← Book details Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 68 OF 109

Sashe 68

Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 8 min read

Gajiyayyun idanunsa wanda sukai jaa sbd yanayin damuwa da kuma a zabar da ya keji ya shiga bu蓷e idanunsa yaga abinda yay wannan 茩arar, 苼oyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke lokacin da idanunsa ya sauka akan kwalbar parfume 蓷in data fa蓷o daga saman dressing mirror, idanunsa ya mayar kan Fannah yaga duk abinda take ta kasa kissing bakinsa a hankali ya sanya tattausan hannunsa ya shafa sumar kanta kana gently ya zare la蓳蓳ansa wanda suka ji茩e da yawon bakinta, sai a lokacin ya fahimci bacci ya fara 蓷aukan ta a hankali ya mi茩e tsaye da ita yana tunanin yadda zai kai ta bedroom 蓷inta ba tare da wani a gansa ba, walking slowly ya nufi royal bed 蓷insa da ita yana zuwa ya shimfi蓷eta ya juya kenan zai shiga bathroom yaji ta tare ri茩e tafin hannunsa gam, lumshasshun idanunsa ya saukar a saman fuskarta yana nazarin abinda zai akan wannan lukutin abin daya tunkaro rayuwarsa, Yana son Fannah so bana wasa son da bakinsa yay ka蓷an ya fa蓷esa, a hankali ya zare hanunsa daga cikin nata, cikin nutsuwa da kuma kamala ya fara tafiya yana gaf da shiga bathroom yaji ana buga 茩ofarsa,cak ya tsaya ya shiga juya fararen idanunsa. Daga can waje kuma Fareeq ne tsaye yana Shirin buga 茩ofar yaji 茩arar abu tsayawa yay domin a tunaninsa wani ne a cikin bedroom 蓷in, jin shiru kuma yasa ya fara tunanin buga 茩ofar sai kuma ga Granny ta 茩arasu wajan tana fa蓷in "Muna fikin Allah! Ni zaka munafurta rimi虏 na yarda dakai kilishin nan badan bana so ba bayar ka bawa Imamu shine ka tsaya zaka cinye? A'a wlh sam wannan ba rayuwa bace idan yau kaci Mama gobe kaci jibi kuma idan baka ci ba ai sai ka farar tunanin yagar fatar mutum, bawai cin mutuncin ba amma dai wannan kalan maita ce, bar iyayanka da gantali amma babu maye" Kallonta Fareeq yay kana ya ha蓷e rai yace "Ai sharri kuma Granny? Kinga kilishin amma tunda kince haka wlh sai na cinye kinga jibin sai na fara yagar fatar jikinki" zare ido tayi sai kuma ta zare bakin zani ta shiga matsar 茩walla tace "Muhammadur Rasulullah! (S.A.W) Yanzu daga fa蓷in gsky sai zagi? Wlh Ni bada wata manufa na fa蓷a ba kawai idanunka na gani kamar na mayo" dry Fareeq yay yace "Keta shafa kinga kam dana fara maitar sai dai wata bake ba" kuka ta 茩ara fashewa dashi tace "Yanzu mai sunan indiyawa koza kaci naman mutum ai banda na tsofaffi" yana tafiya yana fa蓷in "baki da labarin irin naku yafi da蓷i musamman kai masa gashi mai kyau" majina ta face tace "To wlh sai dai kaci gantalalliya uwarka Amma kurwata kurr" tana fa蓷in haka ta nufi bedroom 蓷inta daman Buhaiyya tuni ta shige part 蓷inta sbd baccin data keji, Granny na zuwa bedroom 蓷in ta 蓷auko wata tsohuwar akwati ba jimawa ta za茩olo wata farar leda tace "Aini na manta da wannan mganin barba蓷a kare mangul wlh yau zanga 茩arshen maita daman ai babu gama sanin halinka ba". Ta蓳e baki Sheikh yay bayan ya gama jin surutun Granny da Fareeq yay kamar ya fita sai kuma ya fasa, yana ta tsaye domin tsaiwar da蓷i take masa abinka da ba'a saba ba, cikin lafiya da kuzari ya 茩ara matsawa jikin 茩ofar a hankali ya 蓷ura hannunsa a saman handle 蓷in kana ya murza ka 蓷an 茩ofar ta bu蓷e, fararen idanunsa ya shiga juyawa ganin babu kowa a parlo yasa ya juya ya koma nasa bedroom tana kwance sai sakin ajjiyar zuciya take ta 茩wa茩ome pillow sosai ya shiga 茩are mata kallo sbd wani kyau data 茩ara a cikin idanunsa, ganin babu wani time yasa yaja 茩afafuwansa zuwa jikin gadon cak ya 蓷auke ta yaji kamar wata baby babu nauyi, walking slowly gudan kada ta tashi ta茩i yarda tabar 蓷akin. Bai tsaya ko ina ba sai cikin bedroom 蓷in ta, wani dad蓷an 茩amshi ne ya dakesa wanda ya saukar masa da kasala yana jin yanayinsa na sauyawa da 蓷an sauri ya kwantar da ita, ya juya zai fita yaji ta saka masa kuka a zcyarsa yake fa蓷in _Ya ilahi yau Sheikh ka ha蓷u da aiki_ sai kuma 蓷an zaro ido waje a bai yana cikin tattausan Muryarsa irinta Malamai yace _"It's my responsibility"_ a hankali ya zauna gefen gadon da sauru kuma ya janye idanunsa sbd ganin saman 茩irjinta a bai yane, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke kana ya fara Musa bakinsa a hankali ya shiga karanta mata addu'a har ya gama ya shafa mata a fuska da jikinta sassanyar Ajjiyar zuciya ta sauke lokacin da 蓷umin hannunsa ya sauka a fuskar ta, duvet yaja ya rufe mata jiki kana yabar 蓷akin da sauri, kai tsaye kitchen ya nufa sbd cikinsa da yaji ba komai mug ya 蓷auka ya tea mai kauri kurba 蓷aya yay ya ajjiye sbd 蓷acin da yaji, jingina yay da jikin sink zcyarsa fal tunani ya dace ace ya samu sau茩i da kuma ra蓷a蓷in daya keji amma zucyarsa kamar an 蓷auki 茩aton dutse an 蓷ura masa haka yake jinta, hannunsa ya zuba cikin aljihu ya nufi bedroom 蓷insa kulle 茩ofa yay kana ya zame kayan jikinsa ya rage daga shi zai troser sam bai son kaya a rayuwarsa, gudun a.c ya 茩ara abun mamaki daya rufe idanunsa surar jikinta ke masa gizo damuwa ta fara yiwa Sheikh yawa domin yau 蓷aya kawai 茩wa茩walwarsa na neman zautar dashi. Sharp-Sharp ya 蓷aura alwala ya fara lafila yana ro茩an Ubangiji ya fiya da kuma neman za蓳i mafi alkairi. Zaune yake da wata farar Jallabiya mai kyau da santsi ha蓷i da taushi ya 蓷ura harami a kansa idanunsa cikin farin glass ya 茩ara kyau da girma haiba da kwarjininsa sun 茩ara bai yana kansu ga wata ilhama data 茩ara fidda asalin nutsuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe, Murmushi mai sauti ya saki kana ya juya ya kalli Fararan yaran da suke nesa dashi ka蓷an, idanunsa ya sauka akan ta farkon kana ganin su kasan cewa twins ne. Littatin hannunsa ya ajjiye gefe kana ya mi茩e cikin kamala ya nufi inda suke zaune suna wasa da teedy, ta farko ta kallesa cikin murna ta Washe bakinta tace "Abbi!" Sunkuyawa yay tare dasa hannunsa gaba 蓷aya biyun ya 蓷auke ta yana fa蓷in _"Mamana"_ gemunsa taja tace _"Abbi Ana uhubbka"_ sumbatar ta yay a saman goshinta yace _"Your Abba is always loving you Twin na_ " turo baki tayi tace "Abbi Ummi bata son mu" juya idanunsa yay yace _"Who tell you that?"_ fuska ta marai-raice tace "To bata goyamu ai" Murmushi mai 蓷an sauti yay yace "Mamana baki girma goyo ba?" Cike da yarinta ta 蓷aga masa Kai, bai tsaya jiran komai ba yace "Yau Abbi ya fanshi Ummi ki daina mita kinji Mamana" tana daga bayansa ta rungomesa tace "Jazakallah bilkhair Abbi" yana kallon 蓷aya yarinyar yace "Barakallahu fikiii" mi茩awa yarinyar yay wacce take ta kallonsa ta mi茩e tana shirin zuwa wajansa taji an ri茩e ta, kallon matar data ri茩eta tayi ba tare da yay mgn tai masa kallon saura kwata tace "Wai sai yaushe zaka fahimta? Bana ce ban 茩aunarka bana son 茩ara ganin wannan mummunar fuskar taka ba, wlh wlh duk sanda ka sake bari naga fuskar ka sai na kashe kai na" tsaiwa ya gyara yana 茩ara kwantar da yarinyar da take bayansa gudun kada ta fa蓷o tunda ba goyan ya iya ba, cikin 茩asa da Murya yace "茦arya kike _Zahraaah_ babu abinda kikeso duniya sama dani" cike da masifa tace "Sbd kaga Ubana ko? Wlh idan kaci gaba da tsaiwa a nan zai na tafka maka rashin mutunci zaka gane shayi ba ruwa bane, ka 蓷auki gantalallun shegun yaranka ka 蓳ace min da gani" idanunsa ne yay jajir sbd 蓳acin rai wai Zahraaah ke zagar masa yara har tana dan gan tasu da kalmar shegu? Kuka yarinyar bayansa ta fara, 蓷ayar ma ta saka kuka tana mi茩awa Mahaifin nata hannu ya 蓷auke ta, wajanta ya nufa zai 蓷auke ta Da Dukkan 茩arfinta tasa hannu ta hanka蓷a sa baya banda yay jarumta ya ri茩e kujera ta tuni ya fa蓷i a wajan, tsoro yasa yarinyar bayansa shi蓷ewa daman ga Athmar dake damunta tuni da sume a bayansa jikinta ya saki, cikin 蓳acin rai ya kalleta yace "Zahraaah baki da hankali kisa zaki? 瞥ar da kika haifa zaki kashe?" Cikin tsawa tace "Kai ne babban mahaukaci sakarai kuma shasha" jikin sane ya fara rawa ya 蓷aga hannu ya zabga mata mari tace "Kan Uba Imam ni ka mara" kai tsaye yace "Yes! Ko zaki ram...," Kaifin ya gama fa蓷in abinda yay niyya ta 蓷aga hannu ta zabga masa mari..... A gigice Sheikh ya farka daga baccin daya 蓷auke sa jikinsa duk ya ji茩e da gumi hannunsa ya mi茩a ya shafi fuskarsa wajan data maresa, Innalillahi kawai yake fa蓷a wanne Irin mafarki ne wannan Meke shirin faruwa tsakaninsa da Zahraaah, wannan yaran guda biyu yaran wanene? Kan sane ya shiga juyawa wani zazza蓳i ya kawo masa ziyara jin kansa yake kamar zai fashe wannan mafarkin ba 茩aramin tayar masa da hankali yay ba, idan akwai abinda zai tayar da hankali bai wuce rabuwa da Fannah, fesar da numfashi yay yana mai sauke ajjiyar zcy bala'i goma da ashirin ga ciwon da zcyarsa da take masa ga mafarkin da yay uwa uba wani fitanan abu daya fara kawo masa zira a karo na biyu yana mai 茩ara son jin 蓷umin mace a kusa dashi, jin kiran Sallah yasa ya fahimci Subhi tayi har lokacin ya fara jaa, mi茩ewa yay cikin nutsuwa yana mai 茩arfafa jikinsa sam baya son damuwar zcyarsa tayi ta siri a jikinsa, bathroom ya shiga ya sakarwa kansa shower ruwa ya fara saukar masa sosai yake jin da蓷in ruwan yana ratsa shi, yana gamawa yay brush tare da 蓷aura alwala, wani ma dai-dai cin towel ya 蓷aura, bai tsaya busar da kansa ba ya shiga goge ruwan jikinsa wata Maroon 蓷in jallabiya ya 蓷auka sai farin hirami ya 蓷aura saman kansa, yana gamawa ya bu蓷e 茩ofa ya fita zuwa parlo zaune ya samu Fareeq da mmkin ganin yayan nasa da 茩afarsa tsaye kuma a gabansa ya kusa sumar dashi sai kawai ya saki baki yana kallonsa, Sheikh kallo 蓷aya yaywa Fareeq ya 蓷auke kansa, ganin kallon kuma yay yawa yasa ya 蓷an fara tafiya raguwar ruwan kansa ya
Chapter 68 · 0% Book details