Sashe 9
Auren Wata Tara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Shima Rungumeta yayi Tare da shafa bayanta ya ce " I'm very glad to see you my Beloved sister "Cikin farinciki da muryarta Mai kama da ta masu iyayi ta ce " me too yaya nafi kowa farincikin ganinka tunda akace ka taho nake ta zumudi" Ta fad'a ta na kama hannunsa Tare da janshi Dan su shiga ciki ta ce "Yaya muje kaga irin abubuwan da na shirya maka Dafota yayi kamar dafayya tun a hanya ta shiga fara zuba masa surutu Wanda har ya fara isarsa har suka isa tafkeken palourn ta na zuba masa surutu.......✍🏿
*07026166536*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
~share please ~
*_Miss Hajo ce_*🤙🏿
💑 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
MALLAKAR
*Hajara L Sadeq*
🅿️.........*11 & 12*
A palour ya tarar da mahaifiyarsa abar kaunarsa matashiyar mata da bazata wuce 55 years ba Amma Hutu da gayu ya boye shekarun.
sanye take cikin shigarta ta alfarma ta manyan mutane Idanunta sanye cikin farin glass Saida na K'are mata kallo naga sak kamarsu d'aya da MD har farin wacce daga ka ganta kaga Ba India Cikin farinciki ta tari Dan nata hug din juna sukayi suna farincikin ganin juna ta ce "Sannu da zuwa Baba na kazo lafiya"
"Alhmdllh Ammy na sameku lafiya" Alhmdllh ta fad'a ta na kama.hannunshi kamar wani yaro kan sopar da take suka zauna Kallonshi ta yi tare da kama hab'arsa ta na duban fuskansa ta ce "Baba na ya naga ka d'an rame".
kanshi ya d'ora bisa kan kafad'arta ya ce "Ammy idonki bai gane maki daidai ba ba wata rama fa da nayi"
Chuchu ce ta shigo da tilin kuloli a hannunta mai aikinsu na biye da ita da sauran Ajewa tayi gabanshi ta ce .
"Yaya na kazo kaga irin delisiou din da na shirya maka" Ammy ce ta ce "iyye to Auta bakin bari ya huta ba sai yazo ya ci"
Diddira kafa ta fara cikin muryar shagwaba da sangarta ta ce "umm umm ni dai wlh yanzu nakeson yaci basaiya huta ba "
Kamo hannunta yayi tare da zaunar da ita gefenshi ya ce "Caml down chuchun yaya bud'e naga abubuwan da aka shiryamun"
Cikin murna ta mik'e tare da bude masa d'aya Bayan daya Abinciccika da snack Sunkai kala goma shi abunma saida ya so bashi Dariya "Ya ce.
" Auta yanzu duk ina zankai wannan ai saikuma cikin Yayan naki ya fashe"Cikin shagwaba ta ce "Nidai yaya saikaci Duka "
Yasan halin y'ar rigimar Autar tasu hakan ya sanyashi d'aukar spoon Duka abincin yabi ya d'andana lumshe ido yayi Dan taji dad'i tare da jinjina mata good da hannu ya ce .
"Muje ki amshi tukuicinki Auta abinci yayi dadi" Tsalle ta daka tare da cewa "yeyeye yaya na muje Daman nasan zakaji dad'in abincin " .
Ammy Ce ta ce "Daman nasan ba banza ba wannan rid'in da kike "
Juyowa tayi tare da yiwa Ammy gwalo ta Ce "Aidai yaya ne " Dariya Ammy tayi tare da girgiza kai Had'in kan na yaran nata sosai yake yi mata dad'i A daki MD ya yiwa Chuchu kyautar had'ad'd'iyar Zoben gold mai matuk'ar tsada tare da turarruka masu k'amshi da tsada daman ita ya sayowa Sannan ya bata Rafar y'an dubu dubu zo kuga murna wajen Chuchu sai sanyawa Yayan nata albarka ta ke ta na "tsallan murna "
dak'yal ta samu ta bar Yayan nata ya huta Bayan Ya fito daga wanka Wanda saida ya d'auki dogon lokaci jikin mirror yaje Wanda shake yake da mayuyyuka da turarruka kamar mace
"nan ya shiga shafa mayuyyuka yanda yake shafa man kamar mace "
K'ank'anin kaya ya sanya Tare da hayewa Gado Dan yana buk'atar hutawa Tunda ya dawo daga America bai huta ba lumshe idonshi Yayi yanayin sanyin AC da K'amshin turarenshi ya kauraye d'akin ya bada wata irin sayayyar ni'ima.
Wayarshi ce tayi ringing Kallon screen d'in wayar yayi "Amera " Naga an rubuta "Saida ta karashe ringing d'inta batare da ya d'aga ba a jin kira na biyu ya sanyashi d'auka tare da Kara wayar a kunnansa.
" Cikin muryarta mai kama da mai shirin yi kuka ta ce "Honey Shine tunda ka taho baka kirani ba ina nan kewarki duk ta isheni please honey karkayi jimawar da kace zakayi"
"cikin muryarshi mai dad'in sauraro ya fara magana kamar haka " Da kina buk'ata ta a kusa dake da bazaki bari na taho ni kadaiba Ba kince ke bazakizo Nigeria ba To saikiyi ta zama a American tunda garinku ne"
"Cikin kwantar da murya ta ce " Uhm to kayi hakuri honey karkayi fushi da ni gobe gani nan tahowa"uhm "kawai ya ce " Dan haushinta yakeji na k'in biyosa da tayi Bayan tasan yanayinshi.
Bai jima yana bacci ba ya tashi mikewa yayi tare da sake wani wankan ya shirya cikin wasu kayan tare da fitowa palourn .
"Kanwarsa Zey ya tarar tare da yaranta " da gudu Suka Rugo ganinshi tare da Rungumeshi "mima " ta ce "oyoyoy uncle " Shima Daddy Ya ce "Oyoyo uncle Nayi murnar ganinka " Cikin farincikin ganin yaran sister tashi ya d'agasu sama tare da yi musu murmushi ya ce .
"welcome yaran uncle " Dak'yal suka barsa ya karaso palourn yanda suka bibiyeshi Zey ce ta kalli Yayan nata ta ce "Ina yini Yaya anzo lafiya"
Cikin kulawa da nuna soyayya ta y'an uwantaka ya ce "Alhamdulilla maman mima na sameku lfy" Lafiya qalau yaya Ya Aunty Amera ta na lfy ko ba tare kuke ba "Ta na lfy gobe ita zatashigo "
Ammy Ce ta ce "Ai nazata tare kuke ta tsaya Abuja" Nan suka shiga hirar Shopping mall dinshi da aka bude yau a abuja yayinda yaran Zey suka dabaibayeshi ya biyesu sai wasa yake musu saboda a duniya babu abunda MD yakeso sama da yara yana matuk'ar son Yara a rayuwarshi .
Ammy ko kullum ganin yanda yake da Yaran Zey saiya bata tausayi tasan yanda d'an nata yakeson yara Saidai Allah bai nufeshi da samunsu ba shekara ta Tara kenan da aurensa amma har yanzu ko b'atan wata matarsa bata tab'a yiba gashi yak'i kwata k'ara Aure ko angane cikinsu wake da matsalar.
"baiwani jima a palour ba ya mike saboda kiran sallar da ake masallacin gidan ya wuce dan ya gabatar da sallarsa bayan fitarsa zey ta kalli Ammy ta ce " yanzu ammy haka zaki zuba ido kibar yaya wlh tausayi yake bani me zai hana ki tirsasa masa ya kara aure dan a san inda matsalar take nifa jikina na bani yayana baida wata matsala".
numfashi ammy taja tare da cewa "to ya kike so nayi zey Wani irin Yi ne banyi da Baba na akan ya kara aure ba yaki kina ganin dalilin haka matarsa Har gaba takemun bata son zuwa gida na yakike nayi Nabarsu kawai "
Tana cika zey ta ce "Wlh ammy laifinkine tun farko da kika barsa ya auri yarinyar nan jifa duk ta shanyesa " mubar wannan zancen zey "Ammy ta fada.
Da daddare ko da ya kwanta wani felling na bijiro masa runtse idonsa kawai yake tare da matse cinyoyinsa Sosai mararsa ke murda masa dukda sanyin ac amma bai hanasa zufa ba dakyal ya lalubo warasa tare da dannawa chuchu kira ta na dauka ya ce
" ki hadomun ruwan lipton ki sanya lemon tsami kamar sha biyar a ciki ki kawoman yanxu "to ta amsa a lokacin tana jikin ammy kuma taji abunda akace "
mikewa tayi tare da nufar kitchen dan tayi abunda ya sanyata Ammy ko girgiza kai kawai tayi dan tasan har yanzu a rayuwar d'an nata akwai gyara Tasan ba wani dad'in matarsa yakejiba ita bataga wani banbanci ba da aurensa da lokacin da baya dashi dan duk sanda yazo cikin shan tea da lemon tsami yake.
Bayan chuchu ta kai masa ta fita Yunkurawa yayi tare da fara kurbar tea din haka har ya shanye sai chan dare ya samu relief har bacci ya daukesa.
Washegari Amera ta shigo k'asar ta na isowa ta kirasa ta ce "ta na gidansu dake nan Kaduna A lokacin har anyi isha 'i ina zuwa ya bata amsa tare da Katse kiran.
Daman duk a matse yake cikin Sauri ya Mike tare yiwa Ammy bankwana ya ce " zan wuce gida ammiy saida safe "Allah tashemu lafiya ta fad'a tare shigewa ciki ".
Kai tsaye MD katafaren gidansa na gani na fada dake nan Kaduna cikin g r a din ya nufa Bayan driver ya daukesa a palour ya tarar da ita cikin shigar K'ananan kaya Riga da jiens matsatsu Da gudu ta rugo tare da rungumesa ta ce .
" A Gaskiya Daga jiya zuwa yau ba k'aramar kewarka ba nayi miji na "Shafa bayanta yayi Cikin kasalalliyar muryarsa ya ce "
nima nayi kewarki matata "a palour suka fara yada zango Inda Amera sai narke masa take saida na K'are mata kallo naga doguwa Ce fara Sosai ta na da kyawun fuska ba laifi amma haskene ya k'ara fito da ita .
siririyace kamar ka hure ta fad'i a tsaye take bata da wani shape daga fuska zata gane ta na da shekaru Dan zatakai 28 haka Dan k'aramun jiki ne gareta.
Tun a palour ya fara nanikarta kafin Su wuce Bedroom duk yanda Amera taso nuna masa dauriyarta yau ma kasawa tayi ganin awa biyu ana Abu d'aya batare da yana shirin tsagaitawa ba Dan yau ba k'aramun dauriya tayi ba tun abun nayi mata dadi har yazo baya mata ihu ta fasa mata tare da Fara masa jaraba ta ce.
*07026166536*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
~share please ~
*_Miss Hajo ce_*🤙🏿
💑 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
MALLAKAR
*Hajara L Sadeq*
🅿️.........*11 & 12*
A palour ya tarar da mahaifiyarsa abar kaunarsa matashiyar mata da bazata wuce 55 years ba Amma Hutu da gayu ya boye shekarun.
sanye take cikin shigarta ta alfarma ta manyan mutane Idanunta sanye cikin farin glass Saida na K'are mata kallo naga sak kamarsu d'aya da MD har farin wacce daga ka ganta kaga Ba India Cikin farinciki ta tari Dan nata hug din juna sukayi suna farincikin ganin juna ta ce "Sannu da zuwa Baba na kazo lafiya"
"Alhmdllh Ammy na sameku lafiya" Alhmdllh ta fad'a ta na kama.hannunshi kamar wani yaro kan sopar da take suka zauna Kallonshi ta yi tare da kama hab'arsa ta na duban fuskansa ta ce "Baba na ya naga ka d'an rame".
kanshi ya d'ora bisa kan kafad'arta ya ce "Ammy idonki bai gane maki daidai ba ba wata rama fa da nayi"
Chuchu ce ta shigo da tilin kuloli a hannunta mai aikinsu na biye da ita da sauran Ajewa tayi gabanshi ta ce .
"Yaya na kazo kaga irin delisiou din da na shirya maka" Ammy ce ta ce "iyye to Auta bakin bari ya huta ba sai yazo ya ci"
Diddira kafa ta fara cikin muryar shagwaba da sangarta ta ce "umm umm ni dai wlh yanzu nakeson yaci basaiya huta ba "
Kamo hannunta yayi tare da zaunar da ita gefenshi ya ce "Caml down chuchun yaya bud'e naga abubuwan da aka shiryamun"
Cikin murna ta mik'e tare da bude masa d'aya Bayan daya Abinciccika da snack Sunkai kala goma shi abunma saida ya so bashi Dariya "Ya ce.
" Auta yanzu duk ina zankai wannan ai saikuma cikin Yayan naki ya fashe"Cikin shagwaba ta ce "Nidai yaya saikaci Duka "
Yasan halin y'ar rigimar Autar tasu hakan ya sanyashi d'aukar spoon Duka abincin yabi ya d'andana lumshe ido yayi Dan taji dad'i tare da jinjina mata good da hannu ya ce .
"Muje ki amshi tukuicinki Auta abinci yayi dadi" Tsalle ta daka tare da cewa "yeyeye yaya na muje Daman nasan zakaji dad'in abincin " .
Ammy Ce ta ce "Daman nasan ba banza ba wannan rid'in da kike "
Juyowa tayi tare da yiwa Ammy gwalo ta Ce "Aidai yaya ne " Dariya Ammy tayi tare da girgiza kai Had'in kan na yaran nata sosai yake yi mata dad'i A daki MD ya yiwa Chuchu kyautar had'ad'd'iyar Zoben gold mai matuk'ar tsada tare da turarruka masu k'amshi da tsada daman ita ya sayowa Sannan ya bata Rafar y'an dubu dubu zo kuga murna wajen Chuchu sai sanyawa Yayan nata albarka ta ke ta na "tsallan murna "
dak'yal ta samu ta bar Yayan nata ya huta Bayan Ya fito daga wanka Wanda saida ya d'auki dogon lokaci jikin mirror yaje Wanda shake yake da mayuyyuka da turarruka kamar mace
"nan ya shiga shafa mayuyyuka yanda yake shafa man kamar mace "
K'ank'anin kaya ya sanya Tare da hayewa Gado Dan yana buk'atar hutawa Tunda ya dawo daga America bai huta ba lumshe idonshi Yayi yanayin sanyin AC da K'amshin turarenshi ya kauraye d'akin ya bada wata irin sayayyar ni'ima.
Wayarshi ce tayi ringing Kallon screen d'in wayar yayi "Amera " Naga an rubuta "Saida ta karashe ringing d'inta batare da ya d'aga ba a jin kira na biyu ya sanyashi d'auka tare da Kara wayar a kunnansa.
" Cikin muryarta mai kama da mai shirin yi kuka ta ce "Honey Shine tunda ka taho baka kirani ba ina nan kewarki duk ta isheni please honey karkayi jimawar da kace zakayi"
"cikin muryarshi mai dad'in sauraro ya fara magana kamar haka " Da kina buk'ata ta a kusa dake da bazaki bari na taho ni kadaiba Ba kince ke bazakizo Nigeria ba To saikiyi ta zama a American tunda garinku ne"
"Cikin kwantar da murya ta ce " Uhm to kayi hakuri honey karkayi fushi da ni gobe gani nan tahowa"uhm "kawai ya ce " Dan haushinta yakeji na k'in biyosa da tayi Bayan tasan yanayinshi.
Bai jima yana bacci ba ya tashi mikewa yayi tare da sake wani wankan ya shirya cikin wasu kayan tare da fitowa palourn .
"Kanwarsa Zey ya tarar tare da yaranta " da gudu Suka Rugo ganinshi tare da Rungumeshi "mima " ta ce "oyoyoy uncle " Shima Daddy Ya ce "Oyoyo uncle Nayi murnar ganinka " Cikin farincikin ganin yaran sister tashi ya d'agasu sama tare da yi musu murmushi ya ce .
"welcome yaran uncle " Dak'yal suka barsa ya karaso palourn yanda suka bibiyeshi Zey ce ta kalli Yayan nata ta ce "Ina yini Yaya anzo lafiya"
Cikin kulawa da nuna soyayya ta y'an uwantaka ya ce "Alhamdulilla maman mima na sameku lfy" Lafiya qalau yaya Ya Aunty Amera ta na lfy ko ba tare kuke ba "Ta na lfy gobe ita zatashigo "
Ammy Ce ta ce "Ai nazata tare kuke ta tsaya Abuja" Nan suka shiga hirar Shopping mall dinshi da aka bude yau a abuja yayinda yaran Zey suka dabaibayeshi ya biyesu sai wasa yake musu saboda a duniya babu abunda MD yakeso sama da yara yana matuk'ar son Yara a rayuwarshi .
Ammy ko kullum ganin yanda yake da Yaran Zey saiya bata tausayi tasan yanda d'an nata yakeson yara Saidai Allah bai nufeshi da samunsu ba shekara ta Tara kenan da aurensa amma har yanzu ko b'atan wata matarsa bata tab'a yiba gashi yak'i kwata k'ara Aure ko angane cikinsu wake da matsalar.
"baiwani jima a palour ba ya mike saboda kiran sallar da ake masallacin gidan ya wuce dan ya gabatar da sallarsa bayan fitarsa zey ta kalli Ammy ta ce " yanzu ammy haka zaki zuba ido kibar yaya wlh tausayi yake bani me zai hana ki tirsasa masa ya kara aure dan a san inda matsalar take nifa jikina na bani yayana baida wata matsala".
numfashi ammy taja tare da cewa "to ya kike so nayi zey Wani irin Yi ne banyi da Baba na akan ya kara aure ba yaki kina ganin dalilin haka matarsa Har gaba takemun bata son zuwa gida na yakike nayi Nabarsu kawai "
Tana cika zey ta ce "Wlh ammy laifinkine tun farko da kika barsa ya auri yarinyar nan jifa duk ta shanyesa " mubar wannan zancen zey "Ammy ta fada.
Da daddare ko da ya kwanta wani felling na bijiro masa runtse idonsa kawai yake tare da matse cinyoyinsa Sosai mararsa ke murda masa dukda sanyin ac amma bai hanasa zufa ba dakyal ya lalubo warasa tare da dannawa chuchu kira ta na dauka ya ce
" ki hadomun ruwan lipton ki sanya lemon tsami kamar sha biyar a ciki ki kawoman yanxu "to ta amsa a lokacin tana jikin ammy kuma taji abunda akace "
mikewa tayi tare da nufar kitchen dan tayi abunda ya sanyata Ammy ko girgiza kai kawai tayi dan tasan har yanzu a rayuwar d'an nata akwai gyara Tasan ba wani dad'in matarsa yakejiba ita bataga wani banbanci ba da aurensa da lokacin da baya dashi dan duk sanda yazo cikin shan tea da lemon tsami yake.
Bayan chuchu ta kai masa ta fita Yunkurawa yayi tare da fara kurbar tea din haka har ya shanye sai chan dare ya samu relief har bacci ya daukesa.
Washegari Amera ta shigo k'asar ta na isowa ta kirasa ta ce "ta na gidansu dake nan Kaduna A lokacin har anyi isha 'i ina zuwa ya bata amsa tare da Katse kiran.
Daman duk a matse yake cikin Sauri ya Mike tare yiwa Ammy bankwana ya ce " zan wuce gida ammiy saida safe "Allah tashemu lafiya ta fad'a tare shigewa ciki ".
Kai tsaye MD katafaren gidansa na gani na fada dake nan Kaduna cikin g r a din ya nufa Bayan driver ya daukesa a palour ya tarar da ita cikin shigar K'ananan kaya Riga da jiens matsatsu Da gudu ta rugo tare da rungumesa ta ce .
" A Gaskiya Daga jiya zuwa yau ba k'aramar kewarka ba nayi miji na "Shafa bayanta yayi Cikin kasalalliyar muryarsa ya ce "
nima nayi kewarki matata "a palour suka fara yada zango Inda Amera sai narke masa take saida na K'are mata kallo naga doguwa Ce fara Sosai ta na da kyawun fuska ba laifi amma haskene ya k'ara fito da ita .
siririyace kamar ka hure ta fad'i a tsaye take bata da wani shape daga fuska zata gane ta na da shekaru Dan zatakai 28 haka Dan k'aramun jiki ne gareta.
Tun a palour ya fara nanikarta kafin Su wuce Bedroom duk yanda Amera taso nuna masa dauriyarta yau ma kasawa tayi ganin awa biyu ana Abu d'aya batare da yana shirin tsagaitawa ba Dan yau ba k'aramun dauriya tayi ba tun abun nayi mata dadi har yazo baya mata ihu ta fasa mata tare da Fara masa jaraba ta ce.