← Book details Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 51 OF 109

Sashe 51

Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 8 min read

NIMCYLUV 10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_* 4锔忊儯3锔忊儯-4锔忊儯4锔忊儯 Tsayawa tai cak tare da runtsa idanunta sbd sunan daya kirata dashi har tsakiyar kanta ta jishi, kasa juyawa tayi bare da amsa kiran da yay mata haka nan kuma taji ta kamu da 茩aunar sunan a ranta, a zcyarta take 茩ara maimaita sunan "Zahraaah!!" Very nice name dole tai accepted wannan sunan domin yay mata da蓷i a kunne dama zcyrta, shi kansa bai san sanda sunan ya fita daga bakinsa ba, kawai ya samu kansa da furtawa amma yasan ba aibu bane da hakan tunda sunanta ne, idanunsa akan mirror yana kallon faffa蓷an 茩irjinsa wanda yake 蓷auke da chest beard wanda yake kwance sai she茩i yake,gaba 蓷aya bedroom 蓷in ya cika da 茩amshin turarensa wanda kai tsaye zaka 蓷auka Arabia Ohud ne zallah,amma idan ka tsai da hankali ka za kaji 茩amshin Maison francis, baya yay ya kwanta akan Wheelchair da yake kai idanunsa a rufe amma yana sane da ru蓷ewa da tayi shi kuma yana farin cikin yaga da shiga ru蓷u idan ta ganshi yana son yaji dalilin hakan, hakan yasa yay calmly muyarsa very slow ga wani sanyi data 茩ara sbd kasalan data saukar masa kamar mai ra蓷a ya 茩ara fa蓷in "Zah..raaah" ya fa蓷a a 蓷an rarrabe kamar wanda bai iya magana ba. Kanta a 茩asa tana wasa da yatsun hannunta cikin rawar murya tace "ba haka sunana ba ai" ware idanunsa yay waje kafin ya ta蓳e baki bai kuma cewa komai ba taci gaba da tsaiwa a wajan, sai da ya gaji dan kansa sannan ya kalli cikin mirror ya hangeta tsaye kanta a 茩asa, lumshe idanunsa yay yana sauke numfashi da ajjiyar zuciya ji yake kamar ya dauwama yana Kallonta, babu bambanci tsakaninta da Aljanarsa shiyasa baya jin zai iya yi mata kallon matar mahaifinsa kamar yadda akace, ji yay bakinsa ya bu蓷e har bai san lokacin daya furta "Can you help me?" Sassanyar Muryar mai da蓷i ta daki dodon kunanta,ji tayi saman ba zata iya yi masa musu ba sbd kwarjinin da yay mata gaba 蓷aya ya cika mata ido cikar haibarsa, jikinta a matu茩ar mace walking slowly ta 茩arasa inda yake zaune ba tare kuma da tace komai ba, shareta yay kamar bashi ne ya kirata ba, yana ta zaune yana Kallonta ta cikin madubi da yaga zata 蓷aga Idanunta sai ya janye nasa idon, almost 5mts tana tsaye sai da ta gaji a hankali tace "Gani" ba tare daya kalleta ba cike da nutsuwa yace "Mene?" Turo baki tayi cike da kuma shagwa蓳ar tasa sabayi a gida tace "To bakai ka kirani ba" cikin son ya jata da hira yace "sure?" Wani juya Idanunta da tayi ya sashi juyawa gareta baki 蓷aya ba tare daya shirya ba, hannayensa ya har蓷e saman faffa蓷an 茩irjinsa ya 蓷ura mata firgitattun idanunsa wanda suke saukar mata kasala, a wannan time 蓷in kallon his wife yake mata matarsa Airahnsa slowly ya mi茩a tattausan hannunsa zai ri茩e nata sai kuma ya zame hannunsa yana sauke numfashi, idanunsa ya 蓷auke baki 蓷aya a kasalance Sheikh ya fesar da iska daga cikin bakinsa kafin ya sauke numfashi yace "Sit, let's talk" zamewa tayi a 茩asan 茩afafuwan sa ta zauna tana wasa da hannunta, janye 茩afarsa yay sbd tsigar jikinsa ta fara tashi, kamar wanda ka takura ya fara magana cike da nutsuwa yace "What's your name?" Bakinta na 蓷an rawa tace "Fannah" ta蓳e nasa bakin yay idanunsa akan red henna 蓷inta yace "Fannah isn't a real name..," sai kuma yay shiru kafin ya 蓷ura da fa蓷in "i think is Fa蓷imatu, nasan ko a gida ba'a danne rago ance anya domin suna Fannerh ba" saurin kallonsa tayi komai nasa yana da bambanci wato har Fannah 蓷in ma nasan dana banne bata ankara ba taji bakinta yace "To ai haka naji ana fa蓷a" ta 茩are maganar tana 蓷an kwa蓳e fuska, janye idanunsa yay daga kanta yana 蓷an dun茩ule hannunsa,kasa mgn yay sbd shagwa蓳ar ta ba 茩aramin tafiya tayi dashi ba, a hankali yace "Meye ma'anar sunan Fannerh or what?" Watsa hannayenta tayi irin i don't know 蓷in nan jinjina kai yay kafin ya rufe idanunsa yace "Imam Ali (AS) yace Manzon Allah (SA) yace: 鈥淎n kirata da suna FATIMAH ne, domin Allah mai girma da 蓷aukaka ya 拼antata kuma ya 拼anta duk mai 茩aunarta daga wuta.鈥� a wahalarce ya 茩arasa maganar duk da cewa baya jin zai gaji da mgn idan akanta ne, yace "Dan haka sunayen ki suna da yawa kamar yadda Imam Hussain(AS) da Imam Jafarus-Sadiq (AS)suka lissafa sunayen a cikin hadisi" nan ma shiru yay yana maida numfashi da sauri ita kuma tace "To Malam yaya sunayen suke" Kallonta yay ta gefen ido sbd sunan da yaji ta kirasa dashi yasu Murmusawa sai kawai ya share yace "Fatima tana da sunaye guda tara ko wanne kuma yana nasa muhimmanci akwai SIDDIQA, MUBARAKA, 茒AHIRA,ZAKIYYA, RADIYA,MARADIYYA,AZ-ZAHRAH,FATIMA" shiru yana kallon wayar hannunta dake haske ganin sunan dake kan wayar yasa ya ta蓳e baki, itama kallon wayar tayi taga sunan Barrister na yawo harta gama ringing batai picking ba. Granny ce ta kalli Fareeq take tura abinci da sauri tace "Yaya haka kuma kamar dai ana yunwa,ai idan taro naje sai kasa a zagen, gsky ba kyau 茦arif ka sauya hali" Kallonta yay yana dry yace "Wlh Granny yunwa na keji tun safe banci abinci ba" baki ta kwa蓳e tace "Ita Aminan bata baku bane ko me?" Bahaiyya ce tace "Granny tuwon shinkafa tayi miyar wake with cow meat, shi kuma bro baya cin tuwo,kuma wlh ba kiji da蓷i ba" tura 蓷an kwali tayi gaba tana ri茩e ha蓳a tace "Muhammadur Rasulullah! Au 蓷an gidan uban waye kai? Nace Ubanka waye a Nijeriya fisabilillahi? To wlh tayi zcyar musulunci ma data baku abincin gantalalliyar uwarku ta zauna tayi mana, to wlh idan baka nemi yafiyar Amina ba babu ruwana domin kasata wahala" ha蓷e fuska yay yace "To ba sis 蓷ina taci ba, kinga anyi 50% kenan, kuma Ubana ai yafi 茩arfin ku蓷in tuwo wlh" tana ta蓳e tace "Ai haba?" Yace "Yeah! Ke baga shi nan kullum nama kike ci ba, ko kina cin tuwon ne?" Bakin zani ta zare ta fara matsalar hawaye tace "A'a wlh babu ruwana uwarka Sandala kake zagi bani ba,kuma ma ai Dacta yace na daina cin tuwo" dry Buhaiyya tayi sosai ba tace komai ba, Barrister dai na zaune rabin hankalinsa yana ga Amaryarsa, Mami ma hankalinta nakan Sheikh ta kalli Bahaiyya tace "Go and call your Anut" Da蓷i Barrister yaji sosai kamar Saudat ta shiga ransa, mi茩ewa Bahaiyya tayi Granny tace "Wazai cinye maki abincin?" Tace "Granny Mami tace na kira Anut Fatima" kujera ta nuna mata tace "Zauna nan, gulmammiya shine aka juya baki sbd an san munafurci ne,yau 蓷aya bayan huta ba dg cewa ta kaiwa Imamu abinci shine za'a saka mata ido kamar dai zai cinyeta,ina itama uwace a wajansa ko badan ta kula da Imamun ka aureta ba bani da labari?" Barrister na mi茩ewa tsaye yace "Haka ne Mama" yana fa蓷in haka ya haura upstairs yana dailing number ta. Haushi da ba茩in ciki ya ishi Mami itama ta mi茩e tare da aikawa Granny wata muguwar harara "Ato ba sai dai kuci kanku ba" Fannah take zube a 茩asan 茩afafuwan Sheikh tace "naji guda takwas kuma tara kace" baya yay fuskarsa na fidda annuri domin yaji da蓷in yadda ta sake dashi lokaci 蓷aya yace "Ki ajjiye 蓷ayan a gefe soon or later Zaki sani" 蓷aga masa kai tayi ya ha蓷e rai kamar bashi ke murmushi ba yazu yace "Ban so" juya ido tayi wanda yake 茩ara narkar da zcyar Sheikh tace "What?" Banza yay mata kafin yay mata nuni da kayan baccinsa, mi茩ewa tayi ta 蓷auko masa da sauri ta juya masa baya sbd bata son 茩ara kallon naked body 蓷insa musamman his chest, ganin duk jikinta na rawa sbd bata ta蓳a ganin mutum haka ba ta nufi 茩ofa da sauri zata fita yace "Ohhh Hello!" Tsayawa tayi cak tana rarraba idanu sai da ya gama sanya sleepwear white colour Comfort Apparel, sunyi masa kyau sosai,wasu milk 蓷in high Res stock 蓷in bedroom slippers ya sanya a 茩afarsa, yana jan 茩wantaccen beard 蓷insa yace "What about my food?" Zaro ido tayi domin tama manta data kawo masa wani abinci tace "To ba gashi nan na ajjiye ba.." wani kallo ya wasa mata wanda yasa tai saurin mgnar yace "wane ya baki ki kawo?" Kai tsaye tace "Granny ce" jinjina kai yay yana lumshe idanunsa yace "And daga nan me tace?" Tana marai-raice fuska tace "tace ne na tsaya har kaci kuma.." sai tayi ta kasa 茩arasa fa蓷ar abinda tayi niyya yace "Uhm speak up" hawayen Idanunta na sakko harga Allah bata skny zama kusa dashi sbd yana cika mata ido tace "wai kona baka kaci" yana fidda tattausan Murmushi yace "Then come back and feed me" baki ta bu蓷e zatai mgn yace "You're like mother to me, uwa kuma babu abinda ba tayiwa yaronta,If she's still a live" ji tayi mgnarsa ta tsaya mata a rai wai babarsa 拼ar itace zata haifi wannan 茩aton how comes? Bata an 茩ara ba taji hawaye nabin fuskarta ita sam ba wannan mgnar take son ji ba, me yasa bazai bata wani matsayin nada ban ba ko Sister ko friend ko dai wani matsayin amma kalmar uwa babbace tai mata girma kuma ba zata ta蓳a zama uwarsa ba, mutsinsa taji kusa da ita da sauri ta juya zata fita yay saurin ri茩e hannunta da tattausan hannunsa wanda har wani gumi虏 yake fiddawa, shiru sukai gaba 蓷aya da 茩yar yasa 蓷aya hannunsa ya juyo da ita gabansa, ya zamana tai masa tsayi sbd tsayi Muryarsa a 茩asa yace "Zahraaah!!" Kasa amsa shi tayi sbd tension 蓷in data shiga yace "Sheikh Imam hamdan Balarabe bai san da蓷in uwa ba, bai san yaya ake ji idan ana tare da uwa mahaifiya ba, bansan kalan jikin mahaifiyata ba bare naji 蓷umin jikinta, kullum ina tunanin mene yasa tai nisa dani, amma bana da amsa na rasa dukkan wata kulawa ta uwa daya dace ta bawa yaronta ba" shiru yay yana fidda numfashi kafin yaja numfashi a kasalance yace "Zahraaah, you'll be my mother,my sister my friend, i want sharing all my feelings to you" 茩afafuwanta ne suka kasa 蓷aukan rawar da jikinta yake mata hakan
Chapter 51 · 0% Book details