← Book details Mar'adams Part 4 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 74 OF 94

Sashe 74

Mar'adams Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read

kayan bacci ta kwanta shiru kamar tana bacci batare da tayi kwakwaran motsi ba ballantana ya gane idanunta biyu byn yayi shirin bacci ya kwanta a bayanta cikin kwarewa da baiwar da Allah yayi masa ya dinga wasa da sansar jikinta tun daga sumar kanta tafin kafafunta har zuwa kan nipples dinta ." still shiru ne ya sake biyowa baya sai dai ko'ina ajikinta kyarma yake yayinda zuciyarta ke doka wa da sauri gaba-daya jikinta sun fara amsar sakoninsa har wani shaking jikinta yake ganin haka yasa yayi kasa daidai mararta yana shafawa nan ne fa taji bazata iya bari ya sake yin wani abu daita ba duka yaushe yayi , ta mike zaune tace "kayiwa Allah kayi hakuri karka sake yin wani abu dani "kiyi hakuri plz "dadinki nake ji shiyasa sam bana gajiya dake a ranta tace "na mutu anya kuwa zan iya rikesa na tsawon rayuwata ?" zaki iya mana kiyi kokari ki rikeshi zuciyarta ta bata amsa da haka tana can tana tunani bata an kara ba ta ganta a saman ruwan cikinsa yana shafata tana sauke idanuwanta akansa ta ga shi har ya cire rigar baccinsa zaro idanu tayi cike da tsoro ,tayi saurin mikewa dan guduwa da sauri ya rikota ya dawo daita saman bed yana shafata yana rarrashinta tare da bata umarnin tayi sucking dinsa tunda bazatayi ba tayi saurin girgiza masa kai saboda bata ta a yi ba "bazan iya ba wallahi zanyi amai bazaki ba kiyi min plz Ina so hannuwanta ta d'aura duka saman kanta tana jin kamar ta kurma ihu ita Sex din ma ba wani so take ba bare wani sucking." Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 25 Shiru adamcy yayi tare da tsura mata tsumam mun idanunshi da suka rigada suka canza kala tsanar jaraba dake cinsa wanda hakan yasa tayi tunanin ko fushi yayi sakamakon rashin bin umarninsa,dan haka yasa a matukar tsorace ta soma bashi hakuri kamar zatayi kuka tuni ma idanuwanta sun cika da ruwan hawaye"dan Allah kayi hakuri ni wallahi too much of sex din ma bana so bare wani su...." ta katse mgnar muryarta na rawa "is okay!"ya fad'a muryarsa a kasalance yana janye jikinshi daga gareta ya koma gefe ya kwanta yana fidda numfashi sama sama dan gabad'aya a mutukar bukace yake. jin ya janye jikinsa daga gareta yasa ta matso kusa dashi tana facing dinsa ,eyes to eyes suke kallon kwayar idanun junansu."idanuwanta ta kafeshi dasu dake d'auke da tarin damuwa da tambaya gashi babu fuskar da zata yi tmbyr dan ya bala'i had'e fuska."shiru tayi dan tasan halinsa kamar yunwar cikinta tana magana zai hauta dan haka ta cigaba da kallonsa."gyara kwanciyarsa yayi tare da sak juya mata baya tasan za'ayi haka sai dai idan ba shine mutumin data sani ba ,mirginawa tayi ta kanshi ta dawo gabansa ya sake gyara kwanciya yana kallon saman d'akin batare da yace mata uffan ba, naunauyen ajiyar zuciya ta sauke da karfi sannan ta soma kokarin kai hannuta saman fad'add'en kirjinsa tana cewa "yanzu fushi kayi ?"bai ce mata uhm bare uhm uhm kuma bai hanata abinda take yi ba dan ya rigada yasan akan network yake ya ma kai limit din bukatuwa". ahankali ya dinga jin tafin hannuta a tsantsar ajikinshi tana shafa gashin dake kwance ajikinshi ai wani irin shaukin yaji ya tsarga masa tun daga tsintsiyar kafafunshi har zuwa tsakiyar kanshi yayinda jijiyarsa ta sake mikewa har wani sheki take tsabar son abincinta, bai san sanda ya fizgota jikinsa gabad'aya ya rungumeta tsam yana sakin numfashi ahankali tare da d'aura hannushi kan sumar kanta yana shafa gashin kanta zuwa bayanta "I'm very sorry idan na sha maka zan yi amai ne, if not da zan sha "kina kyan kya mijinki ne ko kuwa tsaftatace bata miki ba ?"Kanta ta girgiza masa da sauri alamun a'a tana boye fuskarta a k'irjinsa shiru sukai gabad'aya suna jin bugun zuciyoyinsu kusan minti goma tana rungume ajikinshi batare daya sak yunku rin cewa komai ba,sosai ta shige masa tana sake hargisa masa lissafi.gabadaya ya gama fita haiya cinsa burisa ahalin da yake ciki bai wuce yajisa yana having sex daita ba Koda round one ne tunda ya rigada yasan bata son yana yawon kusantar ta gashi shi kuma yana matukar so most especially daita sam sam baya gajiya daita tana jin yadda jijiyarsa ke sake mike wa sambal tana kara girma alamun a bukace take da muradinta ." "Dadina !" Ya kirata da wannan sunan dake mugu mugun kashe mata sansar jiki har ma yasa tsigar jikinta tashi ,ta sak shige masa batare data amsa ba "ki barni nayi ko round one ne tfiya zanyi gobe kuma zan d'auki tsawon kwanaki kafin na dawo"ya k'arasa maganr yana kissing din wuyanta zuwa cikin kunnenta nan take tsigar jikinta ya sake tashi ,muryarta a sanyaye tace "to ka bari gobe !"ta fad'a tana rungume ajikin shi,ahankali ya dinga sakin numfashi tamkar wanda yayi gudun tsare cikin wannan yanayin da suke ciki ya dinga jin saukar numfa shinta ahankali ahankali alamun bacci yayi nasarar d'aukarta ahankali ya d'aura tsumam mun idanunshi akanta yana lumshe su ganin yadda take sharar baccita hankali kwance dan haka ya rabata da jikinshi ya kwantar daita tare da gyara mata kwanciyarta ya lullubesu da blan ket mai taushi ya kwanta a bayanta ya zagayo da hannunsa ta bayan, tana jin ya sakalo hannunsa itama ta d'ora hannunta d'aya a saman nashi ,d'ayan hannunsa ya Kai kan d'ayan hannunta ya matseta tsam ajikinsa tare da kai wa kumatunta kiss da kunnenta ya d'ora Kansa akan nata bata motsa ba bare ya canza salo sannu ahankali shima bacci ya d'aukesa."da asuba da kyar ta 'bambare jikinta ana shi tana Mika da karanta adduar tashi daga bacci Alham dulillahillazi ahyana badama amatana wa ilaihin nushur bayan ta gama karantawa ta sauko tare da sanya silippers ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito tana fitowa taga shima ya bud'e idanunshi yana mika wanda har sai da jijiyarsa ta mike." Ta d'auke idanunta akan shi alokcin da taga yana kokarin yaye bargon da yake ciki ya saka boxcers ta d'an saci kallonsa yana gyara zaman jijiyarsa acikin boxers kafin ahankali ya shiga bathroom koda ya fito ya isketa zaune akan daddumar sallah ta idar da raka'ataini fijir gefenta nashi daddumar ce ta shimfid'a masa ya zira Jallabiya ya hau kan dadduma raka'ataini fajir ya fara gabatar wa bayan ya idar ya mike itama ta mike domin ta bishi sallah bayan sun idar sukai azkar yayi addu'oninsa ya mike ya cire jallabiya ya hau gado ya barta inda ita kuma ta d'aga hannuwanta sama ta fara jero adduoin" Allahumma inni as'alu ka bi annee ashhadu annaka antal lah al'ahadus samad al'lazee lam yalid walam yulad walamyaku llahu kufwan ahad ya hayyu ya qayyum ,Allah ka jikan mahaifina kai masa rahma mahaifiyata da umma Allah ka kara masu lafiya Allah ka jikan mahaifin mijina kai masa rahma Allah ka sani,da kai kad'ai na dogara nayi imani da kai bani da kowa bani da komai bani da tsimi bani da bara Allah nasan ka isar min akan dukkanin alamari na ." "Ya Allah kasani ni din na tsarkaka daga biye biyen malaman tsubbu amman shahida da khadija sunce ni din mai bin malamai ce Allah na kawo qararsu zuwa wajenka Allah kayi min sakaya, Allah kai kace mu rokeka zaka amsa mana kuma kullum kace idan muna neman wani abu kana kusa,ya allah ka saka min allah ka shirya min mijina ,ya Allah kasa ya daina muna nan dabi'un da yake a boye ko asarari kasa ya daina shan sigari da duk wasu kayan maye lkcn data furta haka sai data bashi dariya aiko mur mushi ya bayyana akan face dinsa .ya sake ware kafafunsa ya cigaba da sauraronta "ya Allah ina neman mafuta allah bazan iya wannna fad'a n ba Allah kayi min da kanka ka saka min ka kunyata shahida da khadija da nana hauwa'u duk wani mugun nufin da suke bina dashi ya Allah ka maida masu kayansu ka tsareni daga sharrinsu fahimtar da tayi yana sauraronta yasa ta d'an rage sautin muryarta sannan ta cigaba "ya Allah ka dasawa mijina sona fiyye da komai allah ka rabashi da duk wasu sheidanu namiji ko mace allah ka bani dangana akan lamarin mijina allah ka tausaya min acikin rayuwar aurena tana kawo wa nan tace rabana atina fidduniya hasanatan wafil akhiriti hasanatan wakina azaban nar ta shafa sannna ta mike tsaye tana nad'e dadduma ta maida su a inda suke cikin sanyin jiki ta karasa ta haura saman gadon Inda yake kwance ta gai shesa .ya amsa yana cewa "kin tashi lafiya!"tace Alhamdulillah sannan ta janye bargo ta shige ta kwanta ." ahankali yasa hannushi ya janye pillow data d'ora kanta ya maida kanta asaman damtsen hannunsa yana kokarin zare rigarta "oh ni maryama naga ta kaina!ta furta hakan a kasan ranta bayan ya cire ya d'ora hannunsa a hudar cibiyarta yana shafa cibiyarta zuwa kasan mararta wani irin ajiyar zuciya ta sauke da karfin gaske tana lumshe idanu bakinsa ya kai daidai kunnenta cikin sanyi muryar yace "iya sigari kawai nake sha yanzu itama na kan d'auki lokaci ban sha ba shine km ya zama abun damuwa? dole na damu dan ni kwata kwata bana son kana sha ne dan Allah ka daina "madadin yayi magana ko ya bata tabbacin ya daina sha gabad'aya sai kawai taji ya birkito daita idanunshi suka sauka akan breast dinta lokaci daya kwalkwaluwarsa ta soma birkicewa batare daya tsaya wata wata ba hannushi duka ya daura kan nonuwanta ya damkosu ya fara shafawa yana murza kan nipples dinta duk yadda take jin bata son yin wani abu sai data ji wani irin felling na fitar hankali a sansar jikinta jin hk yasa ahankali ta sakar masa jiki tana narke wa ajiki shi. ta matsoshi sosai tare da d'aga masa k'irjinta da kyau shi kuwa cikin zalama abun nema ya samu ya daura lips dinsa kan nipple dinta ya dinga lasa yana dan ciciza kan da hako rinsa ,gabadaya ilahirin jikinta ya gama sakewa ya matseta gam ajikinsa yana sakin numfashi sakamakon turo masa k'irjinta da take aiko gabadaya ya rud'e
Chapter 74 · 0% Book details