Sashe 29
Fargar Jaji Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sannan Baɗɗo ma zuwa lokaci bayan lokaci ta fara kasuwacin siyar da takalma mayafai turarukan wuta da na jiki. Gida kuma lokaci bayan lokaci za ta shirya ita da Harira su je can su yini har wani lokacin ma har su kwana kowa tausayinta yake ji har Ammah, saboda cikin mai amai ne komai ta ci sai ta yi amai haka nan za ta sake ci abin da ya tsaya shi ne rabon ta wanda ya fita kuma shike nan ga shi cikin rama yake sakata ko ta fara mayar da jikinta cikin lokaci sai ta koma ta bushe. Da Mami ta dawo ta je ta ganta ta ce cikinta mai laulayi ne sannan ba zai saka ta kiba ba, bushewa kawai za ta dinga yi sai kuma in ta haihu, sannan abu ɗaya take ci ya zauna a cikinta tuwo shima ɗin gaya, ko kuma in an shanya shi ya bushe sai a daka mata ta dinga cin sa da ƙulii, tuwo ko gaya yana kwana huɗu a firizanta tana cin sa, sannan ba ta son kamshin komai in ta shaƙa ko wani ƙamshi yini za ta yi amai ba zaman lafiya shi ya sa gidanta na nan dum Harira tuni ta daina saka turaran wuta itama Ummu Salmaan ta daina amfani da duk wani nau'in turare abu ɗaya ne ta ke son ƙamshin shi ƙamshin ƙasan anguwan su Ammah shi ake ɗibo mata a leda ta jiƙa shi da ruwa ƙamshin ƙasan take shinshina tana jin daɗi in kasar ta daina ƙamshi ta zubar ko Hamma Saddam ko Hamma Abdulrahim cikin su duk wanda ya samu dama shi ke diɓo mata ya kawo mata da yawa a baƙar leda ta zauna ta jiƙa shi da ruwa to yana gefen ta duk in da za ta zauna ko za ta kwanta tana shaƙa tana jin daɗi ta rage yawan yin miyau amma kuma yana taruwa a bakinta sai dai ba sosai ba.
Ta koma asibiti sau biyu saboda yanayin cikin da ya zo da laulauyi an auna BF ɗin ta sun ce ba matsala. Duk kuma lokacin da za ta je sai sun riƙeta sun ƙara mata ruwa saboda yanayin yaushin jikinta sannan da dokar ta dinga cin abinci tana shan ruwa akai akai, to gwara ruwan tana sha wannan cikin ma mai sanyi yake iya karɓa don sai ya yi ƙanƙara ma take iya sha in ya huce ba za ta iya shan shi ba. Gata nan dai ta tsuge sai hanci wuyanta sai kasusuwa kowa tunanin shi laulayi ne ba su san har da kewar mijinta ba.
Ta azabatu da kalaman bakinta, domin wannan horon ya yi mata nauyi sosai wataƙila yana tare da ita, da ba za ta wahala kamar haka ba. Ta yi magana da Hanan sau wajen uku bayan tafiyar su ta wayar Harira tana da Lambar Hidaya suna magana.
Received at 07:54Reactions: ⤠9, 🥰 1
[6/26, 10:32 AM] +234 706 064 8502: Janaftybaby
Hanan ko a jikinta ba ta damu da rashin uwarta ba in dai suka yi magana sai dai ta ce Mahma yaushe za ki zo? A bakinta ta ji cewa Hamma LamiÉ—o ya dawo har ya koma. Kenan da gaske yake yi har a yanzu bai gama hucewa da ita ba.
Ba ta damu da Hanan ba ta san za ta samu dukkan kulawa wajen su Anitha.
Bilkisu daman ba ita ke kula da yaran ba, ba su da lambar juna ba waya suke yi ba.
Amma tana da tabbacin Bilkisu murna take yi da rahin dawowarta domin ita daman ba za ta so ta koma ba tunda ba ta son ta da mijinta. Sai dai ta yi hakuri domin tunda ta shiga ba za ta fita ba.
Hidaya na turo ma Harira hotunan su Hanan ta WhatsApp tunda tana yi ga su nan duk sun kara mata girma a idanuwa a cikin wattanin da ba ta gan su ba, ga sabon gida nan fa sun manta sun tsufa a cikin shi.
Shamsiya ko sai da ta daina ɗaukan wayanta in Hanan ne ai ta faɗa mata ba sa tare, amma sai ta dinga damunta da waya. Wata alaja ce ba ta fatan ya sake haɗa su an yi na farko kuma ya zama na ƙarshe kenan har gaban abada. Shi ya sa tana ganin kiran ta ba ta ɗagawa lambar ma ba ta yi saving ba amma da yake tun a baya ta san lambarta shi yasa da ta kira take gane ita ce.
Kwanaki har saƙo ban hakuri ta turo mata wai ta yi hakuri tana damunta ne daman suna son tambayan lafiyan Hanan ne ko amsa Ummu Salma ba ta mayar mata ba ta goge saƙon ba su san da lafiyar Hanan ba sai yanzu? Lafiya ke sa a ji shuru in da ba lafiya da sun ji labari.
Ta kyaleta da damuwar dake damunta. Ga kewar miji ga kewar Baffa. Tana da tabbacin rashin Baffa sai an daɗe kafin ya zame mata jiki gani take yi kamar Baffa zai dawo ta kasa gasgata mutuwarsa, gani take yi kamar zai dawo wata yar tafiya ya yi. Duk da babu abin da ta nema ta rasa kayan abinci ne ga su nan tsibiri guda a store sai kuma cefane duk wata Hamma Abdullahi zai kawo, su kifi su nama duk da ba ta ci sai dai Harira ta ci ko ta saka ta soya ko ta yi ferfesu ta kai ma su Ammah, wacce yanzu karɓa karba suke yi Umma Balki ta koma yanzu Umma A'i ke zaune da ita, suma ɗin babu abin da ba su da shi naman ne kifin ne sai abin da suka ga dama za su ci.
Kuɗi kuma tun wanda Hamma Lamiɗo ya bar mata da zai tafi ko rabi ba ta taɓa ba, sai in Harira za ta je kasuwa ta ba ta sakon kayan marmari da su aya da goriba tana cin su, a asibiti ma likita ya ce ta yawaita shan kayan marmari saboda za su ƙara mata kuzari wani lokacin ta sha ta zauna lafiya wani lokacin kuma ta yini tana amai sai dai godiya kawai.
Kewar mijinta har ya bayyana a idanuwanta da jikinta daurewa kawai take yi. Amma tana buƙatarsa ga shi ya yi mata nisa amma tana ji a jikinta nisan na ɗan lokaci ne koma mene ne ya kusa dawowa zuwa gare ta. Za ta duƙa har kasa ta ba shi hakurin laifinta kuma bakinta ya yi limzami har abada ba za ta ƙara gangancin furta irin waɗanan kalaman ba, ta yi ganganci ta yi kuskure ta yi kuma nadama tun a lokacin sai dai kuma nadamar ne mara amfani.
*
LAGOS.
MARINE ROAD.
THURSDAY, 12:00PM.
Barcin sa ya yi nisa, hasken da ya dinga kashe masa idanuwa shi ya farkar da shi daga nannauyan barcin da ya kwashe shi tun bayan dawowarsa salla asuba.
Kare fuskar shi ya yi da hannun daman shi yana É—an yamutsa fuska.
Dariyan ta ya ji, daman ya san ita ce.
"Ranka ya daÉ—e pass 12, ka tashi ka yi wanka mu yi breakfast."
Lumsssun idanuwansa da suka shige ciki saboda barci ya buÉ—e yana É—an muskutawa sannan ya É—an tashi zaune yana jinginar da kansa jikin masagalin gadon da yake kwance. Sannan lokaci É—aya yana yaye bargon dake jikinsa.
Sanye yake da dogon wando baƙi, amma wandon bai rufe masagalin kafafunsa ba, ana iya ganin ƙaurin kafafunsa ga ƙananun gargasa nan kwance luf a zararan dogayen ƙafafunsa.
"Yara suna ta jiran ka, suma yau tare da Papa za su yi breakfast"
Bilkisu ta sake faÉ—a lokaci É—aya tana zama a gefen shi.
Ta ci kwalliya cikin ado mai burgewa na riga da wando yan kanti ta naÉ—a wani mayafi mai santsi a saman kanta.
In da ta buÉ—e labulen ya kalla rana ta fito sosai, wajen wani glass ne wanda in ka fita za ka samu wajen shan iska ga kujeru a wajen.
"Good morning Papa."
Received at 07:54Reactions: ⤠6, 🥰 1
[6/26, 10:32 AM] +234 706 064 8502: Janaftybaby
Hanan ko a jikinta ba ta damu da rashin uwarta ba in dai suka yi magana sai dai ta ce Mahma yaushe za ki zo? A bakinta ta ji cewa Hamma LamiÉ—o ya dawo har ya koma. Kenan da gaske yake yi har a yanzu bai gama hucewa da ita ba.
Ba ta damu da Hanan ba ta san za ta samu dukkan kulawa wajen su Anitha.
Bilkisu daman ba ita ke kula da yaran ba, ba su da lambar juna ba waya suke yi ba.
Amma tana da tabbacin Bilkisu murna take yi da rahin dawowarta domin ita daman ba za ta so ta koma ba tunda ba ta son ta da mijinta. Sai dai ta yi hakuri domin tunda ta shiga ba za ta fita ba.
Hidaya na turo ma Harira hotunan su Hanan ta WhatsApp tunda tana yi ga su nan duk sun kara mata girma a idanuwa a cikin wattanin da ba ta gan su ba, ga sabon gida nan fa sun manta sun tsufa a cikin shi.
Shamsiya ko sai da ta daina ɗaukan wayanta in Hanan ne ai ta faɗa mata ba sa tare, amma sai ta dinga damunta da waya. Wata alaja ce ba ta fatan ya sake haɗa su an yi na farko kuma ya zama na ƙarshe kenan har gaban abada. Shi ya sa tana ganin kiran ta ba ta ɗagawa lambar ma ba ta yi saving ba amma da yake tun a baya ta san lambarta shi yasa da ta kira take gane ita ce.
Kwanaki har saƙo ban hakuri ta turo mata wai ta yi hakuri tana damunta ne daman suna son tambayan lafiyan Hanan ne ko amsa Ummu Salma ba ta mayar mata ba ta goge saƙon ba su san da lafiyar Hanan ba sai yanzu? Lafiya ke sa a ji shuru in da ba lafiya da sun ji labari.
Ta koma asibiti sau biyu saboda yanayin cikin da ya zo da laulauyi an auna BF ɗin ta sun ce ba matsala. Duk kuma lokacin da za ta je sai sun riƙeta sun ƙara mata ruwa saboda yanayin yaushin jikinta sannan da dokar ta dinga cin abinci tana shan ruwa akai akai, to gwara ruwan tana sha wannan cikin ma mai sanyi yake iya karɓa don sai ya yi ƙanƙara ma take iya sha in ya huce ba za ta iya shan shi ba. Gata nan dai ta tsuge sai hanci wuyanta sai kasusuwa kowa tunanin shi laulayi ne ba su san har da kewar mijinta ba.
Ta azabatu da kalaman bakinta, domin wannan horon ya yi mata nauyi sosai wataƙila yana tare da ita, da ba za ta wahala kamar haka ba. Ta yi magana da Hanan sau wajen uku bayan tafiyar su ta wayar Harira tana da Lambar Hidaya suna magana.
Received at 07:54Reactions: ⤠9, 🥰 1
[6/26, 10:32 AM] +234 706 064 8502: Janaftybaby
Hanan ko a jikinta ba ta damu da rashin uwarta ba in dai suka yi magana sai dai ta ce Mahma yaushe za ki zo? A bakinta ta ji cewa Hamma LamiÉ—o ya dawo har ya koma. Kenan da gaske yake yi har a yanzu bai gama hucewa da ita ba.
Ba ta damu da Hanan ba ta san za ta samu dukkan kulawa wajen su Anitha.
Bilkisu daman ba ita ke kula da yaran ba, ba su da lambar juna ba waya suke yi ba.
Amma tana da tabbacin Bilkisu murna take yi da rahin dawowarta domin ita daman ba za ta so ta koma ba tunda ba ta son ta da mijinta. Sai dai ta yi hakuri domin tunda ta shiga ba za ta fita ba.
Hidaya na turo ma Harira hotunan su Hanan ta WhatsApp tunda tana yi ga su nan duk sun kara mata girma a idanuwa a cikin wattanin da ba ta gan su ba, ga sabon gida nan fa sun manta sun tsufa a cikin shi.
Shamsiya ko sai da ta daina ɗaukan wayanta in Hanan ne ai ta faɗa mata ba sa tare, amma sai ta dinga damunta da waya. Wata alaja ce ba ta fatan ya sake haɗa su an yi na farko kuma ya zama na ƙarshe kenan har gaban abada. Shi ya sa tana ganin kiran ta ba ta ɗagawa lambar ma ba ta yi saving ba amma da yake tun a baya ta san lambarta shi yasa da ta kira take gane ita ce.
Kwanaki har saƙo ban hakuri ta turo mata wai ta yi hakuri tana damunta ne daman suna son tambayan lafiyan Hanan ne ko amsa Ummu Salma ba ta mayar mata ba ta goge saƙon ba su san da lafiyar Hanan ba sai yanzu? Lafiya ke sa a ji shuru in da ba lafiya da sun ji labari.
Ta kyaleta da damuwar dake damunta. Ga kewar miji ga kewar Baffa. Tana da tabbacin rashin Baffa sai an daɗe kafin ya zame mata jiki gani take yi kamar Baffa zai dawo ta kasa gasgata mutuwarsa, gani take yi kamar zai dawo wata yar tafiya ya yi. Duk da babu abin da ta nema ta rasa kayan abinci ne ga su nan tsibiri guda a store sai kuma cefane duk wata Hamma Abdullahi zai kawo, su kifi su nama duk da ba ta ci sai dai Harira ta ci ko ta saka ta soya ko ta yi ferfesu ta kai ma su Ammah, wacce yanzu karɓa karba suke yi Umma Balki ta koma yanzu Umma A'i ke zaune da ita, suma ɗin babu abin da ba su da shi naman ne kifin ne sai abin da suka ga dama za su ci.
Kuɗi kuma tun wanda Hamma Lamiɗo ya bar mata da zai tafi ko rabi ba ta taɓa ba, sai in Harira za ta je kasuwa ta ba ta sakon kayan marmari da su aya da goriba tana cin su, a asibiti ma likita ya ce ta yawaita shan kayan marmari saboda za su ƙara mata kuzari wani lokacin ta sha ta zauna lafiya wani lokacin kuma ta yini tana amai sai dai godiya kawai.
Kewar mijinta har ya bayyana a idanuwanta da jikinta daurewa kawai take yi. Amma tana buƙatarsa ga shi ya yi mata nisa amma tana ji a jikinta nisan na ɗan lokaci ne koma mene ne ya kusa dawowa zuwa gare ta. Za ta duƙa har kasa ta ba shi hakurin laifinta kuma bakinta ya yi limzami har abada ba za ta ƙara gangancin furta irin waɗanan kalaman ba, ta yi ganganci ta yi kuskure ta yi kuma nadama tun a lokacin sai dai kuma nadamar ne mara amfani.
*
LAGOS.
MARINE ROAD.
THURSDAY, 12:00PM.
Barcin sa ya yi nisa, hasken da ya dinga kashe masa idanuwa shi ya farkar da shi daga nannauyan barcin da ya kwashe shi tun bayan dawowarsa salla asuba.
Kare fuskar shi ya yi da hannun daman shi yana É—an yamutsa fuska.
Dariyan ta ya ji, daman ya san ita ce.
"Ranka ya daÉ—e pass 12, ka tashi ka yi wanka mu yi breakfast."
Lumsssun idanuwansa da suka shige ciki saboda barci ya buÉ—e yana É—an muskutawa sannan ya É—an tashi zaune yana jinginar da kansa jikin masagalin gadon da yake kwance. Sannan lokaci É—aya yana yaye bargon dake jikinsa.
Sanye yake da dogon wando baƙi, amma wandon bai rufe masagalin kafafunsa ba, ana iya ganin ƙaurin kafafunsa ga ƙananun gargasa nan kwance luf a zararan dogayen ƙafafunsa.
"Yara suna ta jiran ka, suma yau tare da Papa za su yi breakfast"
Bilkisu ta sake faÉ—a lokaci É—aya tana zama a gefen shi.
Ta ci kwalliya cikin ado mai burgewa na riga da wando yan kanti ta naÉ—a wani mayafi mai santsi a saman kanta.
In da ta buÉ—e labulen ya kalla rana ta fito sosai, wajen wani glass ne wanda in ka fita za ka samu wajen shan iska ga kujeru a wajen.
"Good morning Papa."
Received at 07:54Reactions: ⤠6, 🥰 1
[6/26, 10:32 AM] +234 706 064 8502: Janaftybaby
Hanan ko a jikinta ba ta damu da rashin uwarta ba in dai suka yi magana sai dai ta ce Mahma yaushe za ki zo? A bakinta ta ji cewa Hamma LamiÉ—o ya dawo har ya koma. Kenan da gaske yake yi har a yanzu bai gama hucewa da ita ba.
Ba ta damu da Hanan ba ta san za ta samu dukkan kulawa wajen su Anitha.
Bilkisu daman ba ita ke kula da yaran ba, ba su da lambar juna ba waya suke yi ba.
Amma tana da tabbacin Bilkisu murna take yi da rahin dawowarta domin ita daman ba za ta so ta koma ba tunda ba ta son ta da mijinta. Sai dai ta yi hakuri domin tunda ta shiga ba za ta fita ba.
Hidaya na turo ma Harira hotunan su Hanan ta WhatsApp tunda tana yi ga su nan duk sun kara mata girma a idanuwa a cikin wattanin da ba ta gan su ba, ga sabon gida nan fa sun manta sun tsufa a cikin shi.
Shamsiya ko sai da ta daina ɗaukan wayanta in Hanan ne ai ta faɗa mata ba sa tare, amma sai ta dinga damunta da waya. Wata alaja ce ba ta fatan ya sake haɗa su an yi na farko kuma ya zama na ƙarshe kenan har gaban abada. Shi ya sa tana ganin kiran ta ba ta ɗagawa lambar ma ba ta yi saving ba amma da yake tun a baya ta san lambarta shi yasa da ta kira take gane ita ce.
Kwanaki har saƙo ban hakuri ta turo mata wai ta yi hakuri tana damunta ne daman suna son tambayan lafiyan Hanan ne ko amsa Ummu Salma ba ta mayar mata ba ta goge saƙon ba su san da lafiyar Hanan ba sai yanzu? Lafiya ke sa a ji shuru in da ba lafiya da sun ji labari.