← Book details Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 109

Sashe 7

Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 6 min read

Dawowa parlon Arjun yayi ya samu Sheikh yana shan 拼a 拼an inibi masu sanyi yace "am going Buddy sai zuwa anjima" plate 蓷in hannunsa ya ajjiye yace "ok mai dani falt 蓷ina" ba musu Arjun ya kama Wheelchair 蓷in suka nufi flat 蓷in Sheikh, wanda yafi ko wanne flat kyau da kuma tsaruwa a cikin gidan, idan kaga abubuwan da suke flat 蓷in Sheikh saika 蓷auka shi 蓷in wani lafiyayye ne, har cikin bedroom 蓷insa ya shigar dashi komai tsaf Granny da gyara amma a yadda suke tunani, da taimakon Arjun Sheikh ya kwanta saman makeken gadon sa, har Arjun ya juya sai kuma ya dawo,da 蓷an sauri yasa hannu ya zarewa Sheikh jallabiyar jikinsa sannan ya cire masa singlet 蓷in,fresh white skin 蓷insa ya bayyana ga santala-santalan 茩afafuwansa da cinyoyinsa da suka bayyana duk a waje, Arjun na gamawa yace "bye" idanunsa Sheikh a rufe yace "Jazakallah bilkhair" yana fita waje yana fa蓷in "it's my pleasure" Shiru Sheikh Imam yayi domin duk sonsa da bacci a lokacin kasawa yay, sai a yanzu mafarkin da yay ya shiga dawowa cikin brain 蓷insa, idan ya fahimta wacce ta kai shi bathroom da asuba ba Granny bace, domin ya da蓷a fahimtar wani abu 蓷azu,hakan magen data zo kusa dashi ba asalin magensa bace Wannan AIRAH ce, kenan mafarkin da yayi gsky ne yake ganin abun a mafarki ko yaya? Maganar Airah ce dawo masa cikin ransa inda take fa蓷in "Am pregnant with your unborn child Sheikh" ta yaya? Yaushe yayi tarayya da ita da har zata samu cikinsa, yasan cewa koda wasa babu wata halitta ko a jinsin Aljanu da ta ta蓳a ganin Manhood 蓷insa, Lumshe idanunsa yayi yana jin yadda kansa ke masa ciwo ga wani nauyi da yay masa, ji yay gidan yay masa girma dama yace Arjun ya tafi dashi gidansu, ko dai waya zai sanya Abbansa ya sai masa? Idan ya ri茩e waya yayi me da ita, babu abokai family kuma iya Abba da Mami da Granny Fareeq Buhaiyya ya sani sai kuma Arjun daya zame masa komai, mirginawa yayi tare kifa cikinsa ya rungume pillow, iska ya ji tana ka蓷a gashin kansa can kuma ya ji an dafa fresh back skin 蓷insa, bai Motsa ba saboda yayi tunanin Granny ce domin ya san Mami sai 6 zata dawo Abba kuma sai dare, Murmushi Airah tayi saboda farincikin yau zata kasance da mijinta kuma abin alfahari gareta, zama tayi bakin bed 蓷in dai-dai kansa, bai tai kuskuren magana ba sai kansa data kama a hankali ta 蓷aura saman cinyarta, ajjiyar zuciya ya sauke yana 蓳ata fuska yace "Granny!!" Yatsun hannunta ta tura a cikin sumar kansa ta shiga shafa masa sumar tana 蓷an wargatsa ta, sosai Sheikh ya ji da蓷i saboda daman kan ciwo yake masa, 茩ara matsawa yayi jikinta ko zai samu yay baccin gadon da bai samu ya 蓷auke sa ba, kasa yin shiru Airah tayi tace "why kake tsoran fa蓷awa Arjun kana da mata" da sauri ya 蓷aga kansa zuwa fuskarta kasa 蓷auke kansa yay saboda wata 茩yakkyawar halitta daya gani, zai iya cewa bai ta蓳a ganin mace me kyau da kuma tsarin halitta irin ta ba, ba fara bace ba ba茩a bace za'a iya bata Chocolate tana da dugun gashi wanda ta 蓷aura masa siririn veil, duk inda kake neman mace first class Airah ta kai sai yake ganinta kamar ba mutum ba, bakinsa yana rawa "who are you?" Kansa ta mayar saman cinyarta tace "why are you worried Rayuwata?" ji yayi zuciyarta ta buga da 茩arfi amma sam bai nuna a fili ba yace "Uhm" hannunta ta cire a cikin sumarsa tace "So daga juya zuwa yau harka manta dani ko?" Girgiza mata kai yayi yace "No! Kawai am trying to remember you" kallonsa Airah tayi tace "Lemme help you to, Am Airah your wife,Nasan abin zai zo maka kamar a mafarki but is not a dream is reality , tabbas na 蓷auke ka da hannuna har zuwa dajin Sambisa an 蓷aura mana aure Tijama da Tu蓳e da kuma necklaces 蓷in daka bani sune shaida" shiru yay mata ya shiga murza zoben hanunsa wanda tun 蓷azo baya gajiya da kallonsa can kuma yace "what again now?" Tace "na kasa jurewa tun bayan na dawo dakai gida da Asuba,sai ya zamana na kasa bacci, hakan yasa nazo gare ka a suffar Granny bayan na sanya Granny bacci mai nauyi, sannan duk abinda kuka fa蓷a kai da Arjun ina jin ku, hakan yasa na zama mage domin bana son ya fahimci wani abu kamar yadda kai ma baka so, ina zuwa falt 蓷in Granny na samu ta shiga bathroom sai na koma siffar ta da Arjun yazo ban sha wata wahala ba" shiru tayi sai kuma tace "Amma mai yasa kace?" Yun茩urawa yayi, ya mi茩e zaune yana 蓷an yamutsa, 茩afarsa ta kalla da sauri tasa hannayenta ta gyara masa 茩afafuwansa, fuskarta ya kalla yace "Tun Asuba nasan ba Granny bace, duk wanda yasan aljani farin sani ya ganki yasan ke 蓷in ba mutum bace, na 茩ara tabbatar da haka ne ta cikin mirror'n dake ma茩ala a cikin bathroom 蓷ina, kuma Granny bata iya English ba" jinjina kai tayi tace "Ko mugwaye Aljanu ai basu isa su 蓳oye maka ba, bare ni da nake shirin taimaka maka" hannunta ya zame daga nasa kana ya koma ya kwanta can ya 茩ara cewa "i don't have any feelings about women, balle aljana tayaya kike tunanin zan iya rayuwa dake matsayin mata a gare ni? Ta yaya kike tunanin zan baki kulawar daya dace ko wanne namiji ya bawa matarsa? I can't bana son kowa kamar yadda babu mai sona" kamar zatai kuka Airah tace "stop saying that Rayuwata,i promise u, I'll make you happy, ka bani 1week idan har a lokacin kaji baka sona nai baka al'茩awarin zan rabu dakai", hanunsa yasa yaja sajensa yace "sure?" Kai tsaye tace "Yeah" zamewa yayi ya kwanta duk yadda yasu yay baccin daya saba kasawa yayi, har 11 tayi lokacin tashinsa a bacci kallon Airah yayi wacce har yanzu tana zauna tana shafa masa sumar kansa yace "zanyi Sallah" mi茩ewa tayi tare da jawo Wheelchair tana son ta kaisa da kanta amma bata son tai abinda zai firgita da ita, bayan yay alwala yay Sallah ya koma ya kwanta kallonsa tayi tace "Breakfast fa?" Girgiza kai yay yace "No i want to sleep" Yana fa蓷in hakan yana jan duvet ya rufe jikinsa, hawa bed 蓷in tayi tace "i want to sleep with you" bai kulata ba yaja idanunsa ya lumshe yana jin yadda ta ja duvet 蓷in ta shiga ta yadda ta ware hannayensa daya rungome a 茩irjinsa kana ta shige jikinsa tana Murmushin jin da蓷i sosai take farin cikin kasancewa da shi, tsakani da Allah take son Imam bada wata manufa ba, rungomesa tayi sosai ta shiga shafa kansa tana masa wa茩a mai da蓷i a haka har bacci ya 蓷auke sa wanda ya da蓷e bai mai da蓷insa ba, ganin yay bacci yasa Airah mi茩ewa ta cire kayanta kana ta koma wajan Sheikh da yake kwance ta rungume sa sosai tare kissing bakinsa.......
10/17/21, 10:22 PM - Mrym: *SIRRIN MU*

*BY*

_鉁嶐煆� NIMCYLUV_

_Ina ganin masu cewa ko yaya zaman Sheikh Imam hamdan Balarabe da Aljarsa Airah zai kasance??? To kada ko damu you'll be surprised Habibaties kawai a hanzarta payment free pages dai babu yawa馃槏馃憣馃従share And share and share_

Pay #500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment
08119237616 ga 拼an Niger sai su nemi wannan number 84506476

馃啌P

EPISODE9锔忊儯-1锔忊儯0锔忊儯
Chapter 7 · 0% Book details