Sashe 23
Soyayya Da Izza Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
SOYAYYA DA IZZA
Story and writing by Hadizatu
Mrs (KD)
Yar amanar jajirtattu
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan
asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau
page 23
_______________Kallonta yayi yace "ranki ya dade inajin yunwa fa" bata kalle shi ba tace" toba nace zan hadama breakfast kace na barshi ba" ayyah sorry ganinki danayi ne yasa nadena jin yunwar ma" duk da bata gane meyaka nufiba tayi murmurshi, " wow wannan murmushin ai sekisa na sume miki" dariya maganar tabata hakan yasa ta tuntsire da dariya, kallonta kawai yakeyi, seda yaji sitiyarin motar na neman kwacewa yasa shi saurin kallon gabansa, gefen titi yanema yayi parking, kallon shi tayi da alamar tambaya, shima kallonta yayi yanacewa" Zuhura akawai abunda nakeso nagayamiki" inasan dan Allah ki nutsu ki fuskance ni" tom" abunda tafada kenan, juyowa yayi yana facing dinta yace " Zuhura bazan boye mikiba kaunarki tafaramun yawa a zuciyata harta kai matsayin da bazan iya cigaba da boye miki ba, ina sonki zuhura ina kaunarki inasan rayuwa dake har abada" amma yaya" katseta yayi tareda riko hannayenta su duka yana cewa"Please Zuhura karki ce bakya sona dan Allah kitaimakamun" tausayi yabata taga kamar ita da ba kowan kowa ba namiji kamarsa yana rokon ta, ido yakuramata yana jiran amsan dazata bashi, " yaya Ahmad kaga ni yarinya ce baze yiwu nadauko soyayya kuma ga karatu dazan fara" Zuhura bawai iya soyayya ta nakeson ki karba ba inaso ki amince nazama mijinki" saurin kallon shi tayi tace "miji kuma"! " yes Zuhura miji nidai kawai kibani dama" tom shikenan amma" Please dan Allah ya isa tunda dai kin amince mun" yanzu dai mijinki najin yunwa" bata kulashiba tajuyar da kanta gefe, " in munje gida zaki hadamun breakfast ko naje restaurant naci" kawai muwuce gida" angama ranki ya dade" daga haka sukanufi gida.
be tashiba se karfe 10:39 shima saboda ze shiga hospital dinshi ne, wanka yayi yashirya cikin kananun kaya yayi bala'in kyau, falour yafuto dan yayi breakfast , bakowa a falour , shigowa sukai suna ta dariya, kallon mamaki Ammar yashiga yiwa Ahmad a zuciyarsa yana cewa ' taya akai yarinyar nan tasaba dashi' ganin bashi da amsa yasashi cewa" inason coffee" to tace kawai, tashige ciki kitchen tashiga danta hada musu breakfast, Mamy da Inna tagani a kitchen din " kai Mamy ashe kuntashi" muntashi tundazu ai kinsan yau Hajiya zata dawo" ya school din"? lafiya lau mungama komai gobe zan fara zuwa" masha Allah" islamiyya ma gobe zaki fara zuwa" ita Amira sedai nakaita dakaina inna samu lokaci" lah namanta su yaya Ahmad suna jirana nakai musu breakfast" ji shashanci dan Allah" Inna tafada , dariya Mamy tayi tace" Allah ya taimake ki mungama hada breakfast din" yaya Ammar yace ahadamai coffee" to seki maza ki hadamai ai kikai musu" hadawa tashigayi dayake yanzu tama iya hadawa sosai, bayan tagama tadauki tire din kayan abincin tafuta, suna zaune Ahmad yana taimai hira shikuma yamai banza yana danna wayarsa, karasowa tayi ta ajiye kayan akan dining din, saving dinsu tayi ta ajiyewa kowa, shikuma tahadamai da coffe dinsa, Ahmad ne yace" sannu gimbiya mu gode" murmushi kawai tayi tabar gurin, coffee din yadauka yafara sha seda yagama yamike , Ahmad ne yace " bazakaci wani abu bane" no ya isheni" shikenan seka dawo" daga haka yafuce, motarsa yayi wa key yanufi hospital, yana isa office dinsa yashige kan kujerar sa yanema yazauna gaba daya jiyake ransa a bace kuma shi kansa besan dalilin bacin ranba, nurse ce tashigo tana fadin, doctor ana bukatar ka a theater room, an kawo wata mata bazata iya haihuwaba, kai kawai yadaga mata alamar yaji, daga haka tafuce, tashi yayi yasa kayan operation , jiki ba kwari yafuce, yau kwata kwata Ahmad be futaba, Nafisa tamai har 6 miss call dama sauran yanmatansa dasuke sharholiya, be daga kiran kowaba yau, yana zaune a falour, dankawai ya dinga ganinta, sun kammala komai na girki yau abincin gargajiya akai a gidan saboda Hajiya zata dawo, 1:00 suka gama jera komai akan dining, wanka Mamy tashige dantai itama Inna tawuce dakinsu danatai sallah, Zuhura ce ke karasa shirya kayan a dining, Ahmad ne yakaraso gunda take, kallonta yayi yace, "gimbiya ta sannu da aiki" yawwa ya Ahmad kaima sannu" kinaso natayaki ne" yaya Ahmad rufamin asiri kar azo a ganka kana aiki" aikam kinsa sena tayaki" yaya Ahmad dan Allah kabari karkayi" tom nabari amma sekince, " my honey kabarshi " yadda ya lankwasa murya ne yasata kwashewa da dariya, shima dariyar yake , Jawad ne yashigob, kallonsu yayi cikin mamaki, karasa wa gurin yayi yana fadin, " yaya Ahmad yau kuma kyautar me aka muku ne"? dariyar suka dena suna kallonshi, Ahmad ne yace " babar kyauta makuwa me girman gaske" ah natayaka murna wacce kyauta kenan" kallon Zuhura yayi yace, " senan gaba zaka ga kyautar" ganin tagama shirya komai yasa tabar gurin, dakinshi Jawad yawuce, yanashiga yacillar da wayarsa da key din motar, " ya Ahmad mekayi haka dan meyasa zaka rigani" daka bari nacinma burina akanta " gaba daya bakin ciki ya ishe shi , dahaka dai ya shiga toilet ya watsa ruwa, itama tana shiga dakinsu tashiga toilet tayi wanka tayi alwala, sallah tayi kana tashirya riga da wando ne rigar har gwuiwa, mayafi tasa tayi rolling, kallon kanta tayi a mudubi, jitai kamar bazata iya fita da kayan ba, Nadra ce ta shigo da gudu tana fadin, " aunty Zuhura kifito mutafi Mamy tagama shiryawa, bata amsa ba tana dai tsaye gaban mirror, inna ce tashafa addu'a datai ta kalli Zuhura tace " Zuhura bikiji yarinya namiki magana ba" oh Inna banji taba" tace fa hajiya tashirya kumadai kinsan tace dake zasu tafi" Allah Inna banajin zan iya futa da kayannan" bakomai kifuta dasu ai naga rigar takai gwuiwa" tom Inna bara mutafi" tom sekun dawo" daga haka suka fuce, duk sun hadu a falour har Ilham, shigowa sukai ita da Nadra, Mamy ce ta kalle ta tace " ah Zuhura kinyi kyau sosai" dariya kawai tayi tasamu kasan carpet tazauna, Mamy ce tace mata, " meye haka kuma sekace wata bakuwa kitashi ki hau kujera" tashi tai tahau kujerar, itakam Ilham kamar ta fashe jin ance Zuhura tayi kyau musamman ganin yadda su yaya Ahmad duk suka zuba mata ido, Jawad kam jiyake kamar zuciyarsa tafashe, azuciyarsa yace, ' yanzu dole nabar ma yaya Ahmad ke' kece kalata Zuhura inasanki amma dole na hakura nabarma yaya Ahmad' shikam Ahmad ba abunda yake se kallonta yana murmushi, Mamy ce tace, " wai Ammar haryanzu be dawoba" bara nakirashi awaya" wayarta tadauka kiranshi tayi, dai-dai lokacin dayake futowa daga threater, dauka yayi yana fadin " Mamy " Ammar kana ina ne kaifa muke jira zamuje dauko hajiya airport" Mamy kuje kawai banajin zanje" aikam dole kaje kai maza kadawo abbanku ma yanzu ze karaso" ok ganinan" daga haka takashe
Story and writing by Hadizatu
Mrs (KD)
Yar amanar jajirtattu
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan
asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau
page 23
_______________Kallonta yayi yace "ranki ya dade inajin yunwa fa" bata kalle shi ba tace" toba nace zan hadama breakfast kace na barshi ba" ayyah sorry ganinki danayi ne yasa nadena jin yunwar ma" duk da bata gane meyaka nufiba tayi murmurshi, " wow wannan murmushin ai sekisa na sume miki" dariya maganar tabata hakan yasa ta tuntsire da dariya, kallonta kawai yakeyi, seda yaji sitiyarin motar na neman kwacewa yasa shi saurin kallon gabansa, gefen titi yanema yayi parking, kallon shi tayi da alamar tambaya, shima kallonta yayi yanacewa" Zuhura akawai abunda nakeso nagayamiki" inasan dan Allah ki nutsu ki fuskance ni" tom" abunda tafada kenan, juyowa yayi yana facing dinta yace " Zuhura bazan boye mikiba kaunarki tafaramun yawa a zuciyata harta kai matsayin da bazan iya cigaba da boye miki ba, ina sonki zuhura ina kaunarki inasan rayuwa dake har abada" amma yaya" katseta yayi tareda riko hannayenta su duka yana cewa"Please Zuhura karki ce bakya sona dan Allah kitaimakamun" tausayi yabata taga kamar ita da ba kowan kowa ba namiji kamarsa yana rokon ta, ido yakuramata yana jiran amsan dazata bashi, " yaya Ahmad kaga ni yarinya ce baze yiwu nadauko soyayya kuma ga karatu dazan fara" Zuhura bawai iya soyayya ta nakeson ki karba ba inaso ki amince nazama mijinki" saurin kallon shi tayi tace "miji kuma"! " yes Zuhura miji nidai kawai kibani dama" tom shikenan amma" Please dan Allah ya isa tunda dai kin amince mun" yanzu dai mijinki najin yunwa" bata kulashiba tajuyar da kanta gefe, " in munje gida zaki hadamun breakfast ko naje restaurant naci" kawai muwuce gida" angama ranki ya dade" daga haka sukanufi gida.
be tashiba se karfe 10:39 shima saboda ze shiga hospital dinshi ne, wanka yayi yashirya cikin kananun kaya yayi bala'in kyau, falour yafuto dan yayi breakfast , bakowa a falour , shigowa sukai suna ta dariya, kallon mamaki Ammar yashiga yiwa Ahmad a zuciyarsa yana cewa ' taya akai yarinyar nan tasaba dashi' ganin bashi da amsa yasashi cewa" inason coffee" to tace kawai, tashige ciki kitchen tashiga danta hada musu breakfast, Mamy da Inna tagani a kitchen din " kai Mamy ashe kuntashi" muntashi tundazu ai kinsan yau Hajiya zata dawo" ya school din"? lafiya lau mungama komai gobe zan fara zuwa" masha Allah" islamiyya ma gobe zaki fara zuwa" ita Amira sedai nakaita dakaina inna samu lokaci" lah namanta su yaya Ahmad suna jirana nakai musu breakfast" ji shashanci dan Allah" Inna tafada , dariya Mamy tayi tace" Allah ya taimake ki mungama hada breakfast din" yaya Ammar yace ahadamai coffee" to seki maza ki hadamai ai kikai musu" hadawa tashigayi dayake yanzu tama iya hadawa sosai, bayan tagama tadauki tire din kayan abincin tafuta, suna zaune Ahmad yana taimai hira shikuma yamai banza yana danna wayarsa, karasowa tayi ta ajiye kayan akan dining din, saving dinsu tayi ta ajiyewa kowa, shikuma tahadamai da coffe dinsa, Ahmad ne yace" sannu gimbiya mu gode" murmushi kawai tayi tabar gurin, coffee din yadauka yafara sha seda yagama yamike , Ahmad ne yace " bazakaci wani abu bane" no ya isheni" shikenan seka dawo" daga haka yafuce, motarsa yayi wa key yanufi hospital, yana isa office dinsa yashige kan kujerar sa yanema yazauna gaba daya jiyake ransa a bace kuma shi kansa besan dalilin bacin ranba, nurse ce tashigo tana fadin, doctor ana bukatar ka a theater room, an kawo wata mata bazata iya haihuwaba, kai kawai yadaga mata alamar yaji, daga haka tafuce, tashi yayi yasa kayan operation , jiki ba kwari yafuce, yau kwata kwata Ahmad be futaba, Nafisa tamai har 6 miss call dama sauran yanmatansa dasuke sharholiya, be daga kiran kowaba yau, yana zaune a falour, dankawai ya dinga ganinta, sun kammala komai na girki yau abincin gargajiya akai a gidan saboda Hajiya zata dawo, 1:00 suka gama jera komai akan dining, wanka Mamy tashige dantai itama Inna tawuce dakinsu danatai sallah, Zuhura ce ke karasa shirya kayan a dining, Ahmad ne yakaraso gunda take, kallonta yayi yace, "gimbiya ta sannu da aiki" yawwa ya Ahmad kaima sannu" kinaso natayaki ne" yaya Ahmad rufamin asiri kar azo a ganka kana aiki" aikam kinsa sena tayaki" yaya Ahmad dan Allah kabari karkayi" tom nabari amma sekince, " my honey kabarshi " yadda ya lankwasa murya ne yasata kwashewa da dariya, shima dariyar yake , Jawad ne yashigob, kallonsu yayi cikin mamaki, karasa wa gurin yayi yana fadin, " yaya Ahmad yau kuma kyautar me aka muku ne"? dariyar suka dena suna kallonshi, Ahmad ne yace " babar kyauta makuwa me girman gaske" ah natayaka murna wacce kyauta kenan" kallon Zuhura yayi yace, " senan gaba zaka ga kyautar" ganin tagama shirya komai yasa tabar gurin, dakinshi Jawad yawuce, yanashiga yacillar da wayarsa da key din motar, " ya Ahmad mekayi haka dan meyasa zaka rigani" daka bari nacinma burina akanta " gaba daya bakin ciki ya ishe shi , dahaka dai ya shiga toilet ya watsa ruwa, itama tana shiga dakinsu tashiga toilet tayi wanka tayi alwala, sallah tayi kana tashirya riga da wando ne rigar har gwuiwa, mayafi tasa tayi rolling, kallon kanta tayi a mudubi, jitai kamar bazata iya fita da kayan ba, Nadra ce ta shigo da gudu tana fadin, " aunty Zuhura kifito mutafi Mamy tagama shiryawa, bata amsa ba tana dai tsaye gaban mirror, inna ce tashafa addu'a datai ta kalli Zuhura tace " Zuhura bikiji yarinya namiki magana ba" oh Inna banji taba" tace fa hajiya tashirya kumadai kinsan tace dake zasu tafi" Allah Inna banajin zan iya futa da kayannan" bakomai kifuta dasu ai naga rigar takai gwuiwa" tom Inna bara mutafi" tom sekun dawo" daga haka suka fuce, duk sun hadu a falour har Ilham, shigowa sukai ita da Nadra, Mamy ce ta kalle ta tace " ah Zuhura kinyi kyau sosai" dariya kawai tayi tasamu kasan carpet tazauna, Mamy ce tace mata, " meye haka kuma sekace wata bakuwa kitashi ki hau kujera" tashi tai tahau kujerar, itakam Ilham kamar ta fashe jin ance Zuhura tayi kyau musamman ganin yadda su yaya Ahmad duk suka zuba mata ido, Jawad kam jiyake kamar zuciyarsa tafashe, azuciyarsa yace, ' yanzu dole nabar ma yaya Ahmad ke' kece kalata Zuhura inasanki amma dole na hakura nabarma yaya Ahmad' shikam Ahmad ba abunda yake se kallonta yana murmushi, Mamy ce tace, " wai Ammar haryanzu be dawoba" bara nakirashi awaya" wayarta tadauka kiranshi tayi, dai-dai lokacin dayake futowa daga threater, dauka yayi yana fadin " Mamy " Ammar kana ina ne kaifa muke jira zamuje dauko hajiya airport" Mamy kuje kawai banajin zanje" aikam dole kaje kai maza kadawo abbanku ma yanzu ze karaso" ok ganinan" daga haka takashe