda zanyi da kudi yanzu kuma musamman ma irin wadannan dayawa" "baby kidai ajiye agurinki idan kina bukatar wani abu" kudin tasaami a hannunsa tana mikewa tace "bana bukatarsu" "ok to shikenan, idan naje gida zanyiwa Mommy na maganar aurenmu" bata kalleshiba tace "yaya Ahmad kaje inason zanyi wanka" matsawa yayi kusada ita ya rike kafadunta ta manna mata kiss a goshi kana yace "ki kula dakanki dan Allah" daga haka yafuce, komawa tayi tazauna kan bed din wani kuka ya kwace mata, a gaskiya batasan tafiyar Ahmad ko kadan dan jitake tana tsananin sonshi, ga kuma Inna ta tafi ta barta, hawaye ne suka gangaro kan kuncinta,
bayan tayi wanka tashirya tafuto, se baza ido take taga su Amira amma taji shiru bata gansu ba, zama tayi kan dining , lokacin su Nadra da Muhsin da Jawad harsun fara cin abincin, Nadra ce tajuyo takalli Mamy tace "Mamy ina su Amira bangansuba" "su Amira maman Zuhura ta aiko an daukesu" saurin juyowa Zuhura tayi ta kalli Mamy Nadra ce tasake cewa "Mamy kenan sun tafi bazasu kara dawowa ba" "eh sedai su kawo mana ziyara" kasa cin abincin tayi tamike, Mamy takula sa yanayinta, hakan yasa tabita, samun ta tayi tana kuka, karasawa Mamy tayi ta zauna kusa da ita, kallonta tayi kana tasa hannu tafara goge mata hawaye , "Zuhura bakisan zama damu ne" girgiza mata kai tayi alamar ah ah, "to meyasa kike kuka" bakomai" to kiyi shiru kije ki wanke fuskar ki ki shirya islamiyya, to ta amsa dashi, kana tamike tashiga toilet, ita kuma Mamy tafuce, bayan sun kammala shirin islamiyya suka futa Bala driver yakaisu,
misalin karfe 5:39pm su Inna ne zaune flour sunata hira suna dariya gaba dayansu, Alhaji Aminu ne yashigo da sallama, Inna ce tamike ta nufi inda yake, tana karbar jakar hannunsa, tana mai sannu da zuwa, suma suka mai, ya amsa kana yace, mutumina kace kun karaso, daga mai kai Halifa yayi yana maida hankalinsa kan cartoon din da akeyi, Inna ce takalleshi tace, muje kayi wanka, daga haka suka shige, bayan yayi wankan suka fito, kan dining ya zauna, tazuba mai abinci, yana ci yana yaba girkin nata, sukam su Amira hankalinsu nakan cartoon din da akeyi, Yasmeen kuma tana dana wayarta, yayin da Halifa yana kwance cinyarta yana kallo,
Ilham anata gyaran jiki biki ya matso, saura kwana biyu, duk abunda take bukata seta fadawa Mamy tafadawa Ammar shikuma ya bayar, ranar Alhamis tace zatai bridal shower, tace Mamy tabarta taje Abuja tayi, amma Mamy tace ai anan za ai biki, daurin aure kawai za a kai can, dan haka ta sanar wa abokanta na Abuja suzo kaduna anan za ai, tanata shan magunguna irin nasu na yan boko, saboda kar Ammar yaji ba dai-dai ba,
yau tunda taje islamiyya bata da walwala, harta malaman sun gane, kawayen ta sun tambaye ta tace musu bata jin dadi ne, haka suka kyale ta, ko da akazo fara screning gaba daya takasa karanta komai, hakanne yasa malamin cewa abar shi se zuwa gobe, to hardai aka tashi jiki ba kwari ta tafi gida, bayan sun isa gida, tashiga daki tacire uniform din ta futo ,dakin Hajiya ta tafi, da sallama tashiga, Hajiya ta amsa, shiga tai tazauna kusa da Hajiya, kallonta Hajiya tayi tace "Zuhura kina cikin damuwa ko" kallon Hajiya tayi, Hajiya takara cewa "ki dena sawa ranki damuwa kar yazo ya shafi karatun ki, yazama dole ne ki rabu sa maman ki idan batai aure ba watarana ai ke zaki, ko kuma mutuwa ta rabaku, to ki dena sawa kanki damuwa kuma ai zakije ki ganta" "Hajiya yaushe" "se angama hidimar biki se muje ki ganta" "Hajiya bikin wa akeyi" "Ilham mana" girgiza kai tayi kana takwanta, tana wasu tunanin wanda ita kadai tasan nameye,
wayar sa ce tayi ringing, da sauri yasauka kan Nafisa yadauko wayar, "hello mommy ina yini" "lafiya lau Ahmad kana lafiya dai ko" "Mommy ina lafiya" "ok yaushe zaka tawo dan yau Daddyn ku ya tambaya" "Mamy dama gobe nake shirin tawowa" "ok to sekazo" daga haka sukai sallama, rungume shi tayi ta baya tana fadin "sweet Ahmad ina zakaje ne" juyowa yayi yace "Abuja zanje ban fadamiki ba" "baka fadamun ba" "ok ki shirya tare zamu tafi karfe 10:00am jirginmu ze tashi" "ba matsala" daga haka takara rungume shi, shima ya rungume ta a jikinsa ya hade bakinsu guri guda, tuni labari yacanja, Ahmad yayi yayi yarabu da neman mata amma yakasa, sedai kawai yanzu da Nafisa yake iskancin sa yadena bin sauran yan matan, duk da son dayakewa Zuhura yakasa raba kanshi Nafisa, kodan kaf cikin yan matansa ita take dauke mai sha'warsa, baya taba yin kwana daya batare daya ziyarci mace ba, hakan ya rigada yazame mai jiki,
karfe 6:30 yadawo gida, bayan yadawo yawuce part dinsa, yayi wanka yadauro alwala, yadawo