Sashe 10
Auren Wata Tara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" ka tadani MD kai baka iya cin kwan makauniya ba kasheni kakeso kayi ka rabu dani Na shiga ukku ni Sadiya"ta fad'a tana kuka "
Jin hakan ya sanya MD tashi daga kanta Sosai wannan iskancin da take masa yake jin Haushi har tsoron tab'ata yake gashi saiyayi mata zuciya ta dawo tana mashi magiya da bashi hakuri
Ba karamun bata masa rai tayi ba tsaki yaja tare da mik'ewa a daddafe yaje yayi wanka tare da fitowa nan ya sameta ta na maida numfashi tsaki yaja tare da barin d'akin ya koma d'ayan bedroom d'in Ya jima kafin bacci ya daukeshi shi kanshi ji yake da da yanda zaiyi ya sauya irin yanayin halittarshi da ya sauya magani da kudi ko ba irin Wanda bai kashe ba akan matsalar Amma bai samuba harya kwanta ya na Jan tsakin haushin Amera.
washe gari da azumi ya tashi kasancewar Alhamis kuma daman Chan azumin Alhamis da Litinin baya wucesa ".
yana zaune ta fito Cikin shigar Kanunun kaya tare da hand bag a hannunta ta yafa gyale wani banzan kallo ya watsa mata tare da cewa .
"Gidanwa zaki da wannan arniyar shigar" Cikin marairaicewa ta ce "Honey gida zani kasan tunda nazo banje ba " Tsaki yaja tare da cewa "wuce ki koma bazaki ba" .
zata sake magana ya daka mata Tsawa tare da cewa "bazaki wuce ba nace ko saina tattakaki" .
Kuka Amera ta sanya kamar wata yarinya tare da durkushewa ta ce .
"MD wai meye haka ka daina sona ne ko me ka fad'amun Abu Kad'an zan maka ka hauni da fad'a Bayan da ba haka kakemun ba kodai ka fara gajiya dani ne Dan bana haihuwa".
ta k'arasa fad'a tana fashewa da kuka"Md sai yaji ta basa Tausayi Cikin k'asa da murya ya ce "Kinsan bazan tab'a kinkiba saboda wannan Amera ina sonki har gobe kawai d'abi'unkine basamun Haihuwa kuma da kike magana Ai dukanmu ba asan mai matsala ba Dan haka karna karajin Kin fad'a haka"
Mikewa tayi tare da zuwa Inda yake ta zauna ta d'ora Kanta bisa kafadarsa ta ce "Thnks mijina insha Allah zanyi kokari wajen ganin na sauya dabi'u na please ka cigaba da rik'emun Amanata honey nima inason haihuear nan nasan yanda kakeji Saboda nima irin haka nakeji a cikin raina dan Allah kada Rashin haihuwa ya sanya ka ce zaka.Kara Aure wlh ina tsananin sonka mijina"
" ina tsananin kishinka akanka zan iya komai please karkace zaka k'aramun kishiya Dan na tsaneta bana kaunarta wlh duk ranar da ka k'ara Aure Saidai nima a kasheni amma saina kashe ko wacece.........✍🏿
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
💑 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
MALLAKAR
*Hajara L Sadeq*
*_TEAM GAWURTATTU BIYAR_*💃
🅿️.........*13 & 14*
Da mamaki MD yake kallonta jin kalamanta na karshe ya ce "
"Kina nufin zaki iya kisa kenan Amera"
Tana narke masa ta ce.
"Banajin zan iya kisa amma akanka zan iya kashe duk wacce tace zatayi kokarin rabani dakai ko ta shigo rayuwarka saboda ba k'aramun so nake maka ba "
"Girgiza kai kawai yayi batare da yace uffan Dan wannan haukan kishin na Amera ya fara mata uzuri idan tana wasu kalaman har mamaki take basa"
Sai yamma ya samu ya lek'a gidansu zaune yayi kan sopa tare da Kallon Chuchu dake gefen Ammy tana Danna waya ya ce.
"sis jeki had'amun kayan bud'a baki" Aje wayar tayi tare da mikewa ta ce"to babban yaya"
"Bayan barin Chuchu d'akin Ammy ta watsa masa harara ta ce
" ita Matar Mata aikinme take da bazata hada maka kayan bud'a baki ba "
"Jan numfashi yayi ya ce " Ammey Kenan "
"Kamarya Ammey Kenan Gaskiya Ce bakwaso daga kai har ita kaidai wannan Auren bai amsheka ba dashi da babu a wajena duk d'aya tunda banga wani banbanci ko cigaba da aka samu ba ace kana da mata amma bata isa ta shiga kitchen ta girka maka abinci ba ita ga shafaffiya da mai d'iyar Donald thrump ko?.
" sannan Dan tsabar fin arziki ni ban kai matsayin da zatazo Ta gaishe ni ba Dan na fad'a Gaskiya takemun gaba ai wlh nasan da da ran Alhaji da bazai barka haka baka Kara Aure ba Allah jikan dai Abbanku da Rahama amma rashinsa abubuwa da dama sun dagule"
" Duk fad'an ta Ammey take baisaka baki ba saida ta kawo zancen Abba tukwana ya ce "Ameeen " yana jin kewar Abban nashi harta gama fadanta yanajinta yayi shiru.
Washe gari saida ya nunawa Amera b'acin ranshi tukwana ta shirya ta je gaishe da Ammey sosai Ammey ta tarbeta faram faram dukda murtukewar da take irin ala dole tazo hakan bai sanya Ammey ta nuna mata komai ba.
batayi awa guda ba tayi musu bankwana tare da wucewa gidansu Dan ta tsani surukar tata tunda ta ce ayi mata kishiya.
Sosai nayi mamakin ganin girman gidansu Amera ashe dai suma masu kudi ne koda ta shiga gidan cikin shagwaba ta Ruga tare da Rungume Mummyn ta Cikin farinciki sukantarbi juna.
Daddyntama ya fito Suka Rungume juna a yanda naga yanayin mu'amularta da Iyayenta na tabbatar da ba k'aramun so sukeyiwa Amera ba sai nan nan suke da ita kodan kasancewar ta tilon y'arsu.
Da dare MD yayi ta jirayan dawowar Amera amma shiru kakeji Kamar bazai kirata ba saikuma ya Danna mata kira .
Bayan ta d'auka ya ce.
"Baki ganin dare yayi ki duba agogo har karfe 11 fa"
Haba honey a gida fa zan kwana shekara biyu banga iyayena ba Saina kwana biyu tukwana zan dawo ai daman Dan muga gida Mukazo"
Ran MD ne yayi mugun b'aci katse kiran yayi tare da Jan tsaki "Amera ko turo baki tayi daga Inda ta ke ta ce.
" badai zandawo ba kaje Chan kaji da jarabarka aini ba baiwarka bace ayi mutum kamar doki ai wlh saina kwana biyu ko kana gani na ".
Washegari tunda sassafe MD ana gama Sallar asuba ya shirya tare da kiran Jabir a waya Bayan yazo sunyi musabaha Jabir ya ce.
"Bloddy lafiya kira da sassafen nan" lafiya gombe zamu"yana fad'ar haka ya gane Inda zasu.
"ya ce okay bari a shirya tafiyar " Cikin kankanin lokaci aka shirya musu tafiyar cikin sirri kamar ko yaushe duk sanda zasuje a sirrance suke tafiya har suka isa gombe fuskarsa sanye da facemask ba kowa ya gane saba Jabir ma haka.
<Funtua>
Kasancewar Tafiyarsu makaranta na tunkarowa ya sanyasu shiga busy
sosai Hafiz yake taka rawar gani a tafiyar da su Zarah zasuyi makaranta A yanzu sun gama Shirya koma yau Jabir ya kaisu Shopping mall Wanda shi ya biya musu kudin sayayyar komai itadai Zarah a sanyaye take yayinda Asma'u ke d'aukar musu komai da zasu buk'ata.
Bayan sun gama ya biya kudin suka kama hanyar gida Bayan shigar Asma'u gidan sun tab'a Hira sosai tsakanin Zarah da Hafiz Bayan nan tayi mishi Godiya akan irin hidimar da yake mata murmushi ya sakar mata ya ce.
"Komai nayi miki ban fad'i ba matata har na k'agara ranar nan tazo bansan wani irin farinciki zan shiga ba ranar da muka zama mata da miji"
Murmushi Zarah tayi tare da rufe fuska kunya ta baibayeta.
"Cikin Sauri ta bud'e murfin motar tare da fita "
Dariya yayi tare da girgiza kai Dan kunyar ta Zarahn tashi ba k'aramun burgesa take ba yanason mace mai kunya a rayuwa(exectly wlh kunya ado ce ga y'a mace maza da dama suna son mace mai kunya Rashin kunyar y'a mace ba wayewa bace Allahsa mu dace")
yaune tafiyar su Zarah makaranta tunda suka tashi cikin farinciki suke su dukansu Bayan sungama Parking d'in komai d'insu an saka a boot din motar hafiz .
nasiha sosai mai shiga jiki Malam ya dinga musu Bayan suma su maman su Asmy sunyi musu nasiha Mama Rabi ko ko Allah ya kiyaye batace ba sai bak'inciki take dubu goma Malam ya basu tare da cewa sunyi wani abun dashi.
Dukansu sosai sukayi kyau cikin manyan hijabai Asmy ma tayi kyau Dan itama masha Allah badai kyauba a hanya Hafiz sai satar kallon Zarah yake har suka isa Zaria kai tsaye cikin Makarantar A B U suka nufa.
Asmy ita ta dinga shigar musu da kayansu hostel din da aka kama musu Zarah ko tana gaban motar Hafiz ne ya mik'o mata kwalin waya biyu Duka iri d'aya Tare da cewa .
"ga wayarki keda Asmy please dia karkice bazaki amsa ba saboda bazan juri Rashin jin muryarki a kusa dani ba Kuma hasalima An sanya mana Aure ina da hakkin da zan d'auki hidimarki"
Amsar kwalin wayar Zarah tare da cewa "Hakane ya Hafiz nagode Hakika kaid'in ka taka rawar gani a cikin rayuwa ta babu abunda zance dakai Sai fatan alkhairi da nasara a rayuwa mungode"
Murmushi yayi najin dadi tare da mik'a mata 20k yace gashi ba yawa ku fara chachaftawa da wannan"
"girgiza kai tayi tare d'ago da dara daran idanuwanta "a a a ya Hafiz wlh bazan amsa ba hidimar tayi yawa."
"kamo lallausan hannunta yayi tare da damk'a mata kudin a hannu Wanda tunda ya tab'a hannun Zarah taji wani irin shock saida ta rumtse ido kafin ta daidaita nutsuwarta tayi saurin kwace hannunta Tare da b'ata fuska ta ce "
"Meyasa zaka rik'emun hannu ya Hafiz Bayan ni ba maharramarka bace"hade hannayenshi waje biyu Alamun rok'o ya ce "am sorry my Zarah by mistake ne bansan nayi ba"
" Uhm" kawai tace tare da bude motar ta ce "Ka tafi karkayi dare fa kaga hanya ba kyau"
Jin hakan ya sanya MD tashi daga kanta Sosai wannan iskancin da take masa yake jin Haushi har tsoron tab'ata yake gashi saiyayi mata zuciya ta dawo tana mashi magiya da bashi hakuri
Ba karamun bata masa rai tayi ba tsaki yaja tare da mik'ewa a daddafe yaje yayi wanka tare da fitowa nan ya sameta ta na maida numfashi tsaki yaja tare da barin d'akin ya koma d'ayan bedroom d'in Ya jima kafin bacci ya daukeshi shi kanshi ji yake da da yanda zaiyi ya sauya irin yanayin halittarshi da ya sauya magani da kudi ko ba irin Wanda bai kashe ba akan matsalar Amma bai samuba harya kwanta ya na Jan tsakin haushin Amera.
washe gari da azumi ya tashi kasancewar Alhamis kuma daman Chan azumin Alhamis da Litinin baya wucesa ".
yana zaune ta fito Cikin shigar Kanunun kaya tare da hand bag a hannunta ta yafa gyale wani banzan kallo ya watsa mata tare da cewa .
"Gidanwa zaki da wannan arniyar shigar" Cikin marairaicewa ta ce "Honey gida zani kasan tunda nazo banje ba " Tsaki yaja tare da cewa "wuce ki koma bazaki ba" .
zata sake magana ya daka mata Tsawa tare da cewa "bazaki wuce ba nace ko saina tattakaki" .
Kuka Amera ta sanya kamar wata yarinya tare da durkushewa ta ce .
"MD wai meye haka ka daina sona ne ko me ka fad'amun Abu Kad'an zan maka ka hauni da fad'a Bayan da ba haka kakemun ba kodai ka fara gajiya dani ne Dan bana haihuwa".
ta k'arasa fad'a tana fashewa da kuka"Md sai yaji ta basa Tausayi Cikin k'asa da murya ya ce "Kinsan bazan tab'a kinkiba saboda wannan Amera ina sonki har gobe kawai d'abi'unkine basamun Haihuwa kuma da kike magana Ai dukanmu ba asan mai matsala ba Dan haka karna karajin Kin fad'a haka"
Mikewa tayi tare da zuwa Inda yake ta zauna ta d'ora Kanta bisa kafadarsa ta ce "Thnks mijina insha Allah zanyi kokari wajen ganin na sauya dabi'u na please ka cigaba da rik'emun Amanata honey nima inason haihuear nan nasan yanda kakeji Saboda nima irin haka nakeji a cikin raina dan Allah kada Rashin haihuwa ya sanya ka ce zaka.Kara Aure wlh ina tsananin sonka mijina"
" ina tsananin kishinka akanka zan iya komai please karkace zaka k'aramun kishiya Dan na tsaneta bana kaunarta wlh duk ranar da ka k'ara Aure Saidai nima a kasheni amma saina kashe ko wacece.........✍🏿
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
_*Miss Hajo ce*_🤙🏿
💑 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
MALLAKAR
*Hajara L Sadeq*
*_TEAM GAWURTATTU BIYAR_*💃
🅿️.........*13 & 14*
Da mamaki MD yake kallonta jin kalamanta na karshe ya ce "
"Kina nufin zaki iya kisa kenan Amera"
Tana narke masa ta ce.
"Banajin zan iya kisa amma akanka zan iya kashe duk wacce tace zatayi kokarin rabani dakai ko ta shigo rayuwarka saboda ba k'aramun so nake maka ba "
"Girgiza kai kawai yayi batare da yace uffan Dan wannan haukan kishin na Amera ya fara mata uzuri idan tana wasu kalaman har mamaki take basa"
Sai yamma ya samu ya lek'a gidansu zaune yayi kan sopa tare da Kallon Chuchu dake gefen Ammy tana Danna waya ya ce.
"sis jeki had'amun kayan bud'a baki" Aje wayar tayi tare da mikewa ta ce"to babban yaya"
"Bayan barin Chuchu d'akin Ammy ta watsa masa harara ta ce
" ita Matar Mata aikinme take da bazata hada maka kayan bud'a baki ba "
"Jan numfashi yayi ya ce " Ammey Kenan "
"Kamarya Ammey Kenan Gaskiya Ce bakwaso daga kai har ita kaidai wannan Auren bai amsheka ba dashi da babu a wajena duk d'aya tunda banga wani banbanci ko cigaba da aka samu ba ace kana da mata amma bata isa ta shiga kitchen ta girka maka abinci ba ita ga shafaffiya da mai d'iyar Donald thrump ko?.
" sannan Dan tsabar fin arziki ni ban kai matsayin da zatazo Ta gaishe ni ba Dan na fad'a Gaskiya takemun gaba ai wlh nasan da da ran Alhaji da bazai barka haka baka Kara Aure ba Allah jikan dai Abbanku da Rahama amma rashinsa abubuwa da dama sun dagule"
" Duk fad'an ta Ammey take baisaka baki ba saida ta kawo zancen Abba tukwana ya ce "Ameeen " yana jin kewar Abban nashi harta gama fadanta yanajinta yayi shiru.
Washe gari saida ya nunawa Amera b'acin ranshi tukwana ta shirya ta je gaishe da Ammey sosai Ammey ta tarbeta faram faram dukda murtukewar da take irin ala dole tazo hakan bai sanya Ammey ta nuna mata komai ba.
batayi awa guda ba tayi musu bankwana tare da wucewa gidansu Dan ta tsani surukar tata tunda ta ce ayi mata kishiya.
Sosai nayi mamakin ganin girman gidansu Amera ashe dai suma masu kudi ne koda ta shiga gidan cikin shagwaba ta Ruga tare da Rungume Mummyn ta Cikin farinciki sukantarbi juna.
Daddyntama ya fito Suka Rungume juna a yanda naga yanayin mu'amularta da Iyayenta na tabbatar da ba k'aramun so sukeyiwa Amera ba sai nan nan suke da ita kodan kasancewar ta tilon y'arsu.
Da dare MD yayi ta jirayan dawowar Amera amma shiru kakeji Kamar bazai kirata ba saikuma ya Danna mata kira .
Bayan ta d'auka ya ce.
"Baki ganin dare yayi ki duba agogo har karfe 11 fa"
Haba honey a gida fa zan kwana shekara biyu banga iyayena ba Saina kwana biyu tukwana zan dawo ai daman Dan muga gida Mukazo"
Ran MD ne yayi mugun b'aci katse kiran yayi tare da Jan tsaki "Amera ko turo baki tayi daga Inda ta ke ta ce.
" badai zandawo ba kaje Chan kaji da jarabarka aini ba baiwarka bace ayi mutum kamar doki ai wlh saina kwana biyu ko kana gani na ".
Washegari tunda sassafe MD ana gama Sallar asuba ya shirya tare da kiran Jabir a waya Bayan yazo sunyi musabaha Jabir ya ce.
"Bloddy lafiya kira da sassafen nan" lafiya gombe zamu"yana fad'ar haka ya gane Inda zasu.
"ya ce okay bari a shirya tafiyar " Cikin kankanin lokaci aka shirya musu tafiyar cikin sirri kamar ko yaushe duk sanda zasuje a sirrance suke tafiya har suka isa gombe fuskarsa sanye da facemask ba kowa ya gane saba Jabir ma haka.
<Funtua>
Kasancewar Tafiyarsu makaranta na tunkarowa ya sanyasu shiga busy
sosai Hafiz yake taka rawar gani a tafiyar da su Zarah zasuyi makaranta A yanzu sun gama Shirya koma yau Jabir ya kaisu Shopping mall Wanda shi ya biya musu kudin sayayyar komai itadai Zarah a sanyaye take yayinda Asma'u ke d'aukar musu komai da zasu buk'ata.
Bayan sun gama ya biya kudin suka kama hanyar gida Bayan shigar Asma'u gidan sun tab'a Hira sosai tsakanin Zarah da Hafiz Bayan nan tayi mishi Godiya akan irin hidimar da yake mata murmushi ya sakar mata ya ce.
"Komai nayi miki ban fad'i ba matata har na k'agara ranar nan tazo bansan wani irin farinciki zan shiga ba ranar da muka zama mata da miji"
Murmushi Zarah tayi tare da rufe fuska kunya ta baibayeta.
"Cikin Sauri ta bud'e murfin motar tare da fita "
Dariya yayi tare da girgiza kai Dan kunyar ta Zarahn tashi ba k'aramun burgesa take ba yanason mace mai kunya a rayuwa(exectly wlh kunya ado ce ga y'a mace maza da dama suna son mace mai kunya Rashin kunyar y'a mace ba wayewa bace Allahsa mu dace")
yaune tafiyar su Zarah makaranta tunda suka tashi cikin farinciki suke su dukansu Bayan sungama Parking d'in komai d'insu an saka a boot din motar hafiz .
nasiha sosai mai shiga jiki Malam ya dinga musu Bayan suma su maman su Asmy sunyi musu nasiha Mama Rabi ko ko Allah ya kiyaye batace ba sai bak'inciki take dubu goma Malam ya basu tare da cewa sunyi wani abun dashi.
Dukansu sosai sukayi kyau cikin manyan hijabai Asmy ma tayi kyau Dan itama masha Allah badai kyauba a hanya Hafiz sai satar kallon Zarah yake har suka isa Zaria kai tsaye cikin Makarantar A B U suka nufa.
Asmy ita ta dinga shigar musu da kayansu hostel din da aka kama musu Zarah ko tana gaban motar Hafiz ne ya mik'o mata kwalin waya biyu Duka iri d'aya Tare da cewa .
"ga wayarki keda Asmy please dia karkice bazaki amsa ba saboda bazan juri Rashin jin muryarki a kusa dani ba Kuma hasalima An sanya mana Aure ina da hakkin da zan d'auki hidimarki"
Amsar kwalin wayar Zarah tare da cewa "Hakane ya Hafiz nagode Hakika kaid'in ka taka rawar gani a cikin rayuwa ta babu abunda zance dakai Sai fatan alkhairi da nasara a rayuwa mungode"
Murmushi yayi najin dadi tare da mik'a mata 20k yace gashi ba yawa ku fara chachaftawa da wannan"
"girgiza kai tayi tare d'ago da dara daran idanuwanta "a a a ya Hafiz wlh bazan amsa ba hidimar tayi yawa."
"kamo lallausan hannunta yayi tare da damk'a mata kudin a hannu Wanda tunda ya tab'a hannun Zarah taji wani irin shock saida ta rumtse ido kafin ta daidaita nutsuwarta tayi saurin kwace hannunta Tare da b'ata fuska ta ce "
"Meyasa zaka rik'emun hannu ya Hafiz Bayan ni ba maharramarka bace"hade hannayenshi waje biyu Alamun rok'o ya ce "am sorry my Zarah by mistake ne bansan nayi ba"
" Uhm" kawai tace tare da bude motar ta ce "Ka tafi karkayi dare fa kaga hanya ba kyau"