Sashe 5
Auren Wata Tara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tana tashi tayi wanka ta sanya kayanta a gidan Anko sukayi da asma u da Yamma Mama ta aikesu gidan babbar yayar Asmy dake Aure wata unguwar Gyara fuskarta Zarah tayi tare da shafa hoda Wanda Asmy ce ta sanyata shafawa Bayan ta sanya doguwar Hijab d'inta mai hannu tana shirin daura nikab asma u ta rik'e tana Dariya ta ce "Haba Kinga yanda kikayi kyau kuwa please muje a haka Dan Allah "
tana murmushi ta ce "Allahko Besty" Eh mana ai nikab bakoda yaushe ake sanya shiba itama kalar hijab din ta Zarah ta sanya Bayan sun fito Mama ta basu kudin napep tare da cewa kar kuyi dare to suka fad'a tare da fita basu jima ba Suka samu napep koda suka isa gidan Hauwa'u daman sun saba zuwa tare sai nan nan take da Zarah kamar ma itace kanwartata Zarah ko sai wasa take yiwa k'aramun d'anta ganin magriba tana gabatowa ya sanya su mata bankwana Suka fito
d'ari biyu ta basu waigawa sukayi unguwar suka ga ba Alamun Abun hawa Tafiya suka fara Kad'an kad'an parking d'in mota sukaji daga bayansu hakan baisa sun juya ba saima cigaba da Tafiyarsu da suke Zarah ta ce
"Wannan tafiyar da mukayi ai daman karasawa mukayi a k'asa munkusa fa Rabi" Wlhko ai inbanda magriba da kawai a k'asar muka tafi muka ma sai awara da kud'in napep din wlh "cewar Asmy " Assalamu alaikum warahmatillahi ta ala wa bara katuhu “
"Suka tsinkayi Muryar wani saurayi daga bayansu " Zare idanu sukayi tare da Kallon juna ta wutsiyar ido Asmy ce tayi k'arfin halin amsa masa sallamar yayinda Zarah ta k'ara yiwa saurinta mai "matashin saurayin ne ya ce " Dan Allah y'an mata idan ba damuwa minti biyu zaku bani muyi y'ar magana
"Asmy ce kamar zata tsaya Zarah ta juyo tare da banka mata harara cikin siririyar muryarta ta ce Kiyi Sauri mana mu tafi munyi masa kama da matan da za a Tara a titi ta fad'a tana turo baki" Tare da tsaida napep da sukaga zata wuce "maza tayi ta shiga Asmy ko girgiza kai tayi tare da Kallon matashin saurayin ta ce " Kayi hakuri Malam ba mutunci bane tsare mace a titi shiyasa “
"tana gama fad'ar haka itama ta shiga cikin napep d'in Cizon yatsa Hafiz yayi zazzak'ar muryarta na dawo mashi har tsakiyar kansa kyakyawar fuskarta ce ta shiga yi masa gizau rumtse idonsa yayi da karfi tare da bud'ewa ganin napep d'insu na shirin yi mashi nisa ya sanyashi saurin komawa mota ya tada tare da binsu Dan shifa ya ga Matar Aure.
Koda suka isa gida Ana gama Sallar magriba Suna isa salla sukayi Bayan sunbawa mama sak'on da itama ta bayar a kawo mata ana isha'i nan sukayi sallah Wutar da aka maido ne ya sanya Asmy saurin Mikewa tana murna ta ce " alhmdllh daman yanzu ake tsaka da series din da nake kallo a zeywood “
Ta fad'a ta na kunna kallo Zarah ko na kwance a doguwar kujera nan Asmy ta zauna tana cigaba da Kallon Indian series din da ake hankalinta duk ya na wajen Zarah da ba kallo take ba Ganin yanda Asmy ta maida hankalinta a wajen ya sanyata Fara kallo Sosai taga ana zuba romance love a film d'in Tuni taji wani irin feeling ya bijiromata tun daga tsakiyar kanta Rumtse idonta tayi sosai tare da matse cinyoyinta lokaci guda mararta ta fara mata wani irin murdawa
Cikin karfin hali ta na murya dak'yal ta ce "Sis ki kashe Dan Allah ki kashe" ta fad'a ta na rumtse ido"Cikin Sauri Asmy ta kashe shataf ta mance da yanayin kawar tata da bata kunna ba cikin Sauri ta je Wajenta tare da kama hannunta ta ce’
"Sorry sis Na manta larurarki ne kuma banzata zaki kallaba shysa " murda kawai Zarah take cikinta na mata wani irin murdawa "tuni ta fara shafta uwar zufa cikin kid'imewa Asmy ta mik'e Dan bata mance irin bak'ar wahalar da tasha ba kwanaki Wanda har saida akaje Asibiti shawarar da doctor ya basu ta fad'o mata a rai cikin Sauri ta mik'e tare da...........✍🏿
*Domin magana da marubuciyar sharhi tambaya ko kuma Karin bayani 07026166536*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
*_Miss Hajo ce_* 🤙🏿
💑 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
MALLAKAR
*Hajara L Sadeq*
*TEAM GAWURTATTU BIYAR*💃
🅿️.........*7 & 8*
Tare da rugawa Dakinsu maganin baccin da Dr ya basu akan idan ta fara haka a bata zai iya taimaka mata ta maza ta fito tare da bude kwalbar maganin Tado kanta Kad'an tayi tare da sanya mata kwalbar maganin a baki
Saida Tasha kusan rabi tukwana Asmy ta janye Ba ayi minti goma ba wahalallen bacci ya kwashe Zarah Ajiyar zuciya Asmy ta sauke tare da zaunawa gefen kawartata .
Mama ce ta shigo kallonta ta yi ta ce "Lafiya asmy naga Zarah kwance kamar bata lafiya " kasa da kanta Asmy tayi ta ce "Eh Mama bacci ta ke " Okay ta fad'a tare da komawa kitchen Dan ta dagosu tunda taga kwalbar maganin bacci hannun Asmy .
zarah ita ce "bata tashi ba sai wajen la asr ta na tashi taji sauk'i.
Haka rayuwar Zarah taci gaba da wakana da dadi ba dadi danma yanzu ta samu sassauci tunda Baba yayima Mama Rabi wannan Abun bata Kara yunkurin dukan ta ba.
sannan daman su habiba ba wani harkansu take shiga ba Dan magana ma saita kama take had'asu gwarama khairat itace Dan Safiya ma dukda yarinyartarta ta fara kwatsawa dasu Habiba shekararta 13 amma rannan ta hangota suna tafiya da wani wai Saurayi har yana rik'e hannunta.
irin dabi'ar yaran gidan nasu Sosai take mata ciwo dan ma Baba yana bakin kokarinshi Amfi karfinshine saboda yanayin aikin da yake ba na zama bane.
Neco d'in su Zarah ta fito masha Allah ta samu 9 credit ranar zokuga irin farincikin da ta shiga ita da kawarta sai tsallen murna suke Suna cikin murna gidan su Asmy aka Aiko wani yaro aka ce Ana kiran " Zarah
"jekace bana nan " Zarah ta fad'a tana yamutsa fuska mamansu Asmy ce ta ce "je kace gata nan" Kallon Zarah tayi ta ce "y'ata jekiga waye ne Ai ba a haka "
",to Mama ta fad'a tare da mik'ewa ta sanya hijab d'inta har k'asa ta fito Rungume da hannayenshi ta sameshi A jikin motarshi kirar corolla L E sanye yake cikin shadda ash Bak'ine amma coculate colour bashi da muni haka bazaka kirashi da kyakyawaba.
" k'arasawa wajen Zarah tayi tana jin d'ari_d 'ari Hafiz ko tunda ta fito ya kafeta da idanu ya na k'ara yabawa da zubi da kyan sura uwa uba kyau irin na Zarah dan tunda ya ganta a wajen safka ya kwallafa rai a kanta.
Dan lokacin da suka haduma arashi akayi yaje unguwar wajen wani abokinshi Hakan yasa ya bi mai napep din Har ya gano gidansu Zarah Inda ya nemu information a kanta kuma ya samu bayanin komai a kanta.
tundaga tarihinta da irin wahalar da take sha sosai ya tausaya mata hakan ya k'ara sawa yaji soyayyarta a ranshi.
"Da fara'arshi yayi mata sallama tare da cewa "fatan na sameki lafiya sarauniyar mata "
Batasan lokacin da murmushi yazo mata ba ta ce "wa'alaikumussalam yaushe na samu wannan mukami haka Ba nad'i ba komai a nadani har sarauniyar mata anma bansaniba wannan mukamin ai sai manya ".
“ai kin fi ma a kiraki da sarauniyar mata saboda ked'in ta musamman ce a cikin mata"K'asa da kanta zarah tayi ta na wasa da zoben hannunta.
"Da farko dai su na na Hafiz ma'aruf Mahaifina tsohon Dan kasuwane kuma.manomi a wannan garin namu nine Third thild d'insa A yanzu na kammala Degree d'ina a Umyuk Inda yanzu ina shirin jonawa masters wannan shine takaitaccen tarihina"
"Tsaki Zarah taja a ranta ta ce " ji shegen surutu kowa ya tambayesa a fili kuwa cewa tayi"masha Allah Nice to meet uh".
gyaran murya Hafiz yayi ya ce "da farko dai tun ranar da na fara ganinki Naji kin tafi da imani na kuma ina sonki so na aure inason ki zama uwar y'ay'ana duba da tarbiyarki,hankalinki da nutsuwarki a Gaskiya Zarah ki godewa Allah a zamaninnan samun kamarki sai antona Allah yayi miki komai a rayuwa kina da kyau tarbiya ga kuma ilimin addini both side boko da arabi kafin nazo wajenki saida nasan wacece ke ina fatan za amshi tayin soyayya ta"
" uhm Zarah kawai tace tare da cewa"Gaskiya zan fad'a maka ka fara zuwa wajen mahaifi na ka nemu izini a wajensa Dan bai bani ikon kula kowaba har sai an nemu izininshi sannan nagode da soyayya"
"ta na gama fad'ar haka ta juya ta shiga gida Dan ta tsani namiji mai yawan surutu .
" Hafiz ko yaji dadi a ranshi tunda da kanta ta ce yabi ta iyayenta hakan ba k'aramar dama ce ta sameshi ba".
"Zarah na komawa gida Nan Tabawa Asmy labarin yanda sukayi ta na Jan tsaki " Dariya asmy tayi mata ta ce "Uhm nikan banga makusha a wajensa ba wlh daga gani yana da nutsuwa"
Harararta Zarah tayi ta ce "Ke wani ganin baki da hankali ma wlh Haba mutum sai shegen surutu ke nifa sanin kankine bansan surutu " .
Chab nikam zanso naga mijinki zarah kowa yazo saikince ga aibunshi Asa Nura ma wannan ba Mate d'inki bane amma hakafa kwanaki wani daga katsina yazo wajenki saida kika koreshi Kinga Zarah kiyiwa kanki fad'a ".
tana murmushi ta ce "Allahko Besty" Eh mana ai nikab bakoda yaushe ake sanya shiba itama kalar hijab din ta Zarah ta sanya Bayan sun fito Mama ta basu kudin napep tare da cewa kar kuyi dare to suka fad'a tare da fita basu jima ba Suka samu napep koda suka isa gidan Hauwa'u daman sun saba zuwa tare sai nan nan take da Zarah kamar ma itace kanwartata Zarah ko sai wasa take yiwa k'aramun d'anta ganin magriba tana gabatowa ya sanya su mata bankwana Suka fito
d'ari biyu ta basu waigawa sukayi unguwar suka ga ba Alamun Abun hawa Tafiya suka fara Kad'an kad'an parking d'in mota sukaji daga bayansu hakan baisa sun juya ba saima cigaba da Tafiyarsu da suke Zarah ta ce
"Wannan tafiyar da mukayi ai daman karasawa mukayi a k'asa munkusa fa Rabi" Wlhko ai inbanda magriba da kawai a k'asar muka tafi muka ma sai awara da kud'in napep din wlh "cewar Asmy " Assalamu alaikum warahmatillahi ta ala wa bara katuhu “
"Suka tsinkayi Muryar wani saurayi daga bayansu " Zare idanu sukayi tare da Kallon juna ta wutsiyar ido Asmy ce tayi k'arfin halin amsa masa sallamar yayinda Zarah ta k'ara yiwa saurinta mai "matashin saurayin ne ya ce " Dan Allah y'an mata idan ba damuwa minti biyu zaku bani muyi y'ar magana
"Asmy ce kamar zata tsaya Zarah ta juyo tare da banka mata harara cikin siririyar muryarta ta ce Kiyi Sauri mana mu tafi munyi masa kama da matan da za a Tara a titi ta fad'a tana turo baki" Tare da tsaida napep da sukaga zata wuce "maza tayi ta shiga Asmy ko girgiza kai tayi tare da Kallon matashin saurayin ta ce " Kayi hakuri Malam ba mutunci bane tsare mace a titi shiyasa “
"tana gama fad'ar haka itama ta shiga cikin napep d'in Cizon yatsa Hafiz yayi zazzak'ar muryarta na dawo mashi har tsakiyar kansa kyakyawar fuskarta ce ta shiga yi masa gizau rumtse idonsa yayi da karfi tare da bud'ewa ganin napep d'insu na shirin yi mashi nisa ya sanyashi saurin komawa mota ya tada tare da binsu Dan shifa ya ga Matar Aure.
Koda suka isa gida Ana gama Sallar magriba Suna isa salla sukayi Bayan sunbawa mama sak'on da itama ta bayar a kawo mata ana isha'i nan sukayi sallah Wutar da aka maido ne ya sanya Asmy saurin Mikewa tana murna ta ce " alhmdllh daman yanzu ake tsaka da series din da nake kallo a zeywood “
Ta fad'a ta na kunna kallo Zarah ko na kwance a doguwar kujera nan Asmy ta zauna tana cigaba da Kallon Indian series din da ake hankalinta duk ya na wajen Zarah da ba kallo take ba Ganin yanda Asmy ta maida hankalinta a wajen ya sanyata Fara kallo Sosai taga ana zuba romance love a film d'in Tuni taji wani irin feeling ya bijiromata tun daga tsakiyar kanta Rumtse idonta tayi sosai tare da matse cinyoyinta lokaci guda mararta ta fara mata wani irin murdawa
Cikin karfin hali ta na murya dak'yal ta ce "Sis ki kashe Dan Allah ki kashe" ta fad'a ta na rumtse ido"Cikin Sauri Asmy ta kashe shataf ta mance da yanayin kawar tata da bata kunna ba cikin Sauri ta je Wajenta tare da kama hannunta ta ce’
"Sorry sis Na manta larurarki ne kuma banzata zaki kallaba shysa " murda kawai Zarah take cikinta na mata wani irin murdawa "tuni ta fara shafta uwar zufa cikin kid'imewa Asmy ta mik'e Dan bata mance irin bak'ar wahalar da tasha ba kwanaki Wanda har saida akaje Asibiti shawarar da doctor ya basu ta fad'o mata a rai cikin Sauri ta mik'e tare da...........✍🏿
*Domin magana da marubuciyar sharhi tambaya ko kuma Karin bayani 07026166536*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
*_Miss Hajo ce_* 🤙🏿
💑 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
MALLAKAR
*Hajara L Sadeq*
*TEAM GAWURTATTU BIYAR*💃
🅿️.........*7 & 8*
Tare da rugawa Dakinsu maganin baccin da Dr ya basu akan idan ta fara haka a bata zai iya taimaka mata ta maza ta fito tare da bude kwalbar maganin Tado kanta Kad'an tayi tare da sanya mata kwalbar maganin a baki
Saida Tasha kusan rabi tukwana Asmy ta janye Ba ayi minti goma ba wahalallen bacci ya kwashe Zarah Ajiyar zuciya Asmy ta sauke tare da zaunawa gefen kawartata .
Mama ce ta shigo kallonta ta yi ta ce "Lafiya asmy naga Zarah kwance kamar bata lafiya " kasa da kanta Asmy tayi ta ce "Eh Mama bacci ta ke " Okay ta fad'a tare da komawa kitchen Dan ta dagosu tunda taga kwalbar maganin bacci hannun Asmy .
zarah ita ce "bata tashi ba sai wajen la asr ta na tashi taji sauk'i.
Haka rayuwar Zarah taci gaba da wakana da dadi ba dadi danma yanzu ta samu sassauci tunda Baba yayima Mama Rabi wannan Abun bata Kara yunkurin dukan ta ba.
sannan daman su habiba ba wani harkansu take shiga ba Dan magana ma saita kama take had'asu gwarama khairat itace Dan Safiya ma dukda yarinyartarta ta fara kwatsawa dasu Habiba shekararta 13 amma rannan ta hangota suna tafiya da wani wai Saurayi har yana rik'e hannunta.
irin dabi'ar yaran gidan nasu Sosai take mata ciwo dan ma Baba yana bakin kokarinshi Amfi karfinshine saboda yanayin aikin da yake ba na zama bane.
Neco d'in su Zarah ta fito masha Allah ta samu 9 credit ranar zokuga irin farincikin da ta shiga ita da kawarta sai tsallen murna suke Suna cikin murna gidan su Asmy aka Aiko wani yaro aka ce Ana kiran " Zarah
"jekace bana nan " Zarah ta fad'a tana yamutsa fuska mamansu Asmy ce ta ce "je kace gata nan" Kallon Zarah tayi ta ce "y'ata jekiga waye ne Ai ba a haka "
",to Mama ta fad'a tare da mik'ewa ta sanya hijab d'inta har k'asa ta fito Rungume da hannayenshi ta sameshi A jikin motarshi kirar corolla L E sanye yake cikin shadda ash Bak'ine amma coculate colour bashi da muni haka bazaka kirashi da kyakyawaba.
" k'arasawa wajen Zarah tayi tana jin d'ari_d 'ari Hafiz ko tunda ta fito ya kafeta da idanu ya na k'ara yabawa da zubi da kyan sura uwa uba kyau irin na Zarah dan tunda ya ganta a wajen safka ya kwallafa rai a kanta.
Dan lokacin da suka haduma arashi akayi yaje unguwar wajen wani abokinshi Hakan yasa ya bi mai napep din Har ya gano gidansu Zarah Inda ya nemu information a kanta kuma ya samu bayanin komai a kanta.
tundaga tarihinta da irin wahalar da take sha sosai ya tausaya mata hakan ya k'ara sawa yaji soyayyarta a ranshi.
"Da fara'arshi yayi mata sallama tare da cewa "fatan na sameki lafiya sarauniyar mata "
Batasan lokacin da murmushi yazo mata ba ta ce "wa'alaikumussalam yaushe na samu wannan mukami haka Ba nad'i ba komai a nadani har sarauniyar mata anma bansaniba wannan mukamin ai sai manya ".
“ai kin fi ma a kiraki da sarauniyar mata saboda ked'in ta musamman ce a cikin mata"K'asa da kanta zarah tayi ta na wasa da zoben hannunta.
"Da farko dai su na na Hafiz ma'aruf Mahaifina tsohon Dan kasuwane kuma.manomi a wannan garin namu nine Third thild d'insa A yanzu na kammala Degree d'ina a Umyuk Inda yanzu ina shirin jonawa masters wannan shine takaitaccen tarihina"
"Tsaki Zarah taja a ranta ta ce " ji shegen surutu kowa ya tambayesa a fili kuwa cewa tayi"masha Allah Nice to meet uh".
gyaran murya Hafiz yayi ya ce "da farko dai tun ranar da na fara ganinki Naji kin tafi da imani na kuma ina sonki so na aure inason ki zama uwar y'ay'ana duba da tarbiyarki,hankalinki da nutsuwarki a Gaskiya Zarah ki godewa Allah a zamaninnan samun kamarki sai antona Allah yayi miki komai a rayuwa kina da kyau tarbiya ga kuma ilimin addini both side boko da arabi kafin nazo wajenki saida nasan wacece ke ina fatan za amshi tayin soyayya ta"
" uhm Zarah kawai tace tare da cewa"Gaskiya zan fad'a maka ka fara zuwa wajen mahaifi na ka nemu izini a wajensa Dan bai bani ikon kula kowaba har sai an nemu izininshi sannan nagode da soyayya"
"ta na gama fad'ar haka ta juya ta shiga gida Dan ta tsani namiji mai yawan surutu .
" Hafiz ko yaji dadi a ranshi tunda da kanta ta ce yabi ta iyayenta hakan ba k'aramar dama ce ta sameshi ba".
"Zarah na komawa gida Nan Tabawa Asmy labarin yanda sukayi ta na Jan tsaki " Dariya asmy tayi mata ta ce "Uhm nikan banga makusha a wajensa ba wlh daga gani yana da nutsuwa"
Harararta Zarah tayi ta ce "Ke wani ganin baki da hankali ma wlh Haba mutum sai shegen surutu ke nifa sanin kankine bansan surutu " .
Chab nikam zanso naga mijinki zarah kowa yazo saikince ga aibunshi Asa Nura ma wannan ba Mate d'inki bane amma hakafa kwanaki wani daga katsina yazo wajenki saida kika koreshi Kinga Zarah kiyiwa kanki fad'a ".