Sashe 56
Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Dame kuma?" Shiru yay alamar tunani sai kuma yace "With ice cream and Chocolate sai shortbread" Murmushi kawai Arjun yay yace "Zance zaka ne?" Banza yay masa yana dry yace "Something is fishing" ya faè“·a yana yin cikin mall è“·in, lubb yay a jikin kujerar yana maida numfashin wahala yay è“·aya ya azabton da rashin ganinta anya zcyarsa zata jure rashinta? Zai iya hqr da ita kamar yadda ya tsara? A bai yane yace "Ni bazan iya ba, Airah is mine Always be mine forever and ever, ta zama jinin jikina rashinta a gareni babban illa ne,dole ya sauke wannan fushin da yake yaje ya ganta" ya faè“·a yana jan 茩wantaccen beared è“·insa. Arjun na shiga ya nufi side è“·in manyan wayoyi na zamani tashin farko ya za蓳ar masa wata white è“·in Iphone 12 max pro, bayan ya è“·auka ya nufi wajan tarkacan chocolate ya lodar masa manya colours daban daban sai da ya cika basket Sannan ya nufi wajan biyan kuè“·i, A.t.m ya baiyar suka sanya jikin pos suka è“·auki a dadin kuè“·in su kana suka bashi receipt, kayan ya è“·auka zuwa mota yana zuwa Sheikh ya kallesa yace "Hauka dai? Wannan kayan fa?" Ajiye su yay a back seat kana ya nufi wajan zamansa yana yiwa mota key yana faè“·in "kaita sha har sai ka gaji,kaga zasu è“·auke maka kewa tunda ka za蓳arwa kana ajjiye damuwa" jinjina kai kawai Sheikh yay kafin ya numfasa yace "me kake bu茩atar ji SIRRIN ZUCIYATA? Ida hkne ka nemawa kanka sau茩i wajan hqr daji" Arjun cikin 蓳acin rai yace "Daman nasan baka è“·auke ni a bakin komai ba,tunda haka ka za蓳a kowa yaje yay sabgar gabansa" ganin yadda Arjun duk ya sauya yasa Sheikh yay 茩asa da Murya yace "Idan abinda ke damun Sheikh za kaji to tabbatas kana gab dayimin kallon mahaukaci ko kuma zautacce,munin abin yasa na za蓳i barinsa a zcyta dan haka kaima ka hqr daji badan baka isa na faè“·a maka ba" yana faè“·in haka yay baya ya kwanta jikin kujerar yana sauke numfashi, a hankali kuma yasa hannu ya dafe 茩irjinsa dake bugawa da 茩arfi cikin dauriya ya fara faè“·in "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" sai kuma ya fara tari, cikin kiè“·ima Arjun yasa hannu ya ri茩esa yana faè“·in "Lfyarka kowa? Sheikh are you ok?" Cak tari ya tsaya ya shiga maida numfashin wahala tayaya zai zama lfy? Tayaya zcyarsa taza samu nutsuwa idan har bai samu abinda yake so ba, zcyarsa yasan gab take da bugawa sbd abubuwan cikinta yawa gare su, a haka yana sauke numfashi Arjun yay parking a harabar gidan ba tare daya sani ba, "Buddy! Sheikh! Imam!" Haka Arjun ya jeru masa sunayensa amma babu è“·ayan da yaji yana can ya lulaaa duniyar tunani, cikin damuwa Arjun yasa hannu ya shiga jijjiga Sheikh yana 茩ara kiran sunansa, firgigit ya buè“·e jajayen idanunsa akan Arjun, ganin sun zo gida yasa ya fidda wani emotional sound a hankali ya sakko da fararan 茩afarsa ya zauna saman wheelchair, cikin sauri Arjun ya shige cikin babban parlon sbd yayyafin da aka fara, a zaune suka samu Uncle Sham shida Barrister, yana ajjiye Sheikh ya juya ya nufi waje not too long ya dawo hanunsa ri茩e da siyayyar da sukai, Uncle Sham ne yace "Imam lfy kowa?" Shiru yay sai numfashin dake fitarwa da sauriè™, ganin yay masa shiru yasa ya kalli Arjun yace "Mohd mene ya faru?" Kallon Sheikh yay suka haè“·a ido ya janye nasa idon yace "Kawai gajiya ce sai yunwar dake damunsa" cike da gamsuwa Uncle Sham yace "ayyyaa! Ga Granny è“·in taka ba lfy" Idanunsa a 茩asa yace "Arjun let's go" turasa yay har ciki Uncle Sham kam yana lura da kallon da Fannah kewa Sheikh sai bayan sun shige ta sauke ajjiyar zuciya mai 茩arfin tana share hawayen da yazo mata, cikin 茩asa da Murya kuma tace "An shirya dinner è“·in" Murmushi Barrister yay yana mi茩ewa tsaye yace "thank you dear" tuni tabar wajan ta nufi wajan dinning è“·in inda Fareeq da Bahaiyya suke zaune sai Mami wacce take sauri ta gama domin yau ranar ta ce tana son jin è“·umin jikin sweet Imam è“·inta, gashi tana sa Enough time ta zama dashi tunda Granny ba fitowa zatai ba, Barrister yace "Uncle bisimillah" mi茩ewa Uncle Sham yay yace "Allahamdulillah bari naga Imam" yana faè“·in haka ya nufi flat è“·in Sheikh a hanya suka haè“·u da Arjun yay masa sai da safe, a zaune ya samu Sheikh a saman bed yana 茩arasa shan malt è“·in hanunsa yana sanye da kayan bacci farare 茩al, da alama har yayi wanka, zama Uncle Sham yay tare da tattaro nutsuwarsa zuwa ga Sheikh yace "meke damunka Imam?" Kwallon Uncle Sham yay yana maida numfashi tare da è“·auke kansa baice komai ba, Uncle Sham yace "Don't worry everything will be fine ok! Kaci abinci ko?" Sai a lokacin ya kalli Uncle Sham yace "Am full" cike da tausayawa Uncle Sham yace "sure?" Ya è“·aga masa kai ba tare da yace komai "Imam ka kula da Lfyarka nasan har yanzu baka da wasu shekaru a duniya amma yanayin rayuwa zai sanya ka zama babba kasan mene kake, ada kace Mami bata kula da kai right? Yanzu ga matar mahaifinka nan Fatima" saurin runtsa ido yay yana jin gudun zcyarsa na 茩aruwa wai matar Mahaifinsa wannan kalmar kaè“·ai bata sanya ya rasa ransa ba Uncle Sham ne yaci gaba da faè“·in "Ita yarinya ce ba kamar Saudat ba, dole kasan mu'amalar da zakai da ita,idan ita macace kai namiji ne,matar mahaifinka ce matar mahaifinka kuma mahaifiyarka ce fatan ka gane?" Shiru kawai Sheikh yay a zahiri kallon Uncle yake amma hankalinsa sam baya ga abinda yake cewa, tunanin makomar zcyarsa yake, sam jaririyar zcyarsa bata kyauta masa ba ta sanya ya shiga son abinda bazai ta蓳a samunsa ba a rayuwa,tabbas idan yaci gaba da zama yana Kallonta a gidan nan sai dai a wayi gari a è“·auki gawarsa dole ne yabar 茩asar cikin satin nan ma kowa, mi茩ewa Uncle Sham yay yace "Bari naje zuwa gobe zan kawo Anut Amina da Huda" kasa yi masa mgn yay, ya rufe idanunsa ruf, ganin haka yasa Uncle Sham tunanin ko bacci yay, gyara masa kwanciya yay tare daja masa duvet,ganin yadda yake ta haè“·a gumine yasa ya 茩aro masa gudun a.c kana yaja masa 茩ofar ya fita. Fannah kasa daurewa tayi da Idanunta ya kawo ruwa zatai kuka sai tayi saurin goge Idanunta ta hana kanta kuka sai ajjiyar zuciya da take faman saukewa akaiè™, tana zaune sanye da kayan bacci Lingerie Suit Pajamas - White, ta è“·ura baby hijab a saman kanta taji an turo 茩ofar an shigo, 茩amshin turarensa kawai ya sanar mata cewa shine zcyarta na bugawa tayi saurin sunkuyar da kanta 茩asa, murmushi Barrister ya saki yace "My dear" ya faè“·a yana 茩arasa zama kusa da ita saurin jaa baya tayi tace "A..a'a ni bacci zanyi" kallon fararen fuskarta yayi yace "The what?" Tace "Shkknan" yace "Kin tabbatar?" Tayi saurin cewa "Eh" haurawa yay saman bed è“·in yana faè“·in "To zo mu kwanta am your husband ai" girgiza masa kanta tayi jikinta na rawa ta shiga jaaa baya cikin damuwa yace "Dear na kin san yadda nake ji kowa? Kisan azabar da nake kwana nake tashi da ita akan ki? Ina son jin è“·umin jikinki, Baby look" ya faè“·a yana sanya hannunsa da niyar nuna mata Hjyarsa zare ido yay jin abu lagwaf aya mutse gaba è“·aya ko tsayin 茩aramin hanunsa bata kai ba,cikin tashin hankali yace "What wlh 茩arya ne abata tafi haka wlh hjyta babbace kuma lfy yayiyya" da sauri ya diro daga kan gadon ya nufi wajan mirror tashin hankali ya 茩ara bai yana a saman fuskarsa a cikin mirror lfya lou take amma a zahiri a shafe mararsa take,bai tsaya bin takan Fannah ba yay waje cike da tashin hankali. Tsoran dake zcyar Fannah yasa sam ta茩i yarda ta zauna a è“·akin ba tare data duba kayan dake jikinta ba ta nufi flat è“·in Sheikh lokacin ruwa ake sosai kamar da bakin 茩warya, turawa tayi a hankali tare da maida 茩ofar ta rufe rufe idanunta tayi sbd wani 茩amshin mai daè“·i daya daki hancinta ji tayi gaba è“·aya 茩afafuwanta sun fara rawa da 茩yar yaja 茩afarta zuwa inda yake kwance ya rungome pillow a 茩irjin sa, dur茩oshe tayi a gabansa bakinta ya shiga faè“·in "Why mene yasa? Meyesa zaka idanuwa na zubda 茩walla bayan sune sukafi dacewa dani? Mene yasa zaka è“·auki abinda nake so ka bawa wata? Tana da komai Ni kuma kaine komai è“·ina dan Allah Malamina ka taimakeni ka taimaki jaririyar zcyta wlh idan kace zaka so wata kabarni mutuwa zanyi" ganin ko mutsi bai ba yasa ta tabbatar bacci yake cikin jan numfashi tace "Minty karuye (sweetheart)" shiru tayi tana kallon 茩yakkyawar fuskar sa tace "Nyi gyiya dinan kam rak3na ba nyibaa karuye rassi dainba Martine wande wadunnde nammimi" ( Ba wanda nakeso sama dakai aduniyar nan, dan ALLAH karka karya al'茩awari) wlh Malamina kai nakeso ba babanka dan Allah karka bari wani abu ya rabamu zcyta ba zata è“·auka ba, kukan data daè“·e ba tayi bane ya kwance mata cikin kuka tace "Kuru jiriman wande kwallim andea yanssayi" (Iya wuya karka bari arabamu). Kuka ne ya kwace mata ta shiga jijjiga hannunsa tana faè“·in "Please Malamina you're my everything my favorite dan ALLAH ka rabu da waccen yarinyar, mutsi yay da hannunsa da sauri ta è“·aga kai Idanunta cike da hawaye suka haè“·a ido kafin tai mgn yasa dukkan 茩arfinsa ya fisgota jikinsa, ta samu gurbi a faffaè“·an 茩irjinsa Idanunta ta shiga zarewa domin ba tayi tunanin idanunsa biyu ba, tana 茩o茩arin yin mgn yay saurin è“·ura mata yatsarsa a baki......