Sashe 1
Sirrin Mu Part Complete Hausa Novel · about 5 min read
: *SIRRIN MU*
*BY*
NIMCYLUV_
_Jazakillah bilkhair for taking your time to check out my book,I promise you'll never be disappointed. Well..this isn't your usual stories,And I'm loving it more and more with each passing second of my life._
_I'm very thankful to all my fans for their constant love and support I am what i am because of their unconditional love!_
Habibaties barakallahu fikuuuuuu a kakka蓳e zani so You can share and share and share to all groups fisabilillahi!
```Special greeting to ELEGANT ONLINE WTITERS ina 茩aunar ku馃æ§```
EPISODE1锔忊儯-2锔忊儯
MAIDUGURI/ BARNO
My first word on my story is SAMBISA Forest, The Sambisa Forest is a forest in Borno State, northeast Nigeria. It is in the southwestern part of Chad Basin National Park, about 60 kilometres (37 mi) southeast of Maiduguri, the capital of Borno State.
Ba茩in daji ne mai girma da tsayin gaske, anyi noticing babu wani daji daya kaisa girma da both fa蓷i tsayi,ga wasu manyan bishiyoyi da kwazazzabe, duhun dake cikin dajin yafi gaban kwatance, kai tsaye bazan iya siffanta muku duhun sa ba, but yaya kake imagine ace ka rufe idanunka wanne kalan duhu zaka gani? To zan iya ha蓷a hudun cikin idanun mutum da kuma duhun dake ciki dajin SAMBISA, mugwayen dabbobi babu kalan da babu har wacce ba kayi tunanin ganinta a wajan ba zaka sameta, lokuta da dama ko da bamu da masaniya a kan dajin Sambisa but muna jin labarinsa a cikin kafar ya蓷a labarai, irin su Redio,T.v, Media, uwa uba idan ka je BBC Hausa news, ko kuma ka kunna tashar aljazira, wasu da dama basu san dajin Sambisa ba, amma faruwar annoba ta farko wata BOKO HARAM, wanda kowa yasan cewa BOKO HARAM ya fara a 2002 zuwa 2009.
(BOKO HARAM Home
Politics, Law & Government
Law, Crime & Punishment
Crime, Terrorism & Counterterrorism
Boko Haram
Nigerian Islamic group
BY The Editors of Encyclopaedia Britannica View Edit History
FULL ARTICLE
Boko Haram, (Hausa: 鈥淲esternization Is Sacrilege鈥�) byname of Jam膩士at Ahl al-Sunnah li-l-Da士awah wa al-Jih膩d (Arabic: 鈥淧eople Committed to the Prophet鈥檚 Teachings for Propagation and Jihad鈥�), from 2015 also called Islamic State in West Africa (ISWA) or Islamic State鈥檚 West African Province (ISWAP), Islamic sectarian movement, founded in 2002 by Muhammed Yusuf in northeastern Nigeria, that since 2009 has carried out assassinations and large-scale acts of violence in that country. The group鈥檚 initial proclaimed intent was to uproot the corruption and injustice in Nigeria, which it blamed on Western influences, and to impose Shar墨士ah, or Islamic law. Later the group vowed to avenge the deaths of Yusuf and other group members, who were killed by security forces in 2009. In 2015 the group pledged allegiance to the Islamic State in Iraq and the Levant (ISIL) and took the name Islamic State (or State鈥檚) West African Province (ISWAP; also known as Islamic State in West Africa, or ISWA). The next year the group split, with one faction retaining that name and the other reverting back to the original appellation).
Wata tafkekiyar bishiya ce,wacce take 蓷auke da manyan kogona wajan goma a cikinta , ko wane kogo idan ka shiga zaka samu hanyar 蓳ullewa a cikin sa, banda kukan dabbobi kala daban-daban babu abinda yake tashi a cikin kogonan. can cikin baccinsa ya ji kamar ana 茩walla kiran sunansa, kasancewarsa ba mai nauyin bacci ba, yasa ya bu蓷e dara daran fararen idanunsa wanda suka janye tare da yin jaa sbd tsabar baccin da yake cikin sa, har wani ciwo-ciwo ya ji kansa nayi masa, shiru yay domin yana son ya 茩ara tabbatar da abinda kunnuwansa suka jiyo masa a cikin baccinsa, jin shirun yay yawa yasa yay baya ka蓷an tare da sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya,kana ya juya zuwa 蓳angaren hagunsa, sannan ya karanta addu'ar neman tsari, ya lumshe idanunsa tare da 茩an茩ame pillow dake faffa蓷an 茩irjinsa,yana rufe idanunsa ya ji an 茩ara kiran sunansa, tamkar mai kiran yana cikin 蓷akin nasa, da sauri ya 茩ara bu蓷e idanunsa ya shiga dube-dube amma babu abinda ya gani, lubalun dake sa茩ale jikin 茩ofar bedroom 蓷insa ne ya fara ka蓷awa sannu a hankali, harya gama ka蓷awa idanunsa na kan labulan, waro manyan idanunsa yay waje saboda ba茩ar matashiyar buduwar mai masifar kyau da ta bayyana a gabansa, ko ka蓷an bai ji tsoron ganin wannan halittar ba,sai dai yanayin ba茩in fatar ta da kuma dugun ba茩in gashinta wanda yake jan 茩asa ka蓷ai ya isa ya sanya zuciyar mutum rabewa gida biyu, abinda ya bashi mamaki yadda idanunta ya kasance ba茩i sosai kamar yadda fatar jikinta take, sai dai eyes balls 蓷inta blue ne sosai, ga eyes lashes 蓷inta zara-zara, har ta蓳a girarta yake, abu mafi 蓷aukar hankali a jikinta shine jajayen la蓳蓳anta masu kauri sosai wanda suka kasance 茩arama ye marasa fa蓷i, tana sanye da fararen kaya har 茩asa wanda suka rufe kofaton dake jikin 茩afarta, tattausan murmushi ta sakar masa, wanda yasa ya 茩ara ware manyan idanunsa a kanta, da ace yana mugayen mafarkai kai tsaye zai iya cewa mafarkin yake, but isn't dream is real, a zahiri yake ganin komai a cikin 蓷akinsa kuma a gabansa, 茩ara sakar masa Murmushi tayi kafin a hankali ta mi茩a masa hannunta, cikin wata murya very cool and slowly tace "zo mu je" juya mata 茩wayar idanunsa yay kana yay mata nuni da shanyayyun 茩afafuwansa, kallon 茩afar tayi sai kuma ta marairaice fuska, kafin a hankali ta taka zuwa gare sa, tana zuwa tasa zan茩alelen hannunta ta dafa 茩afa蓷arsa, nan take wata guguwa mai 茩arfin gaske ta lullu蓳e su, bai tashi ganinsa ba sai a cikin wannan kogon dake cikin bishiya na dajin Sambisa.
*BY*
NIMCYLUV_
_Jazakillah bilkhair for taking your time to check out my book,I promise you'll never be disappointed. Well..this isn't your usual stories,And I'm loving it more and more with each passing second of my life._
_I'm very thankful to all my fans for their constant love and support I am what i am because of their unconditional love!_
Habibaties barakallahu fikuuuuuu a kakka蓳e zani so You can share and share and share to all groups fisabilillahi!
```Special greeting to ELEGANT ONLINE WTITERS ina 茩aunar ku馃æ§```
EPISODE1锔忊儯-2锔忊儯
MAIDUGURI/ BARNO
My first word on my story is SAMBISA Forest, The Sambisa Forest is a forest in Borno State, northeast Nigeria. It is in the southwestern part of Chad Basin National Park, about 60 kilometres (37 mi) southeast of Maiduguri, the capital of Borno State.
Ba茩in daji ne mai girma da tsayin gaske, anyi noticing babu wani daji daya kaisa girma da both fa蓷i tsayi,ga wasu manyan bishiyoyi da kwazazzabe, duhun dake cikin dajin yafi gaban kwatance, kai tsaye bazan iya siffanta muku duhun sa ba, but yaya kake imagine ace ka rufe idanunka wanne kalan duhu zaka gani? To zan iya ha蓷a hudun cikin idanun mutum da kuma duhun dake ciki dajin SAMBISA, mugwayen dabbobi babu kalan da babu har wacce ba kayi tunanin ganinta a wajan ba zaka sameta, lokuta da dama ko da bamu da masaniya a kan dajin Sambisa but muna jin labarinsa a cikin kafar ya蓷a labarai, irin su Redio,T.v, Media, uwa uba idan ka je BBC Hausa news, ko kuma ka kunna tashar aljazira, wasu da dama basu san dajin Sambisa ba, amma faruwar annoba ta farko wata BOKO HARAM, wanda kowa yasan cewa BOKO HARAM ya fara a 2002 zuwa 2009.
(BOKO HARAM Home
Politics, Law & Government
Law, Crime & Punishment
Crime, Terrorism & Counterterrorism
Boko Haram
Nigerian Islamic group
BY The Editors of Encyclopaedia Britannica View Edit History
FULL ARTICLE
Boko Haram, (Hausa: 鈥淲esternization Is Sacrilege鈥�) byname of Jam膩士at Ahl al-Sunnah li-l-Da士awah wa al-Jih膩d (Arabic: 鈥淧eople Committed to the Prophet鈥檚 Teachings for Propagation and Jihad鈥�), from 2015 also called Islamic State in West Africa (ISWA) or Islamic State鈥檚 West African Province (ISWAP), Islamic sectarian movement, founded in 2002 by Muhammed Yusuf in northeastern Nigeria, that since 2009 has carried out assassinations and large-scale acts of violence in that country. The group鈥檚 initial proclaimed intent was to uproot the corruption and injustice in Nigeria, which it blamed on Western influences, and to impose Shar墨士ah, or Islamic law. Later the group vowed to avenge the deaths of Yusuf and other group members, who were killed by security forces in 2009. In 2015 the group pledged allegiance to the Islamic State in Iraq and the Levant (ISIL) and took the name Islamic State (or State鈥檚) West African Province (ISWAP; also known as Islamic State in West Africa, or ISWA). The next year the group split, with one faction retaining that name and the other reverting back to the original appellation).
Wata tafkekiyar bishiya ce,wacce take 蓷auke da manyan kogona wajan goma a cikinta , ko wane kogo idan ka shiga zaka samu hanyar 蓳ullewa a cikin sa, banda kukan dabbobi kala daban-daban babu abinda yake tashi a cikin kogonan. can cikin baccinsa ya ji kamar ana 茩walla kiran sunansa, kasancewarsa ba mai nauyin bacci ba, yasa ya bu蓷e dara daran fararen idanunsa wanda suka janye tare da yin jaa sbd tsabar baccin da yake cikin sa, har wani ciwo-ciwo ya ji kansa nayi masa, shiru yay domin yana son ya 茩ara tabbatar da abinda kunnuwansa suka jiyo masa a cikin baccinsa, jin shirun yay yawa yasa yay baya ka蓷an tare da sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya,kana ya juya zuwa 蓳angaren hagunsa, sannan ya karanta addu'ar neman tsari, ya lumshe idanunsa tare da 茩an茩ame pillow dake faffa蓷an 茩irjinsa,yana rufe idanunsa ya ji an 茩ara kiran sunansa, tamkar mai kiran yana cikin 蓷akin nasa, da sauri ya 茩ara bu蓷e idanunsa ya shiga dube-dube amma babu abinda ya gani, lubalun dake sa茩ale jikin 茩ofar bedroom 蓷insa ne ya fara ka蓷awa sannu a hankali, harya gama ka蓷awa idanunsa na kan labulan, waro manyan idanunsa yay waje saboda ba茩ar matashiyar buduwar mai masifar kyau da ta bayyana a gabansa, ko ka蓷an bai ji tsoron ganin wannan halittar ba,sai dai yanayin ba茩in fatar ta da kuma dugun ba茩in gashinta wanda yake jan 茩asa ka蓷ai ya isa ya sanya zuciyar mutum rabewa gida biyu, abinda ya bashi mamaki yadda idanunta ya kasance ba茩i sosai kamar yadda fatar jikinta take, sai dai eyes balls 蓷inta blue ne sosai, ga eyes lashes 蓷inta zara-zara, har ta蓳a girarta yake, abu mafi 蓷aukar hankali a jikinta shine jajayen la蓳蓳anta masu kauri sosai wanda suka kasance 茩arama ye marasa fa蓷i, tana sanye da fararen kaya har 茩asa wanda suka rufe kofaton dake jikin 茩afarta, tattausan murmushi ta sakar masa, wanda yasa ya 茩ara ware manyan idanunsa a kanta, da ace yana mugayen mafarkai kai tsaye zai iya cewa mafarkin yake, but isn't dream is real, a zahiri yake ganin komai a cikin 蓷akinsa kuma a gabansa, 茩ara sakar masa Murmushi tayi kafin a hankali ta mi茩a masa hannunta, cikin wata murya very cool and slowly tace "zo mu je" juya mata 茩wayar idanunsa yay kana yay mata nuni da shanyayyun 茩afafuwansa, kallon 茩afar tayi sai kuma ta marairaice fuska, kafin a hankali ta taka zuwa gare sa, tana zuwa tasa zan茩alelen hannunta ta dafa 茩afa蓷arsa, nan take wata guguwa mai 茩arfin gaske ta lullu蓳e su, bai tashi ganinsa ba sai a cikin wannan kogon dake cikin bishiya na dajin Sambisa.