← Book details Soyayya Da Izza Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 33 OF 97

Sashe 33

Soyayya Da Izza Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

SOYAYYA DA IZZA
Story and writing by Hadizatu
Mrs (KD)
Yar amanar jajirtattu
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
*JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan
asaitacciyar bai
wa su sauya tunanin al'umma cikin sau
page 33
_________________ Ilham ce ta shirya tsaf cikin kananun kaya, wayarta ta dauka ta duba lokaci, karfe 9:30, hakan yasa tadau jakarta, seda tafara lekowa falour taga ba kowa kana tayi sauri tafuce, motarta tashiga, get aka bude mata tafuce, marhaba hotel tanufa, tana zuwa takira feenat ta tambayeta number room din, bayan tafada mata, tashiga ciki, knocking tamusu, feenat ce tazo tabude, rungume juna sukai, kana Ilham tayi kissing libs din feenat, bombom dinnta Ilham tashafa kana ta daka mata duka, sosawa feenat tayi tana fadin, "kefa muguwa ce" "ganin nayi kin kara kiba fa" "uhmm to kwalelenki" "aikam baki isaba sekin bani" kallon feenat Ilham kawai take, tanajin wani feeling na taso mata, "ke ina mufeeda"? "taje gurin boyfriend dinta" "to lallai ne" kwalaben datai shaye shayen ta tadauka tamaidasu gurinsu, kallon Ilham tayi tace "ko kina bukata ne" "baanso nikawai kizo kibani kaya ki zauna kina jamin aji" "oh karki damu indai wannan ne jira nafuto daga toilet" tafada tana nufar hanyar toilet din , dasauri Ilham takamota tana fadin "baki isaba kicemun sekin futo daga wanka zaki ban ba" tana kai wa nan ta hade bakinsu guri daya, shafata tafarayi, nan dai zuka zube saman kujera suna shafe shafen su, suna tsotse juna,
'meke damun yarinyar nan ne' tambayar kansa, besan meyasa yadamu da ita ba, soyake yacire tunaninta amma yakasa, sako ne yashigo cikin wayarsa, dauka yayi, yaduba
hy love, ykk, ina fata kana lafiya, nasan kamanta dani ko, kana tunanin na rabu dakai, kaima kasan bazan iya rabuwa dakai ba, inasonka sosai, am relly love you,
nice sabreen
tsaki Ammar yaja, saboda shi yama manta da ita, amma ita seda takara biyoshi, tashi yayi yasa kayan bacci ya kwanta, yakashe phone dinsa,
gabadaya jitai dakin yamata girma , takasa bacci kwata kwata, tanata tunanin Innar ta, gyangyadi tafara, batasan sanda bacci barawo yasace taba,
Ilham yau fa sedai ki kwana anan, daure take da tawul ajikinta, takalli, mufeeda da idonta dasukai kanana saboda tasha ta bugu tace "ke yanzu zantafi shirya wa zanyi" "kinsan karfe nawa yanzu kuwa? 11:30 fa tayi" kanta ta kifa saman kujera bata kara sanin meke faruwa ba, kallon feenat mufeeda tayi tace "kinga ni ko tasha dayawa fa" "rabu da ita ai itace tasha daayawa"
asubar fari tafarka, tashiga wanka tayi kana tafuto tayi sallah, kwanciya tayi, tana tunane tunane, seda gari yayi haske misalin karfe 8:00 ta tashi tagyara dakinsu ta tashi su Amira, tayiwa Halifa wanka, tace Amira taje tayi, kusan 9:00 tafito daga dakin, kitchen tanufa, tana shiga ta tarar da Jummai tana hada breakfast, gaisheta tayi, ta amsa cikin fara'a, tayata tashigayi, sunayi suna hira, seda suka gama lokacin 10:30 tayi, suka jera kan dining, dakin Nadra Zuhura tanufa, tasheta tamata wanka tashurya ta, suka futo falour, lokacin Muhsin shima yafuto, break fast tazuba musu gaba dayansu, seda suka gama, suka koma falour suna hira, Jawad ne yafuto, gaidashi sukai su duka, ya amsa kana yaaklli Zuhura yace "zoki zubamun breakfast" "tom" ta amsa tana mikewa, zuba mai tayi tamika mai, kallonta yayi yace "nagode" murmushi tayi wanda yasa ya tsaya yana kallonta "yaya Jawad kafara ci mana" "ok" yafara cin abincin, seda yagama yatashi yafuce school yanufa,
se 11:00 Ilham ta tashi, toilet tafada tayi wanka, kana tafuto ta shirya, ko sallar asuba batai ba, dama se taga daam takeyi, tashin su tayi, ganin sunki tashi yasa tadau jakarta tafuce, tashiga motarta ta nufi gida, tana zuwa tayi parking kana tafuto tashiga falourn, su Zuhura ne kawai ke zaune , tana zuwa tazauna , kallon Zuhura tayi tace "ke bani breakfast" mikewa Zuhura tayi ta hado mata takawo mata, ci tafarayi, bayan tagama tadau jakarta tawuce dakinta,
Ahmad ne yafuto cikin shirinsa nafuta, kan dining yanufa, tashi Zuhura tayi, ta isa gurin "ina kwana" kallonta yayi yace "lafiya lau my queen" zubamai tayi yafara ci, "my queen inasan siya miki waya" saurin kallonshi tayi tace "ah ah yaya Ahmad bayanzuba" "no zanje Abuja kwanannan kuma baza inya jure jin muryarki ba Please ki yarda na siya miki" "kayi gakuri yaya Ahmad kabari se na gama makaranta" "ok shikenan" yafada yacigaba da cin abincinsa, kasa tafiya tayi ganin kamar yaji haushi tace "yaya Ahmad kayi fushi dani ne" kallonta yayi yana kamo hannunta, ya kalleta yace "bazan taba fushi dake ba kome kika mun" murmushi tayi tana zame hannunta, tabar gurin, bayan yagama yafuce, ta kagu Mamy tafuto tace takira mata inna a waya, Ammar ne yafuto daga part dinshi, gaisheshi sukai, ciki ciki ya amsa, yana kokarin fucewa, "Ammar futa zakai kayi breakfast ne" juyawa yayi yanacewa "Mamy good morning" "yawwa kayi breakfast ne" "no Mamy banyiba" "ok muje nazuba ma" dining suka wuce, bayan su Zuhura sun gaishe da Mamy, zama yayi tazuba mai yafara ci "am my son biki fa yana matsowa kuma banga kana shirin komai ba" "Mamy nifa bana wani shirye shirye" "saboda me" "bana bukatar yin komai Mamy" numfasawa Mamy tayi tace "to shikenan bansani ba ko Ilham tana shiri tunda befi saura 4 days ba" bakara cewa komai ba, Zuhura ce takaraso gurin , Mamy ce takalleta tace "Zuhura kina son wani abu ne" "eh Mamy" tafada tana wasa da yatsun hannunta "ok inajinki fadamun" "Mamy dama Inna nakeso ki kiramun mu gaisa" murmushi Mamy tayi tace "ki bari anjima kinga yanzu safiya ce" "tom" tafada "kije gurin Bala driver kice yaje ya karbo muku wankin da gugarku yau zakuje islamiyya" "tom daga haka ta fice" bayan yagama ya fuce,
"amarya ta kifito ku gaisa da yar taki ko" murmushi Inna tayi tace "tom" gaba yayi tabishi abaya, har suka isa babban falour, Yasmeen na zauna tana kallo, zama Mamy tayi kan kujera, shima zaman yayi, kallon Inna yayi yace "Habiba ga yar ki" kana ya kalli Yasmeen yace "Yasmeen ga auntynki" cikin murmushi Yasmeen tace "aunty ina kwana" "lafita lau kintashi lafiya" "lafiya lau aunty" "daddy ga breakfast can kan dining, ni har nayi nawa" "au biki jiramu ba" murmushi tayi tace "aunty kuje kuyi breakfast" tashi sukai suka nufi dining, Inna ce tazuba musu suka faraci "ita ce ya' ta ta biyu, yayanta yana London karatu" *masha Allah Allah ya rayasu" "ameen" ya amsa dashi
Chapter 33 · 0% Book details