Sashe 17
Auren Wata Tara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
MD cikin tashin hankali ya ce "Haba Hajiya wai meyasa kike haka Haihuwa fa ta Allah ce Sannan Shekara guda fa Haba hajiya ke da kinzo saikin tayarmun da hankali"
Ammy ce ta ce "karna karajin bakinka babana ba kaiba ko ni Hajiya ta na ikon yanke hukunci akaina Dan haka abunda ta fad'a Gaskiya ne ko ni kaina Dan ba yanda zanyi ne na kyaleka Dan haka karna karajin bakinka shekara guda aka baka ba wata guda ba duk wani adalcin da zamuyi munyi maka amma baka gani ba Dan haka Ina Bayan hukuncin da Hajiya ta yanke"
Amma Ammy.."yimun shiru karka sake magana"Kallon Ammy kawai MD yake Dan Gaskiya hukuncin nan yayi masa tsauri ta ya ma za ace wai nanda shekara idan Amera ba ta haihu ba zaiyi Aure shi har akwaima macen da ta isa ya so ta har ya aure ta Bayan Amira ga kuma tashin hankalinshi na halin da Amira zata shiga ta samu labarin nan Dan ba abunda ya tsana sama da b'acin ran amirar sa ".
Chuchu ko hukuncin nan yayi mata dadi hamdala ta sauke cikin d'oki ta ce " yo Hajiya wlh danma bakisani ba Aunty Amera fa Bata tab'a girki ba a gidan yaya Saidai su suyo abincin restaurant ga bata da aiki sai waya da Abokai da yawo kasash.....kasa k'arasa maganar tayi sakamakon tsawar da ya daka mata cikin tsananin Zafin rai ya ce "get out kafin na tattakaki ni sa ankine Ana magana ta kina sa baki Dan baki da tarbiya"
Cikin Sauri Chuchu ta mik'e tare da saurin barin d'akin Dan ta tsorata da yanda Yayan nata yayi mata
"ohh dan ta fada gaskiya shine zakayi mata tsawa to Komai dai me zakayi Saidai kayi amma hukuncin da na yanke banga ubanda ya isa ya take sa ba mu zuba mu gani mu da kai d'an halak ka fasa shege sai yanka sototon wofi salamamme bawan mace"......✍🏿
*07026166536 hanya a bud'e take domin neman Karin bayani sharhi ko tambaya*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
👨❤️👨 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
*_TEAM GAWURTATTU BIYAR_*💃
🅿️............*23 & 24*
Sosai Hajiya ta shiga f'ada Inda ta shiga ba tanan take fita ba Ganin haka ya sanya MD barin palour ya ma bar gidan gabak'i d'aya ya koma gidansa.
Tunda yaje ba tunanin da ya ke sai maganganun Hajiya baijin zaiyi abunda Hajiya take so Amma kuma Tabbas yasan.muddin Amira bata haihu ba da gaske Hajiya Aure zatayi masa Dan ta isa da su hatta mahaifinsu da yana raye ita ke ikonshi bare shi sosai ya shiga kogin tunani sai Jan tsaki ya ke ya Ma rasa mafutar da zai samu.
Jabir ne ya fad'o masa a rai Dan ba abunda ya ke boyewa aminin nasa tun pri sch ya na Danna masa kira ya ce ya na buk'atar ganinsa ya ce gasanan.
Minti ashirin mai kyau jabir ya Iso cike da damuwa ya kalli abokin nasa ya ce.
"Yadai Bloody akwai matsala ne naganka haka?" Numfashi MD yaja ya ce.
"babba ma kuwa Jaber old woman d'in chan Ce tazo wai dole ta bani nan da shekara idan Amera bata samu ciki ba ko bata haihu ba Aure zatayimun sai kace wani yaro" ya k'arasa fad'a ya na Jan tsaki.
Danne dariyarsa jaber yayi Dan kar asamu matsala a ranshi ya ce "Alhamdulilla anzo wajen" A fili kuwa cewa yayi.
"to meye matsalar a ciki kawai kabi umarninta ka k'ara Auren kawai" wani banzan kallo ya watsa masa tare da cewa.
"Baka da hankali Jabir Ni kakeyiwa maganar Karin Aure bani da tsarin Aje mata biyu sannan bazan iya hada Amera da wata ba kamar na yaudareta ne ka tuna irin soyayyar da takemun tun kafin muyi Aure tun a makaranta kai kanka sheda ne a USA wace irin soyayya ce bamuyi ba da Amera ta soni kamar ranta ita ta fara sona Tun bana sonta har nazo na fara sonta dukda mahaifinta ya nuna baya ta ayina lokacin haka ta nace har mukayi Aure Shine kake cewa nayi mata kishiya Dan ina butulu"
"Tsaki Jabir yaja a Ransa a fili kuwa cewa yayi " ai babu butulci a maganar Aure da Allah ne halasta ka na da ikon auren ukku nan gaba a bayanta Sannan ko kayiwa Amera kishiya ita ta ja saboda ba wani hakkin Aure da ta ke saukewa sunan ta na sonka da kishin Kane amma da kaii da gwauro banbancin baida yawa"
Tsaki MD ya ja ya kirashi Dan ya bashi shawara ya ma Kara chusa masa wata damuwar ya ce 'shikenan kawai bana buk'atar shawarar taka kaima nema kake ka kara samun damuwa"ya fada ya na kauda kai gefe.
Kwantar da murya jaber yayi ya ce "Shikenan bloody yanzu maganar wannan ta wuce wace mafita kake tunanin zamu yanke" ai dalilin da ya sanya na kiraka neman mafutar nake"Ajiyar zuciya jaber ya sauke ya ce "Karka damu kafin nan da 1week zanyi tunani da nazarin nema maka mafitar da ta dace"
Bayan sun gama zancen nan ne Jabir ya shiga yi masa hirar case d'in kisan Alh sammani Inda ya ke dora masa da cewa "har yanzu dai mutanen sunki fad'ar Wanda ya tura su suyi aikin harma an yanke musu hukuncin kisa ta hanyar harbi tunda sun amsa su sukayi kisan"
Cikin jin dad'i md ya ce "Amma Naji dadi hukuncin da gwamnati ta yanke da ana musu irin haka da za a samu sassaucin ta'addancin nan to Dan sunsan Inma an kaisu gidan yarin guduwa suke ko kuma ma a fito dasu shiyasa suke cigaba da yanda suka ga dama a k'asar nan Dukda dai naso ace sun fad'a Wanda ya sanyasu Dan akwai Wanda nake zargi Allah dai ya k'ara zaunar da k'asarmu lafiya yayi mana maganinsu " ameeen Jabir ya amsa"
Bayan barin Jaber gidan kwance yayi saman bed dinsa ya na jin murdawar da mararsa ke masa matsananciyar sha'awa na taso masa Dukda sanyin AC amma zufa yake rumtse ido yake ya na ciccije baki Dan ta fagen nan bashi da jarumta Sai mammatse kafafunsa ya ke saboda azabar felling ranar haka ya kwana sai Bayan asuba ya samu baccin wahala ya kwashesa.
<Zaria>
Ta bangaren Zarah ma yau tun yamma takejin felling na taso mata tunda taga wani saurayi da budurwa Bayan hostel d'insu suna tsotse_tsotse suka tayar mata da matsananciyar sha'awa dukda kallo daya tayi musu ta kauda kai.
Kwance tayi a Gado ta na rurrumtse ido Ta rik'e mararta da ke fara juya mata "Asmy na ganin haka tasan Inda ciwon.
ya dosa Chuchu da ke chatting da damuwa ta ce.
" Subhanalla momcy lafiyanki qalau"Cikin k'arfin hali Zarah ta ce "am okay daughter zansamu relief" Sannu Asmy tayi mata dube duben maganin baccin ta fara nema taga basu taho dashi ba dafe goshi ta yi tare da saurin sanya hijab ta dauki dubu d'aya Dan taje ta sayo mata maganin
Zarah mammatse kafafu kawai take Wanda hakan har ya bawa Chuchu mamaki saita tuno wani lokaci haka Yayan nata yake Dan tun bata gane matsalarsa ba Har ta gane kasancewar itace yawaicin mai hada masa tea da lemon tsami gadon da Zarah ta ke ta koma Tare da kama hannunta ta ce.
" sorry momcy ko na hada maki tea da lemon tsami zakiji reliep
.girgiza mata kai tayi batare da tayi magana ba ta na nan zaune gefenta ta na mata Sannu har Asmy ta dawo
kallonta sukayi da take Jan tsaki Chuchu ta ce "kinsamu maganin?tsaki taja tare da cewa.
" inaga wai duk chemist din da naje sai suce gwamnati ta hana sayar wa wai saboda masu sha Dan maye "
"da mamaki Chuchu ta ce " wai daman maganin tari ne zaki sayo mata?Eh mana shi kadai ne ake samu har bacci ya d'auke ta idan ba haka ba haka zata yini tunda ba mai d'auke mata Kewa gareta ba"
"Mai zai hana a bata ruwan tea da lemon tsami idan yaya na ya na haka shi yake sha"
Cewar Chuchu girgiza kai Asmy tayi ta ce "maza yake yiwa amfani banda mace daman Dr ya bada shawarar bata maganin kuma Kinga an Rasa" ta fad'a da damuwa.
Cike da tausayi Chuchu ta ce 'wayyo sorry momcy to me zai hana ta d'an yi wasa da gabanta ko ta samu relief"
"Kallonta Asmy tayi ta ce "Ko hakan kikeyi Zarah tunda Kinga a bisa larura ne"
dukda azabar da Zarah takeji bai hana ta girgiza kai ba ta ce "Karku damu zan samu sauk'i ba sainayi wannan ba sanin kanku ne ba kyau"
Sosai cuchu ta k'ara jinjina addini da tarbiya irin ta Zarah Dan a yanda take da feeling ba kowace mace bace zata samu kanta. A haka ba bata fad'a halaka ba.
Ammy ce ta ce "karna karajin bakinka babana ba kaiba ko ni Hajiya ta na ikon yanke hukunci akaina Dan haka abunda ta fad'a Gaskiya ne ko ni kaina Dan ba yanda zanyi ne na kyaleka Dan haka karna karajin bakinka shekara guda aka baka ba wata guda ba duk wani adalcin da zamuyi munyi maka amma baka gani ba Dan haka Ina Bayan hukuncin da Hajiya ta yanke"
Amma Ammy.."yimun shiru karka sake magana"Kallon Ammy kawai MD yake Dan Gaskiya hukuncin nan yayi masa tsauri ta ya ma za ace wai nanda shekara idan Amera ba ta haihu ba zaiyi Aure shi har akwaima macen da ta isa ya so ta har ya aure ta Bayan Amira ga kuma tashin hankalinshi na halin da Amira zata shiga ta samu labarin nan Dan ba abunda ya tsana sama da b'acin ran amirar sa ".
Chuchu ko hukuncin nan yayi mata dadi hamdala ta sauke cikin d'oki ta ce " yo Hajiya wlh danma bakisani ba Aunty Amera fa Bata tab'a girki ba a gidan yaya Saidai su suyo abincin restaurant ga bata da aiki sai waya da Abokai da yawo kasash.....kasa k'arasa maganar tayi sakamakon tsawar da ya daka mata cikin tsananin Zafin rai ya ce "get out kafin na tattakaki ni sa ankine Ana magana ta kina sa baki Dan baki da tarbiya"
Cikin Sauri Chuchu ta mik'e tare da saurin barin d'akin Dan ta tsorata da yanda Yayan nata yayi mata
"ohh dan ta fada gaskiya shine zakayi mata tsawa to Komai dai me zakayi Saidai kayi amma hukuncin da na yanke banga ubanda ya isa ya take sa ba mu zuba mu gani mu da kai d'an halak ka fasa shege sai yanka sototon wofi salamamme bawan mace"......✍🏿
*07026166536 hanya a bud'e take domin neman Karin bayani sharhi ko tambaya*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
👨❤️👨 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
*_TEAM GAWURTATTU BIYAR_*💃
🅿️............*23 & 24*
Sosai Hajiya ta shiga f'ada Inda ta shiga ba tanan take fita ba Ganin haka ya sanya MD barin palour ya ma bar gidan gabak'i d'aya ya koma gidansa.
Tunda yaje ba tunanin da ya ke sai maganganun Hajiya baijin zaiyi abunda Hajiya take so Amma kuma Tabbas yasan.muddin Amira bata haihu ba da gaske Hajiya Aure zatayi masa Dan ta isa da su hatta mahaifinsu da yana raye ita ke ikonshi bare shi sosai ya shiga kogin tunani sai Jan tsaki ya ke ya Ma rasa mafutar da zai samu.
Jabir ne ya fad'o masa a rai Dan ba abunda ya ke boyewa aminin nasa tun pri sch ya na Danna masa kira ya ce ya na buk'atar ganinsa ya ce gasanan.
Minti ashirin mai kyau jabir ya Iso cike da damuwa ya kalli abokin nasa ya ce.
"Yadai Bloody akwai matsala ne naganka haka?" Numfashi MD yaja ya ce.
"babba ma kuwa Jaber old woman d'in chan Ce tazo wai dole ta bani nan da shekara idan Amera bata samu ciki ba ko bata haihu ba Aure zatayimun sai kace wani yaro" ya k'arasa fad'a ya na Jan tsaki.
Danne dariyarsa jaber yayi Dan kar asamu matsala a ranshi ya ce "Alhamdulilla anzo wajen" A fili kuwa cewa yayi.
"to meye matsalar a ciki kawai kabi umarninta ka k'ara Auren kawai" wani banzan kallo ya watsa masa tare da cewa.
"Baka da hankali Jabir Ni kakeyiwa maganar Karin Aure bani da tsarin Aje mata biyu sannan bazan iya hada Amera da wata ba kamar na yaudareta ne ka tuna irin soyayyar da takemun tun kafin muyi Aure tun a makaranta kai kanka sheda ne a USA wace irin soyayya ce bamuyi ba da Amera ta soni kamar ranta ita ta fara sona Tun bana sonta har nazo na fara sonta dukda mahaifinta ya nuna baya ta ayina lokacin haka ta nace har mukayi Aure Shine kake cewa nayi mata kishiya Dan ina butulu"
"Tsaki Jabir yaja a Ransa a fili kuwa cewa yayi " ai babu butulci a maganar Aure da Allah ne halasta ka na da ikon auren ukku nan gaba a bayanta Sannan ko kayiwa Amera kishiya ita ta ja saboda ba wani hakkin Aure da ta ke saukewa sunan ta na sonka da kishin Kane amma da kaii da gwauro banbancin baida yawa"
Tsaki MD ya ja ya kirashi Dan ya bashi shawara ya ma Kara chusa masa wata damuwar ya ce 'shikenan kawai bana buk'atar shawarar taka kaima nema kake ka kara samun damuwa"ya fada ya na kauda kai gefe.
Kwantar da murya jaber yayi ya ce "Shikenan bloody yanzu maganar wannan ta wuce wace mafita kake tunanin zamu yanke" ai dalilin da ya sanya na kiraka neman mafutar nake"Ajiyar zuciya jaber ya sauke ya ce "Karka damu kafin nan da 1week zanyi tunani da nazarin nema maka mafitar da ta dace"
Bayan sun gama zancen nan ne Jabir ya shiga yi masa hirar case d'in kisan Alh sammani Inda ya ke dora masa da cewa "har yanzu dai mutanen sunki fad'ar Wanda ya tura su suyi aikin harma an yanke musu hukuncin kisa ta hanyar harbi tunda sun amsa su sukayi kisan"
Cikin jin dad'i md ya ce "Amma Naji dadi hukuncin da gwamnati ta yanke da ana musu irin haka da za a samu sassaucin ta'addancin nan to Dan sunsan Inma an kaisu gidan yarin guduwa suke ko kuma ma a fito dasu shiyasa suke cigaba da yanda suka ga dama a k'asar nan Dukda dai naso ace sun fad'a Wanda ya sanyasu Dan akwai Wanda nake zargi Allah dai ya k'ara zaunar da k'asarmu lafiya yayi mana maganinsu " ameeen Jabir ya amsa"
Bayan barin Jaber gidan kwance yayi saman bed dinsa ya na jin murdawar da mararsa ke masa matsananciyar sha'awa na taso masa Dukda sanyin AC amma zufa yake rumtse ido yake ya na ciccije baki Dan ta fagen nan bashi da jarumta Sai mammatse kafafunsa ya ke saboda azabar felling ranar haka ya kwana sai Bayan asuba ya samu baccin wahala ya kwashesa.
<Zaria>
Ta bangaren Zarah ma yau tun yamma takejin felling na taso mata tunda taga wani saurayi da budurwa Bayan hostel d'insu suna tsotse_tsotse suka tayar mata da matsananciyar sha'awa dukda kallo daya tayi musu ta kauda kai.
Kwance tayi a Gado ta na rurrumtse ido Ta rik'e mararta da ke fara juya mata "Asmy na ganin haka tasan Inda ciwon.
ya dosa Chuchu da ke chatting da damuwa ta ce.
" Subhanalla momcy lafiyanki qalau"Cikin k'arfin hali Zarah ta ce "am okay daughter zansamu relief" Sannu Asmy tayi mata dube duben maganin baccin ta fara nema taga basu taho dashi ba dafe goshi ta yi tare da saurin sanya hijab ta dauki dubu d'aya Dan taje ta sayo mata maganin
Zarah mammatse kafafu kawai take Wanda hakan har ya bawa Chuchu mamaki saita tuno wani lokaci haka Yayan nata yake Dan tun bata gane matsalarsa ba Har ta gane kasancewar itace yawaicin mai hada masa tea da lemon tsami gadon da Zarah ta ke ta koma Tare da kama hannunta ta ce.
" sorry momcy ko na hada maki tea da lemon tsami zakiji reliep
.girgiza mata kai tayi batare da tayi magana ba ta na nan zaune gefenta ta na mata Sannu har Asmy ta dawo
kallonta sukayi da take Jan tsaki Chuchu ta ce "kinsamu maganin?tsaki taja tare da cewa.
" inaga wai duk chemist din da naje sai suce gwamnati ta hana sayar wa wai saboda masu sha Dan maye "
"da mamaki Chuchu ta ce " wai daman maganin tari ne zaki sayo mata?Eh mana shi kadai ne ake samu har bacci ya d'auke ta idan ba haka ba haka zata yini tunda ba mai d'auke mata Kewa gareta ba"
"Mai zai hana a bata ruwan tea da lemon tsami idan yaya na ya na haka shi yake sha"
Cewar Chuchu girgiza kai Asmy tayi ta ce "maza yake yiwa amfani banda mace daman Dr ya bada shawarar bata maganin kuma Kinga an Rasa" ta fad'a da damuwa.
Cike da tausayi Chuchu ta ce 'wayyo sorry momcy to me zai hana ta d'an yi wasa da gabanta ko ta samu relief"
"Kallonta Asmy tayi ta ce "Ko hakan kikeyi Zarah tunda Kinga a bisa larura ne"
dukda azabar da Zarah takeji bai hana ta girgiza kai ba ta ce "Karku damu zan samu sauk'i ba sainayi wannan ba sanin kanku ne ba kyau"
Sosai cuchu ta k'ara jinjina addini da tarbiya irin ta Zarah Dan a yanda take da feeling ba kowace mace bace zata samu kanta. A haka ba bata fad'a halaka ba.