← Book details Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 37 OF 109

Sashe 37

Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 8 min read

Uncle Sham ne yay sallama tare da shigowa cikin parlon idannunsa kan side 蓷in Imam inda yake jiyo kukan Granny, domin ita ka蓷ai ta cika gidan da kuka sai Buhaiyya wacce ta mara mata baya, Granny na ganin Uncle Sham tace "Shikenan nan wlh hankalinsu ya kwanta sunwa Imam fya蓷e nasa wannan ihun da yake bana lfy bane,Ni kam yaya zanyi da ha茩茩in marayyan Allah!?" Da mmki Uncle Sham ya kalleta yace "Mama Maraya kuma?" Cikin kumfar baki tace "Nayi 茩arya ne? Nace 茩arya dana saba nayi ko?" Sai kuma ta rushe da sabon kuka tace "maraya mana yanzu Fisabilillahi banda ni 蓷in wa Imamu yake dashi a wannan gidan duniyar? Banda lukutar masifa ma ina wata tarayya tsakanin mutum da aljan dan Manzon Allah?" Kai tsaye Uncle Sham yace "茩addara" ya fa蓷i hakan yana 茩arasawa wajan 茩ofar Arjun yace "Uncle i try all my best wajan ganin 茩ofar ya bu蓷e but i can't ya datse ta ciki" Jinjina kai Uncle Sham yay zuciyarsa cike da tunani yace "Ok! Just leave it soon or later zan bu蓷e he most open the door" shiru Arjun yay dan bazai iya musu da Uncle Sham amma sam hankalinsa ya茩i kwanciya domin zuciyarsa na gaya masa something bad gonna happen, Juyawa Uncle Sham yay yana kallon Bahaiyya wacce ta rungomesa tana kukan yayan nata, hannunta ya kama zuwa cikin parlo yana fa蓷in "Ina Mamin?" Cikin kuka tace "Uncle muma bamu dawo mun sameta ba kuma till now bata dawo ba" Murmushi kawai yay yace "ok yaya karatu ya makaranta hope kina jin da蓷inta?" Kaita 蓷aga masa tace "eh Uncle amma na gaji wlh,ina son zama tare da Yaah Sheikh" kanta ya shafa yace "just pray for him shine kawai" tace "I'll inama kanyi" yace "Good gal". Abu dai kamar wasa Sheikh ya茩i bu蓷e 茩ofa Arjun kuma bai fasa buga 茩ofar ba, har zuwa magrib lokacin Barrister ya dawo yake fa蓷in ko lfy? Cikin kuka Granny take gaya masa sharrin da Mami tai masa da kuma halin da yake ciki da kukan da yake yana kiran Airah, Jinjina kai kawai ba tare kuma da yay mgna ba ya nufi flat 蓷in Sheikh a tsaye ya samu Arjun idanunsa yay jajirrr kamar wanda yay kuka yana zuwa yace "broke the door" kamar wanda yake jira ya 蓷auki wata 茩aramar knife ya shiga kunce 茩ososhin jikin 茩ofar ya nayi yana sauke numfashi not too long ya kunce 茩ofar kamar zai tashi sama haka ya fa蓷a 蓷akin,abinda ya gani yasa yay saurin tsayawa zuciyarsa na bugawa sbd tsabar firgici da kuma damuwa ha蓷i da zallar tausayin buddy, ba Arjun ba hatta Barrister sai daya shiga shock da ganin halinda Sheikh yake ciki kusan a tare suka nufi wajansa yana kwance Dadduma ya 茩an茩ame pillow yan gefe kuma ga casbawar dake ri茩e a hannunsa farar jallabiya dake jikinsa gaba 蓷aya ta 蓳aci da jini, cikin ki蓷ima da kuma tashin hankali Arjun yake jijjagasa tare da kiran sunansa, zare ido Arjun yay lokacin da yayi arba da jinin dake fita daga bakinsa zuwa hancinsa, cikin wani sabon tashin hankali, Juyawa Barrister yay tare da nufar flat 蓷insa babu jimawa ya fita kunansa ma茩ale da waya yay waje da sauri ya nufi wajan driver yace "get the car" yana fa蓷in hakan ya koma ciki sosai ya samu nutsuwa ganin Granny na flat 蓷inta da taimakon Arjun Barrister ya 蓷aga Sheikh zuwa jikinsa sbd nauyin da yay ga jikinsa daya saki, kai tsaye cikin mota suka nufa Fareeq na biye dasu wanda shigowar sa kenan daga Mosque, Barrister na gaba Arjun na baya shida Fareeq sun sanya Sheikh a tsakiya gaba 蓷ayansu hankalinsu a tashe yake musamman Arjun. Kai tsaye a The Peake Specialist Hospital suka sauka suna zuwa manyan likitoci suka 茩arasu wajan tare da kama Sheikh suka 蓷urasa akan gado har zuwa emergency room su kuma suka zauna a reception kowa da tunanin da yake, babu jimawa Uncle Sham ya 茩arasu shida Anut Amina domin tun a hanya Barrister ya kira su ya fa蓷a masu abinda ke faruwa, yadda Uncle Sham ya kasa zama haka Arjun ya kasa zama yana jin yadda Aliyah ke kiransa amma sam bashi da confidence 蓷in answering call 蓷inta, suna ta zaune wajan 1hr amma ko likita 蓷aya bai fito ba,ganin hakan yasa Uncle Sham kallon Arjun yace "Muhd ya kama kaje gida haka kuma ka gabatar da sallah" girgiza kai Arjun yay yace "Bana jin zan iya barin buddy a wannan halin da yake ciki,ko na tafi bazan samu nutsuwa ba" "Olright i understand your feelings, yanzu kaje kai sallah sai kazo kaci abinci" kansa ya shafa yace "bari nai sallar am full" yana fa蓷in hakan ya nufi Mosque 蓷in dake cikin hospital 蓷in. Bayan tafiyar Arjun wani Dr ya bu蓷e 茩ofa ya fito yana fitowa sauran suka fito 蓷auke da gadon da Sheikh yake yana kwance sam蓳al kamar ma tacce hannunsa manne da drip lokaci 蓷aya ya fa蓷a sai fari daya 茩arayi, kai tsaye wani special room aka nufa dashi Dr ya kalli Barrister yace "ina bu茩atar magana dakai" sunkuyar da kai Barrister yay yace "Ok ga Uncle 蓷insa ma ni dashi duk 蓷aya" kafin Dr yay mgna tuni Uncle Sham ya mi茩e ya barawa Dr baya, jinjina da jikin bango yay zuciyarsa fal da tunani gefe guda yana tunanin Sheikh 蓷insa wani gefen na zuciyarsa na tunanin Fatimansa, wayarsa ya 蓷auka tare da dailing number busy yaji wayar alamar an danna masa rejecting, sau wajan biyar yana kira babu response hakan yasa ya hqr da kiran a zuciyarsa kuma yana 茩ara niya da kuma 蓷aukan 茩udirin auren Fannah koda zai 茩arar da dukkan abinda ya mallaka Fannah kimarsa ce ta kuma mutuncinsa dan haka dole ya mallaketa a matsayin mata. Dr ya kalli Uncle Sham yace "he's critical condition I don't know how to explain you but Imam na cikin muhuyacin hali, akwai abinda zuciyarsa ke muradi da kuma fatan samu tun yana yaro 茩arami, nasan ba abun mmki bane idan nace baku san cewa yana da hawan jini da kuma ciwon zuciya ba, ciwon baiyi tsamari ba sbd kwanciyar hankalin daya samu a kwanakin nan, ciwon nasa yay tsamari daga jiya zuwa yau wanda harya sanya zuciyarsa ta kumbura" share zufar data keto masa yay yana 茩ara nanata innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, wacce kalar lukutar masifa ce wannan mutum kamar Sheikh yana da ku蓷i yana da lfy yana da iyaye wanne irin abu yasa a zuciyarsa har zuciyarsa ta kumbura, kodai Nakasar dake jikinsa kai! Ina Sheikh yana da yarda da 茩addarar a duk sanda tazo masa yasan da wahala ace lalurarsa ke damunsa harya sanya abun a zuciyarsa wanda yay affecting zuciyarsa, ajjiyar zuciya ya sauke yace "Dr mene yaja ciwon yanzu, muna da ku蓷in da zamu samawa Sheikh dukkan abinda yake so kuma yake 茩auna idan har ku蓷i na maganin abu tabbas a yau Sheikh zai samu lfy" Murmushi kawai Dr yay yace "Anya kowa? Idan ku蓷i na mganin lalura ai da tuni ya da蓷e da samun 茩afafuwan sa, yanzu magana ake ta ABINDA ZUCIYA KE MURADI, Tabbas akwai abinda zuciyar ke so kuma take muradi ban sanshi ba kaima ina da tabbacin baka sanshi ba, Allan daya halacce sa ne ka蓷ai dashi suka san komai amma samuwar abun ga Sheikh shine samun daidaito a cikin zuciyarsa, namu bashi taimako amma ba zamu iya cire masa damuwar dake ransa ba" tunanin abubuwan da suka faru shekaru masu yawa Uncle Sham ya fara har kawo yau da safe da kuma mgnar Aljanar Sheikh kai tsaye kuma zanan da Sheikh yay a jikin white paper ya fa蓷o masa, mi茩ewa yay tare da bawa Dr hannu yace "zan iya ganinsa yanzu ai?" "Bana jin hakan sbd yanayin yadda zuciyarsa take a kumbure abu ka蓷an zai iya haddasa matsala,da zan maku shawara da kawai kun fita dashi waje ya samu cikakken hutu zuciyarsa ta samu sau茩i da sukunin 茩untarar da take ciki" Uncle Sham yace "Ok I'll think about that Ngd Dr" Dr yace "your wlcm" yana fitowa ya samu Arjun da Anut Amina sai Fareeq da Mami wacce zuwanta kenan idanunta ya kumbura sbd kukan munafurci idan har Sheikh ya mutu ita kam ta tashi a tutar babu shiyasa take kuka kamar ranta zai fita, Granny kam duk yadda tayi masifar a tawo da ita taga ji茩anta 茩i Fareeq yay domin yasan saita cika masu asibitin da jama'a, Barrister ya kalli Uncle Sham yace "Yaya me Dr yace, wlh I'm scared shiyasa nace kaje bazan iya jure ganin Yarona a haka ba i luv him a lot" kallon gefe Uncle Sham yay masa yace "zai samu lfy in sha Allah just pray for him" jim sukai kafin Barrister yace "maganar Abban Fannah fa?" Idanunsa akan matarsa yace "zuwa gobe sani nima i want to talk to him" Barrister yace "Okey! Allah ya nuna mana" "Ameen" Uncle Sham ya fa蓷a yana yin gaba, babu wanda ya samu damar ganin Sheikh sbd ya under kulawar Dr Ilyas. Washe gari da yamma Arjun ya dawo Shida Aliyah sai 蓳oye fuskarta take sbd kunyar dake cikinta Musamman da taga Umma a wajan, haka nan suka Karachi zamansu babu wanda ya samu damar ganinsa. Tijama ta kalli Tu蓳e tace "yanzu aiki yana gareka domin kai ne zaka maye gurbin Airah kai ne takubin da zai sanya mu cika mata muradin data mutu dashi" shiru yay kana yace "Tijama mene nawa? Me zanyi wanda 拼ar uwata zatai alfahari dani?" Murmushi tayi tace "zan fa蓷a maka komai da zarar lokaci yayi ina fa蓷a maka ne ka shirya domin a yanzu babu gudu babu jada da baya". Kwanaki suna tafiya kamar fitar numfashin Mutum yau kusan satin Sheikh biyu a cikin asibiti ya dawo hayyacinsa amma ko mgn ba yayi sai dai kallon da ido wani lokacin kuma zai fara masifar da ba'a sanshi da ita ba haka zai ce kowa ya fice ya bashi waje, ji yake zuciyarsa kamar zata fashe yasan yay rashi rashin da kafin ya samu wanda zai maye masa gurbinsa zai sha wahalar gaske ji yake 茩asar ma gaba 蓷aya ta ishesa dan haka ya 茩udirci niyyar barin 茩asar da zarar an kammala bikin Abbansa da Arjun 蓷insa. 茦ofar baka bu蓷e tare da shigowa dake dare ne Yana sanye cikin sleep wears na parda white
Chapter 37 · 0% Book details