Sashe 3
Auren Wata Tara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Wlh na.k'araga d'an iskan yaron nan ya shigo gidan nan zaki kuka da kanki Marainiyar Allah ku sakata gaba Kuyi ta musguna mata wlh kedai Rabi kiji tsoron haduwarki da ubangiji Dan sanya bak'inciki a cikin zuciyar maraya ba k'aramun Abu bane kina daukarsa wasa hakkin wannan yarinyar kadai ya isa ya hanaki kwanta kabari ko Dan a tunaninki duk abunda kike bansaniba .
"ina sane kuma ki kiyayi irin hukuncin da zan yanke nan gaba Dan Zarah ta fiyemun ke da kowa ma " Tsaki Rabi ta ja tare da Barin wajen ta na gunguni "Girgiza kai Baba yayi tare da Yin alwala Dan ya wuce masallaci ya Tada musu sallah.
Zarah ko ta nan tana hawaye har taji fitar Salisu da yanda Baba yayi musu saitadanji sassauci Amma dukda haka tsoron bud'e d'akin take Dan tasan Rabi duk abunda Baba yayi mata akanta zata huce Ga tana son taje tayi salla ta na tsoro Gashi yau batayi musu girki ba tasan ta bani ta na nan rufe ta kasa fitowa tanajin irin ruwan zagi da masifar da Mama Rabi ke Surfa mata tayi mata banza
sai da kanta taje tayi girki wajen 11 PM tukwana Zarah ta fito tayi alwala tana sanda ta koma daki tare da hade Sallar magriba da isha i tukwana ta nemu waje ta kwanta
Dan Daman batasa ran cin abinci ba tama girka sai Anga dama dama ake bata Ko idan Baba na gidan bare ba ita ta girka ba Cikinta na kukan yunwa a haka har bacci barawo ya kwasheta.
Washegari Tana kwance da Yamma tana bitar karatun Islamiya kasancewar Alhamis ce suna gida taji yaro yayi sallama tare da cewa ana kiran Zarah a waje "
Mama Rabi Ce dake waje ta ja tsaki tare da cewa "kaje kace bata nan " Baba ne da shigowarshi gidan kenan ya kalli yaron ya ce "je kace gata nan"
Fita yaron yayi yayinda Mama Rabi ke cika tana batsewa Kwalawa Zarah kira Baba yayi Bayan ta fito Ya ce "Jeki shirya Ana Kiranki kofar gida"
" to "tace tana kasa da kanta dan bazata iya musu da mahaifinta ba Tare da komawa ciki ta sanyo k'atuwar hijab d'inta Ta fito Mama Rabi na binta da harara Dan tana bakincikin taji ankira Zarah waje zance.
kamar yanda tayi tsammani shidinne sanye cikin wani bakin yadi gashi bak'i ga bakin yadi sai suka saje tsaki taja a ranta tana turo baki harta isa Inda yake tare da ja ta tsaya tana kauda kai .
"Nura ko cikin farinciki ya ce " Yakike masoyiyata Yaudai Ranar ta musamman ce a gareni tunda kika amsa kirana "Wani banzan kallo Zarah ta watsa masa tare da Jan tsaki ta ce "
"Malam idan ka gama zan wuce ina da Aikin da nake "a ah yi hakuri gimbiyar mata kinsan ke din ta musamman ce sai ana lallabaki Dan Allah Zarah ki amshi tayin Soyayyata tsaki Zarah taja ta ce " Inma kana wannan mafarkin Ka daina Dan bana sonka na fad'a maka ba sau d'aya ba basau biyu ba Amma ka nace ayi mutum ba zuciya ta fad'a tana Kara Jan tsaki tare da Juyawa ta shige cikin gidan ta na gunguni.
Baba na ganin shigowarta rai bace ya ce "Lafiya y'ar Amanar Baba waya tab'amunke naga ranki bace " Cikin shagwabarta da tunda aka haife take da ita ta ce .
"Baba Nura ne kuma nace masa yadaina zuwa wajena yak'i dainawa" Girgiza kai Baba yayi tare dayi mata murmushi ya ce "in banda abunki Zahra'u meye aibun Nura yaro mai hankali da sana'arsa da komai "
Zarah ji take kamar tayi kuka ta ce "Ni Baba bana sonshi kuma ni da ba Aure zakamun ba Duka nawa nake" Dariya Baba yayi ya ce "to shikenan y'ar Baba kwantar da hankalinki ai ba a dole a soyayya Yawwa daman zuwan da nayi kauye jiya na sayar da akuyata Dubu sha Biyu Yanzu haka daga wajen malamin naku nake harma nakai kud'in sun bani receipt ya fad'a yana nuna mata receipt din" .
Cikin farinciki Zarah ta d'ago ta ce "Kaii amma nayi farinciki nagode Baba Allah saka da alkhairi ya k'ara budi nagode Nagode"
" Ameen y'ar kirki "ya fad'a yana Mikewa Mama Rabi Ce ta mik'e cikin Masifa ta ce
" Amma dai Malam kasan Irin faman da muke a cikin gidannan kullum cikin cin tuwo Miyar kuka muke Maimakon da kud'in ko y'ar shinkafa ma auno mana Shine zakaje Ka biya asara Har dubu koma akan Saukar da bama ta kirki ba aka bibiya izif biyar bazata kawoshi a ka ba wlh abunda kake Malam ba adalci bane na tabbatar cikin yarana Khairat ko Safiya acire Habiba da Salamatu tunda ba yaranka bane Babu wacce zaka biyawa Har dubu goma idan zasuyi sauka amma ita y'ar gwal din ka lale Naira na dukan Naira har dubu goma ka biya mata".
girgiza kai kawai Baba yayi Dan ba a komai ya fiye mata ba ya ce "Suma cikinsu Wata ta dage tayi saukar taga ko sama da dubu goma idan ban bayarba yaran da kin lalata su islamiyar ma na sanyasu amma ba zuwa suke ba Shine har zakizo kina kushe karatun yarinyar da ta shekara da shekaru tana gangariyar karatu ta gama sauka gashi yanzu har tayi harda Wanda iya tsawon rayuwa baxan iya tuna ince ga ranar da Zarah bataje makaranta ba ince Salamatu da Habiba ba sun girmeta ba cikinsu ba mai izif Biyu cikakke gwarama khairat shine zaki hadata da su wannan Abun da kike za a iya daukarsa a hassada ce "
" Sosai maganganun baba suka b'atawa Rabi Tai masifa ta shiga surfawa Inda ta shiga ba ta nan take fita ba hada kuka wai yayiwa diyanta gori Baba bai kulata ba ya ficewarshi tana ganin fitar Baba ta sauke ruwan masifarta akan Zarah saida tayi mai isarta itadai Zarah bata kula tab'a sai aikinta da ta kama .
suko su Habiba ko akansu ita da da Salamatu suna Chan suna wayar batsarsu da samarinsu Bayan Mama ta gama masifarta daki ta shiga Inda ta samesu kowanne da earpiece suna Waya sai huci take Salamatu ce ta katse wayar tare da cewa.
"kema Mama ki daina tada hankalinki akan komai meye akayi akayi wata banzar Zarah kina da mu " Tsaki Rabi taja ta ce "ba dole na damu kaina ba yarinya duk tazo tana neman muku zarra Kuna nan zaune bakinku primary amma yarinyar nan shegiyar da bala i na da komai Amma saida har ta gama secondry school sannan gashinan har tana hardar alk'ur ani amma ku shaggun ko izif d'aya cikakke bana ce zaku kawoshi ba ga shegen farinjini tsiya yarinyar nan Duk ta na neman ta rikitamun lissafi "
"Habiba ce ta turo baki tare da cewa "kema Mama meye abun damuwa anan har waccen figaggiyar yarinyar y'ar shekara 16 zata dameki sannan da kike maganar Karatu har wani amfani ke gareshi a zamaninnan Mama Me muka nema muka rasa Muma dai daidai gwargwado muna da namu farinjinin tunda manyan yaran da suke zuwa wajenmu da kud'in da ake kashe mana ma kadai ya isa ki gane munyiwa yarinyar Chan zarrah Mama"
"Kullum maganar kenan kuna tare da manyan yara yau a sauke ku a wannan mota gobe a saukeku a waccen amma har yanzu an rasa na aure guda d'aya gaisuwa ma suzo abun ya gagara".
Kwana a tashi ba wuya a wurin Allah a yaune ranar saukar su Zarah Duka daliban makarantar sanye suke da ankon atamfa tare da hijab Blue Sabbi sai tag din shaidar su a wuya manyan malamai sosai aka gayyato a walimar .
Wanda wurin ya cika sosai kowa da d'an uwanshi iyaye da abokan arziki sunzo Zarah na zaune ita da Asmy Dan Mamansu Asmy ma tayi musu ankon kayan A gidansu Babu Wanda yazo Sai Baba Dan tanajinsu khairat da tace ma.zatazo Mama Rabi ta hanata .
Hakan bai dameta ba Dan daman ba buk'atar zuwan nasu take ba Fuskarta rufe take da nikab nan aka shiga kiraye kirayen dalibai Bayan sunyi karatu a basu kyaututtuka har akazo kan sunanta.
*Zarah yusuf*Gaban Zarah saida ya bada daram saboda sosai takejin kunyar ratsa mutanen nan Saida aka k'ara kiran sunanta sau biyu tukwana ta mik'e Shima saida Asmy ta zungureta tana mata Dariya kamar wacce batason ta taka kasa Haka take ratsa wajen Wanda duk Inda ta gitta sai an bita da Kallo dukda kwayar idanunta kadai ake gani fuskarta rufe take bai hana Kyaunta bayyanuwa ba .
a haka harta isa kan step din mik'a mata abun karatu akayi amsa tayi tare da Fara rero qir'a cikin zazzak'ar muryarta Mai dadin sauraro tsakiyar suratun bak'ara take karantawa babu mahalukin dake wajen da zaice karatun Zarah bai ratsa sa ba Mutane har wani lumshe ido suke iyaye da dama sunajin inama y'arsu ce jin irin yanda take fitar da tajwidi.
Baba ko wani farinciki da annashuwa ce yakeji na shigarsa yana Godiya ga Allah da ya mallakamai Zarah a matsayin y'a tayi minti ashirin tana karatu batare da gargadaba tukwana Aka amshi abun maganar tare da yi mata kabbara .
Duka wajen kabbara ya d'auka Inda manya daga cikin bak'i suka mik'e tare da Fara yiwa Zarah kyauta Bayan ta amsa tayi musu Godiya Malam ta mik'awa jinjina mata Malam yayi da hannu Dan daman sunsan Zarah zata fiddasu kunya a taron nan
Bayan nan Aka shiga bada kyautar karramawa ga d'alibai Inda yawaici Duka Zarah ta amshe kyaututtukan saboda duk fagen da akazo ita d'ince saida taci kyauta ukku d'aya ta wacce tafi kowa kokari a ajin ta biyu kuma Wacce bata fashi ,ta Ukku nutsuwa da girmama malamai.
,itama Asmy ta amshi kyauta biyu d'aya ta maida hankali a karatu d'aya kuma ta Rashin makara Bayan nan suma sauran dalibai aka shiga basu nasu kyaututtukan sai around 2:pm aka k'are taro Bayan baki sun tafi Ya rage daga dalibai sai malamai .
"ina sane kuma ki kiyayi irin hukuncin da zan yanke nan gaba Dan Zarah ta fiyemun ke da kowa ma " Tsaki Rabi ta ja tare da Barin wajen ta na gunguni "Girgiza kai Baba yayi tare da Yin alwala Dan ya wuce masallaci ya Tada musu sallah.
Zarah ko ta nan tana hawaye har taji fitar Salisu da yanda Baba yayi musu saitadanji sassauci Amma dukda haka tsoron bud'e d'akin take Dan tasan Rabi duk abunda Baba yayi mata akanta zata huce Ga tana son taje tayi salla ta na tsoro Gashi yau batayi musu girki ba tasan ta bani ta na nan rufe ta kasa fitowa tanajin irin ruwan zagi da masifar da Mama Rabi ke Surfa mata tayi mata banza
sai da kanta taje tayi girki wajen 11 PM tukwana Zarah ta fito tayi alwala tana sanda ta koma daki tare da hade Sallar magriba da isha i tukwana ta nemu waje ta kwanta
Dan Daman batasa ran cin abinci ba tama girka sai Anga dama dama ake bata Ko idan Baba na gidan bare ba ita ta girka ba Cikinta na kukan yunwa a haka har bacci barawo ya kwasheta.
Washegari Tana kwance da Yamma tana bitar karatun Islamiya kasancewar Alhamis ce suna gida taji yaro yayi sallama tare da cewa ana kiran Zarah a waje "
Mama Rabi Ce dake waje ta ja tsaki tare da cewa "kaje kace bata nan " Baba ne da shigowarshi gidan kenan ya kalli yaron ya ce "je kace gata nan"
Fita yaron yayi yayinda Mama Rabi ke cika tana batsewa Kwalawa Zarah kira Baba yayi Bayan ta fito Ya ce "Jeki shirya Ana Kiranki kofar gida"
" to "tace tana kasa da kanta dan bazata iya musu da mahaifinta ba Tare da komawa ciki ta sanyo k'atuwar hijab d'inta Ta fito Mama Rabi na binta da harara Dan tana bakincikin taji ankira Zarah waje zance.
kamar yanda tayi tsammani shidinne sanye cikin wani bakin yadi gashi bak'i ga bakin yadi sai suka saje tsaki taja a ranta tana turo baki harta isa Inda yake tare da ja ta tsaya tana kauda kai .
"Nura ko cikin farinciki ya ce " Yakike masoyiyata Yaudai Ranar ta musamman ce a gareni tunda kika amsa kirana "Wani banzan kallo Zarah ta watsa masa tare da Jan tsaki ta ce "
"Malam idan ka gama zan wuce ina da Aikin da nake "a ah yi hakuri gimbiyar mata kinsan ke din ta musamman ce sai ana lallabaki Dan Allah Zarah ki amshi tayin Soyayyata tsaki Zarah taja ta ce " Inma kana wannan mafarkin Ka daina Dan bana sonka na fad'a maka ba sau d'aya ba basau biyu ba Amma ka nace ayi mutum ba zuciya ta fad'a tana Kara Jan tsaki tare da Juyawa ta shige cikin gidan ta na gunguni.
Baba na ganin shigowarta rai bace ya ce "Lafiya y'ar Amanar Baba waya tab'amunke naga ranki bace " Cikin shagwabarta da tunda aka haife take da ita ta ce .
"Baba Nura ne kuma nace masa yadaina zuwa wajena yak'i dainawa" Girgiza kai Baba yayi tare dayi mata murmushi ya ce "in banda abunki Zahra'u meye aibun Nura yaro mai hankali da sana'arsa da komai "
Zarah ji take kamar tayi kuka ta ce "Ni Baba bana sonshi kuma ni da ba Aure zakamun ba Duka nawa nake" Dariya Baba yayi ya ce "to shikenan y'ar Baba kwantar da hankalinki ai ba a dole a soyayya Yawwa daman zuwan da nayi kauye jiya na sayar da akuyata Dubu sha Biyu Yanzu haka daga wajen malamin naku nake harma nakai kud'in sun bani receipt ya fad'a yana nuna mata receipt din" .
Cikin farinciki Zarah ta d'ago ta ce "Kaii amma nayi farinciki nagode Baba Allah saka da alkhairi ya k'ara budi nagode Nagode"
" Ameen y'ar kirki "ya fad'a yana Mikewa Mama Rabi Ce ta mik'e cikin Masifa ta ce
" Amma dai Malam kasan Irin faman da muke a cikin gidannan kullum cikin cin tuwo Miyar kuka muke Maimakon da kud'in ko y'ar shinkafa ma auno mana Shine zakaje Ka biya asara Har dubu koma akan Saukar da bama ta kirki ba aka bibiya izif biyar bazata kawoshi a ka ba wlh abunda kake Malam ba adalci bane na tabbatar cikin yarana Khairat ko Safiya acire Habiba da Salamatu tunda ba yaranka bane Babu wacce zaka biyawa Har dubu goma idan zasuyi sauka amma ita y'ar gwal din ka lale Naira na dukan Naira har dubu goma ka biya mata".
girgiza kai kawai Baba yayi Dan ba a komai ya fiye mata ba ya ce "Suma cikinsu Wata ta dage tayi saukar taga ko sama da dubu goma idan ban bayarba yaran da kin lalata su islamiyar ma na sanyasu amma ba zuwa suke ba Shine har zakizo kina kushe karatun yarinyar da ta shekara da shekaru tana gangariyar karatu ta gama sauka gashi yanzu har tayi harda Wanda iya tsawon rayuwa baxan iya tuna ince ga ranar da Zarah bataje makaranta ba ince Salamatu da Habiba ba sun girmeta ba cikinsu ba mai izif Biyu cikakke gwarama khairat shine zaki hadata da su wannan Abun da kike za a iya daukarsa a hassada ce "
" Sosai maganganun baba suka b'atawa Rabi Tai masifa ta shiga surfawa Inda ta shiga ba ta nan take fita ba hada kuka wai yayiwa diyanta gori Baba bai kulata ba ya ficewarshi tana ganin fitar Baba ta sauke ruwan masifarta akan Zarah saida tayi mai isarta itadai Zarah bata kula tab'a sai aikinta da ta kama .
suko su Habiba ko akansu ita da da Salamatu suna Chan suna wayar batsarsu da samarinsu Bayan Mama ta gama masifarta daki ta shiga Inda ta samesu kowanne da earpiece suna Waya sai huci take Salamatu ce ta katse wayar tare da cewa.
"kema Mama ki daina tada hankalinki akan komai meye akayi akayi wata banzar Zarah kina da mu " Tsaki Rabi taja ta ce "ba dole na damu kaina ba yarinya duk tazo tana neman muku zarra Kuna nan zaune bakinku primary amma yarinyar nan shegiyar da bala i na da komai Amma saida har ta gama secondry school sannan gashinan har tana hardar alk'ur ani amma ku shaggun ko izif d'aya cikakke bana ce zaku kawoshi ba ga shegen farinjini tsiya yarinyar nan Duk ta na neman ta rikitamun lissafi "
"Habiba ce ta turo baki tare da cewa "kema Mama meye abun damuwa anan har waccen figaggiyar yarinyar y'ar shekara 16 zata dameki sannan da kike maganar Karatu har wani amfani ke gareshi a zamaninnan Mama Me muka nema muka rasa Muma dai daidai gwargwado muna da namu farinjinin tunda manyan yaran da suke zuwa wajenmu da kud'in da ake kashe mana ma kadai ya isa ki gane munyiwa yarinyar Chan zarrah Mama"
"Kullum maganar kenan kuna tare da manyan yara yau a sauke ku a wannan mota gobe a saukeku a waccen amma har yanzu an rasa na aure guda d'aya gaisuwa ma suzo abun ya gagara".
Kwana a tashi ba wuya a wurin Allah a yaune ranar saukar su Zarah Duka daliban makarantar sanye suke da ankon atamfa tare da hijab Blue Sabbi sai tag din shaidar su a wuya manyan malamai sosai aka gayyato a walimar .
Wanda wurin ya cika sosai kowa da d'an uwanshi iyaye da abokan arziki sunzo Zarah na zaune ita da Asmy Dan Mamansu Asmy ma tayi musu ankon kayan A gidansu Babu Wanda yazo Sai Baba Dan tanajinsu khairat da tace ma.zatazo Mama Rabi ta hanata .
Hakan bai dameta ba Dan daman ba buk'atar zuwan nasu take ba Fuskarta rufe take da nikab nan aka shiga kiraye kirayen dalibai Bayan sunyi karatu a basu kyaututtuka har akazo kan sunanta.
*Zarah yusuf*Gaban Zarah saida ya bada daram saboda sosai takejin kunyar ratsa mutanen nan Saida aka k'ara kiran sunanta sau biyu tukwana ta mik'e Shima saida Asmy ta zungureta tana mata Dariya kamar wacce batason ta taka kasa Haka take ratsa wajen Wanda duk Inda ta gitta sai an bita da Kallo dukda kwayar idanunta kadai ake gani fuskarta rufe take bai hana Kyaunta bayyanuwa ba .
a haka harta isa kan step din mik'a mata abun karatu akayi amsa tayi tare da Fara rero qir'a cikin zazzak'ar muryarta Mai dadin sauraro tsakiyar suratun bak'ara take karantawa babu mahalukin dake wajen da zaice karatun Zarah bai ratsa sa ba Mutane har wani lumshe ido suke iyaye da dama sunajin inama y'arsu ce jin irin yanda take fitar da tajwidi.
Baba ko wani farinciki da annashuwa ce yakeji na shigarsa yana Godiya ga Allah da ya mallakamai Zarah a matsayin y'a tayi minti ashirin tana karatu batare da gargadaba tukwana Aka amshi abun maganar tare da yi mata kabbara .
Duka wajen kabbara ya d'auka Inda manya daga cikin bak'i suka mik'e tare da Fara yiwa Zarah kyauta Bayan ta amsa tayi musu Godiya Malam ta mik'awa jinjina mata Malam yayi da hannu Dan daman sunsan Zarah zata fiddasu kunya a taron nan
Bayan nan Aka shiga bada kyautar karramawa ga d'alibai Inda yawaici Duka Zarah ta amshe kyaututtukan saboda duk fagen da akazo ita d'ince saida taci kyauta ukku d'aya ta wacce tafi kowa kokari a ajin ta biyu kuma Wacce bata fashi ,ta Ukku nutsuwa da girmama malamai.
,itama Asmy ta amshi kyauta biyu d'aya ta maida hankali a karatu d'aya kuma ta Rashin makara Bayan nan suma sauran dalibai aka shiga basu nasu kyaututtukan sai around 2:pm aka k'are taro Bayan baki sun tafi Ya rage daga dalibai sai malamai .