← Book details Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 34 OF 109

Sashe 34

Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 6 min read

A can cikin jeji kam Airah ce kwance tana fitar da numfashi sai Tijama dake gefenta tare da Tu蓳e, cikin mawuyacin hali ta kalli Tijama tace "Nasan bazan tashi ba, na san kin fini sanin suwaye suke farautar rayuwar Sheikh da kuma abinda suke so game dashi, Nakasar Sheikh ba daga Ubangiji take ba magauta ne suka samar da ita tun yana 茦arami,sannan ba Saudat ce ka蓷ai take bu茩atar wani abu game dashi ba,bayan ita akwai wasu, Ya kakata ina son 茩addarar Imam yazo masa da sau茩i, bazai iya 蓷auka ba naso na kasance dashi amma nima bani nake da kai na ba,akwai wanda ya halicci ne wanda a koda yaushe zai iya 蓷aukan rai na,amma ina son kimin wata alfarma Yake Kakata" Tijama da jikin Airah ya fara bata tsoro kuma ta tabbatar wannan karan ba zata tashi ba ta da蓷e da sanin Airah ba zai duguwar rayuwa kamar yadda ake fa蓷a sauran aljanu nayi,rashin Airah a jikin Sheikh ba 茩aramar tawaya bace amma dole tasan abin yi, kallon Airah tayi tace "Me kikeso ya jikanyata?" Sauke ajjiyar zuciya tayi idanunta na janye wa tace "kalli Tijama yadda Rayuwata yake ba茩in cikin rabuwa da ni? Basu san ko basu rabani dashi ba Ubangijin daya ha蓷amu yana gaf da rabamu ba, Tijama ina son Sheikh Imam hamdan Balarabe yay farin ciki a rayuwarsa bana son yay kuka akan rashina kiyi abinda zaki akan cikar muradina, kiyi 茩o茩arin 蓷aukan fansar da nace zanyi akan wanda ya lalata Rayuwar Sheikh Imam hamdan Balarabe, Tijama a koda yaushe numfashi na iya tsawaya ina son ki gayamin abinda kike 蓳oyewa game da Sheikh wanda kikace SIRRIN MU ne ina son sani yanzu" shafa kanta Tijama tayi tace "Tabbas nakasar Sheikh ba lalura bace samar da ita akai ta hanayar a siri tun yana cikin mahaifiyarsa abu guda ne zai dawo masa da 茩afafuwansa har ya fara tafiya kamar sauran mutane" Airah na jan numfashi idanunta na tsiyayar da hawayen ba茩in ciki da kuma takaicin rabuwa da Mijinta tace "Menene shi Yake Kakata?" Tijama ta kalli Tu蓳e tace "Sheikh bazai ta蓳a taka 茩afafuwansa da zumar tafiya ba har sai ya kusanci mace....

馃Hello nace idan an fitar da wannan sai a nemi sanitizer a wanke hannu asa face mars aci gaba da zaman jira

SIRRIN MU isn't free book
Contact to subscribe 08119237616 ga Niger 84506476
10/17/21, 10:23 PM - Mrym: *_NLUV馃挒_*
3锔忊儯1锔忊儯-3锔忊儯2锔忊儯
Zare ido Airah tayi tana 茩ara kallon kakarta ta "Tabbas sai ya kusanci mace yay tarayya ta auratayya da ita sannan 茩afafuwansa zasu warke ya fara tafiya kamar sauran mutane,haka tsarin karyewar asirin yake, komu bamu da ikon da zamu karya wannan sihirin sai dai mu taimaka masa wajan samun macen da zata bashi wannan damar" kuka Airah tasa tace "Mene yasa sai an sama min kishiya kafin Rayuwata ya samu lfyarsa? Bazan iya jurar ganinsa da wata ba koda babu raina please Tijama do something" ri茩eta Tijama tayi sosai sbd rawar da jikinta ya fara cikin 茩aramin lokaci ta fara kokawa da numfashinta, ri茩e hannun Tijama tayi da kyau tace " please i need your help Tijama" shafa kanta tayi tare da danne mata 茩irji tace "zan maki komai zan 茩arasa cika maki muradin ki ko bayan babu ranki, amma dole ki rabu da Imam a dai-dai wannan lokacin domin hakan shima wata damace a garemu, ki fita a jikin Sheikh yanzun nan Airah" kuka Airah tasa tare da juya idanunsa zuwa gefe guda tana hango Sheikh dage gaban Uncle Sham kansa a 茩asa, girgiza kai tayi tace "i can't Tijama dan ki rabu dani na mutu a jikinsa ko zan samu sau茩in abinda na keji a raina, ki barshi yaga mutuwa dan Allah Tijama" tsawa Tijama ta buga mata mai 茩arfin gaske tace "idan baki fita a jikinsa ba yanzu tayaya zan samu damar kawo maki shi nan? Ya zama dole ki hqr da jikin Imam tunda ba tare Ubangiji ya kawo ku duniyar ba, idan kuma taimakon nasa da gaske kike sonyi dole ne ki 蓷auki taki 茩addarar kamar yadda shima sabuwar 茩addara zata riskeshi a tasa rayuwar, rabuwa da Sheikh Imam hamdan Balarabe ya zama dole domin hakan ka蓷ai zai sanya mubawa matar Ubansa kunya a gaban muta nan da suka amince mata,kinga ko gaba ta kai wani zancen ba zasu yarda da ita ba" 茩an茩ame jikinta tayi tana karkarwa tare da danne 茩irjinta dake mata ciwo tace "shikenan zan rabu dashi Tijama amma kimin al'茩awarin babu wata 拼ar macen da zai ra蓳a soyayyata ce kawai zatai ta tasiri a zuciyarsa, da soyayyata zai dauwama ita zata zamu abokin shirarsa, zata zame masa mata 蓷a Aboki, dan Allah kada ki bari wani abu ya raba tsakani na da Rayuwa ta" tsaki Tijama taja duk tana tausayin jikar ta amma hakan bazai sanya ai mata abinda take so ba,ita da zata bar duniyar ta yaya zata bar Mutum kamar mara lfy bayan tafi kowa sanin ingantacciyar lfyar da Sheikh yake da ita, clamly tayi tace "Look! Airah do what is right not what is easy, kada kiyi amfani da damar ki ki cuci bawan Allan da baiji ba bai gani ba, kinsan cewa da bakya jikin Sheikh da bazai ta蓳a kawo iyanzu ba tare da mace ba, yana da 茩arfin sha'awa irin mazan nan ne da basa iya jure abinda suke ji game da mace, Sheikh kaifi 蓷aya ne tayaya kike tunanin duk wannan lafiyar da Ubangiji ya ba shi mu kuma mu zama masu son kanmu wajan da茩oshe sa, wanda suke lalata rayuwar Sheikh kima suke nema ke kuma naki soyayya ce, Kima 蓷auke rayuwa take Soyayya kuma bada rayuwa take,kinga hakan na nufin zaki iya sadaukar da dukkan farin cikin ki akan Imam, to ki 茩arfafa zuciyarki kiyi supporting 蓷ina akan raguwar aikin da baki 茩arasa ba, na shaida kema kin shaida kaima Tu蓳e ka shaida Airah ba zata tashi ba, to why are you wasting your time akan abinda kinsan ba mai yiwuwa ba ne" zuwa lokacin Airah bata fahimtar abinda Tijama take fa蓷a idan Idanunta na kan Sheikh tana tuna yadda zai iya rayuwa babu ita, tana tuna tarin 茩alubale da kuma manyan 茩addarori da zasu hau kansa? Bazai iya ba Sheikh 蓷inta bashi da hayaniya bazai iya 蓷aukan tension 蓷in da zai hau kanshi ba, yaya zatai tabi magnar Tijama ko kuma ta shareta, Ajjiyar zuciya mai 茩arfin gaske ta sauke tana 茩ara dun茩ule wa waje guda yayinda wani jini ya fara biyo bakinta, da 茩arfi kuma ta sanya ihu da kuka, Tu蓳e ne ya ri茩eta yana fa蓷in "Airah kiyi hqr dole ki hqr da Sheikh idan soyayyarki gsky ce ya zama dole ki bamu damar da zamu taimakawa rayuwarsa ya samu lfy sannan mu hska masa ba茩i yansa" cikin fitar hayyaci da 蓷aukewar numfashi tace "What should I do?" Kai tsaye Airah tace "ki sakar masa mazantakarsa frist, sannan ki dawo masu da nutsuwarsa ya fara gani mata a matansu ba kamar yadda yake masu kallon maza ba,ki dawo masa da asalin fa蓷an sa domin wannan shiru shirun da yake dashi duk kece sili duk masifar ABU MALEEK da DEEN Sheikh ya fiso so dole kibar hakan ya faru" cikin kuka tace "idan nayi hakan kina da tabbacin zai samu farin cikin da nake masa burin samu a rayuwarsa?" "Why not? Zai samu farin ciki kafin samuwar farin ciki amma dole sai zu茩ata sun 蓳aci, kin san idan kana son abu 茩alu bale baya hana kaso abu sai dai ka 茩ara kusanta kanka dashi, zaki mmkin Sheikh zai zama Garkuwa ga jama'ar gari, zai zama zaki wanda babu wanda ya isa ya taka shi, zai zama zakara wanda kukan sa ka蓷ai zai tashi al'umma" rungome Tijama tayi a jikinta bata 茩aunar rabuwa da Sheikh 蓷inta amma ya zama dole ta rabu dashi tunda hakan ne ka蓷ai zai sama masa farin ciki, wani gigitaccen ihu da 茩ara ta sanya sai kuma cak numfashinta ya tsaya.
Chapter 34 · 0% Book details