Sashe 4
Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 4 min read
*BY*
_é‰å¶ç…†ï¿½ NIMCYLUV_
_This book is for sale it's #500 via 0116886423 Sulaiman Naima s union bank, evidence of payment 08119237616, ga mutan NIGER sai suyi mgn a wannan number 84506476_
EPISODE5锔忊儯-6锔忊儯
Da sauri Sheikh Imam Hamdan ya zare bakinsa, bai son abin da take shirin yi masa,kuma bai son ya 蓳ata mata rai saboda ya tabbatar da ingancin son da Airah take masa,shima garesa yana son ya kwatanta yi mata nasa kalar halaccin ko da ba zan so ta ba,ta guji iyayenta a kansa to namiji yay haka ai yana tare da fushin Allah bare kuma ace mace,dan dai bai son kalar nasu abun ba, tunda su蓷in ba wai kamarsa suke ba, Shiru Airah tayi tana jin babu da蓷i a cikin ranta kuma bata son takura masa saboda ta ga kamar bai gama yarda da ita ba,ita kuma burinta bai huce ya yarda da ita su saba su zama tamkar Aminan 茩warai wanda dukkan abin da ya samu 蓷aya sai 蓷ayan ya ji a jikinsa,ganin yadda duk ta sauya fuska kamar dai za tai kuka yasa ya tallafo ha蓳arta yana lumshe idanunsa kamar bai shirin yin bacci a wajan,cikin 茩asa da Murya wannan karan da larabci ya ce "Ma'aa sa bakiii?" Girgiza masa kai ta yi tana Murmushi ta ce "it's time to go home" ta蓳e bakinsa yay tare da fesar da numfashi cikin nutsuwa da fitllatanci ya ce "You look so worry" Idanunta a saman fuskarsa tana kallan 茩wantaccen beard 蓷insa da ke Shinny gwanin sha'awa, hannunta ta mi茩a ta shafa sajen nasa ta ce "Yeah!am worry" ba tare daya kalleta ba ya ce "Why?" Sosai Airah ta matsu kusa dashi tare da 蓷ura kanta a saman cinyarsa ta fara kuka kamar 茩aramar yarinya,sai da ta gaji dan kanta Sannan ta tsaya da kukan tana sakin ajjiyar zuciya kafin a hankali ta ce "I Missed you Soo much i missed a lot Rayuwata,kasan lokacin da na 蓷auka ina fama da iyaye na akan ka,na rabu da su yanzu saboda ina tunanin zan samu farin ciki a wajan ka,ashe nayi kuskure su Aljanu ba halittar Ubangiji ba ne? Bama da Zuciyar daza mu so dukkan abin da mu kaji muna sonsa ashe? Na da蓷e ban yi bacci mai da蓷i ba kasan mene yasa? Ba na son taku raka kona matsa maka,a kullum baka da lokacin kanka sai na Mutanan gari dana wa'azi a matsallatai da ba wa mutane darasi,baka samun nutsuwa cikin dare idan kuma nace a wannan daran zanzo inda kake bazan barka kayi bacci ba,zakai ta mafarkai kala daban-daban 茩arshe ka tashi da ciwon kai,ni kuma bana Fatan hakan ya kasance da kai,shiyasa na za蓳i nai nisa dakai ina bu茩atar ka Imam,ina sonka kai ne Rayuwata kai ne farin ciki na dan Allah don't ever betray me,kada ka samu wata a jinsin ku kace zaka manta dani" hannunsa ta kama ta 蓷ura saman cikinsa tace "I'm pregnant with your unborn child Rayuwata me and your unborn child need you please don't ever trying to betray me" kasa magana Sheikh yayi saboda wani tausayinta daya ratsa zuciyarsa ware mata hannayensa yay da sauri ta shige jikinsa tana sakin wani sabon kukan covering yay mata da faffa蓷an 茩irjinsa "it's okay AIRAH!!" Turo bakinta tayi gaba tare da dukan 茩irjinsa tace "stop calling my name Rayuwata just give me a beautiful and special name" wani lafiyayyan murmushi yay mata ya ce "just look at you, you're crying like a baby" kanta ta 蓷aga lokacin na farko kenan data sanya idanunta cikin nasa, slowly ta dinga nufar bakinta zuwa ga nasa, copping face 蓷insu tayi waje guda Sannan ta bu蓷e masa bakinsa da hannunta da sauri kuma ta sanya bakinta saman nasa zatai kissing nasa.
A firgice Sheikh Imam hamdan ya farka daga nauyayyan baccin daya è“·auke sa mai cike da tarin mafarkai na abun mamaki, ba tare daya buè“·e idanunsa ba ya shiga karato addu'ar da addini ya kuya mana idan mun shiga cikin irin Wannan bad dream è“·in kamar haka:
_丕毓賵匕 亘賰賱賲丕鬲 丕賱賱賴 丕賱鬲丕賲丕鬲 賲賳 ç¾å›Ÿäº˜è³´ 賵賯丕亘賴貙賵å®ä¹‡æ¯“亘丕丿賴 賵賲賳 賴鈥嵸呚è—ж� 丕賱å®è³·ä¸•胤賷賳 賵兀賳 賷丨囟乇賵賳._
_(Ina neman tsari da kalmomin Allah cikakku daga fushinsa,da u茩ubarsa,da sharrin bayinsa,da kuma wasuwasin shai蓷anu,da kuma kada su zo mini (acikin Al'amurana)._
_é‰å¶ç…†ï¿½ NIMCYLUV_
_This book is for sale it's #500 via 0116886423 Sulaiman Naima s union bank, evidence of payment 08119237616, ga mutan NIGER sai suyi mgn a wannan number 84506476_
EPISODE5锔忊儯-6锔忊儯
Da sauri Sheikh Imam Hamdan ya zare bakinsa, bai son abin da take shirin yi masa,kuma bai son ya 蓳ata mata rai saboda ya tabbatar da ingancin son da Airah take masa,shima garesa yana son ya kwatanta yi mata nasa kalar halaccin ko da ba zan so ta ba,ta guji iyayenta a kansa to namiji yay haka ai yana tare da fushin Allah bare kuma ace mace,dan dai bai son kalar nasu abun ba, tunda su蓷in ba wai kamarsa suke ba, Shiru Airah tayi tana jin babu da蓷i a cikin ranta kuma bata son takura masa saboda ta ga kamar bai gama yarda da ita ba,ita kuma burinta bai huce ya yarda da ita su saba su zama tamkar Aminan 茩warai wanda dukkan abin da ya samu 蓷aya sai 蓷ayan ya ji a jikinsa,ganin yadda duk ta sauya fuska kamar dai za tai kuka yasa ya tallafo ha蓳arta yana lumshe idanunsa kamar bai shirin yin bacci a wajan,cikin 茩asa da Murya wannan karan da larabci ya ce "Ma'aa sa bakiii?" Girgiza masa kai ta yi tana Murmushi ta ce "it's time to go home" ta蓳e bakinsa yay tare da fesar da numfashi cikin nutsuwa da fitllatanci ya ce "You look so worry" Idanunta a saman fuskarsa tana kallan 茩wantaccen beard 蓷insa da ke Shinny gwanin sha'awa, hannunta ta mi茩a ta shafa sajen nasa ta ce "Yeah!am worry" ba tare daya kalleta ba ya ce "Why?" Sosai Airah ta matsu kusa dashi tare da 蓷ura kanta a saman cinyarsa ta fara kuka kamar 茩aramar yarinya,sai da ta gaji dan kanta Sannan ta tsaya da kukan tana sakin ajjiyar zuciya kafin a hankali ta ce "I Missed you Soo much i missed a lot Rayuwata,kasan lokacin da na 蓷auka ina fama da iyaye na akan ka,na rabu da su yanzu saboda ina tunanin zan samu farin ciki a wajan ka,ashe nayi kuskure su Aljanu ba halittar Ubangiji ba ne? Bama da Zuciyar daza mu so dukkan abin da mu kaji muna sonsa ashe? Na da蓷e ban yi bacci mai da蓷i ba kasan mene yasa? Ba na son taku raka kona matsa maka,a kullum baka da lokacin kanka sai na Mutanan gari dana wa'azi a matsallatai da ba wa mutane darasi,baka samun nutsuwa cikin dare idan kuma nace a wannan daran zanzo inda kake bazan barka kayi bacci ba,zakai ta mafarkai kala daban-daban 茩arshe ka tashi da ciwon kai,ni kuma bana Fatan hakan ya kasance da kai,shiyasa na za蓳i nai nisa dakai ina bu茩atar ka Imam,ina sonka kai ne Rayuwata kai ne farin ciki na dan Allah don't ever betray me,kada ka samu wata a jinsin ku kace zaka manta dani" hannunsa ta kama ta 蓷ura saman cikinsa tace "I'm pregnant with your unborn child Rayuwata me and your unborn child need you please don't ever trying to betray me" kasa magana Sheikh yayi saboda wani tausayinta daya ratsa zuciyarsa ware mata hannayensa yay da sauri ta shige jikinsa tana sakin wani sabon kukan covering yay mata da faffa蓷an 茩irjinsa "it's okay AIRAH!!" Turo bakinta tayi gaba tare da dukan 茩irjinsa tace "stop calling my name Rayuwata just give me a beautiful and special name" wani lafiyayyan murmushi yay mata ya ce "just look at you, you're crying like a baby" kanta ta 蓷aga lokacin na farko kenan data sanya idanunta cikin nasa, slowly ta dinga nufar bakinta zuwa ga nasa, copping face 蓷insu tayi waje guda Sannan ta bu蓷e masa bakinsa da hannunta da sauri kuma ta sanya bakinta saman nasa zatai kissing nasa.
A firgice Sheikh Imam hamdan ya farka daga nauyayyan baccin daya è“·auke sa mai cike da tarin mafarkai na abun mamaki, ba tare daya buè“·e idanunsa ba ya shiga karato addu'ar da addini ya kuya mana idan mun shiga cikin irin Wannan bad dream è“·in kamar haka:
_丕毓賵匕 亘賰賱賲丕鬲 丕賱賱賴 丕賱鬲丕賲丕鬲 賲賳 ç¾å›Ÿäº˜è³´ 賵賯丕亘賴貙賵å®ä¹‡æ¯“亘丕丿賴 賵賲賳 賴鈥嵸呚è—ж� 丕賱å®è³·ä¸•胤賷賳 賵兀賳 賷丨囟乇賵賳._
_(Ina neman tsari da kalmomin Allah cikakku daga fushinsa,da u茩ubarsa,da sharrin bayinsa,da kuma wasuwasin shai蓷anu,da kuma kada su zo mini (acikin Al'amurana)._