Sashe 14
Auren Wata Tara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Amera na da kishi sosai bazata iya zama da kishiya ba sannan ina son matata bazanso abunda zai b'ata mata rai ba hasalima ni a tsarin rayuwata ban tsara auran macen da ta wuce d'aya ba mace d'aya nake da ra'ayin zama da ita kuma Babu saki a tsari na karma ka k'ara zomun da irin wannan maganar"
"Shidai Jabir mamaki yaki barin fuskarsa zai d'aga baki yayi magana MD ya d'aga masa hannu dage kafada yayi tare da tashi Dan takaicin abokin nashi ya zauna mace d'aya na wahalsheshi.
Washe gari MD ya bar k'asar Bayan Yaje yayiwa Ammynsa bankwana ya wuce america.
Amera ko jin shiru mijin nata bai kirataba saida ta gama shiriritarta da yawonta iyayenta ko y'an komai kayi daidai ne cikinsu ba Wanda zaice shirya ki koma gidan mijinki.
kiranshi tayi a waya taji layinshi na k'asar baya shiga Ta na kiran na America taga ya shiga amma baya d'auka sai sannan ta gane ya tafi america kenan .
Aiko cikin rana tsaka ta d'auko akwatin kayanta cikin K'ananan kayan da ke jikinta ta d'ora mayafi tare da fitowa cikin Sauri iyayen da ke palour duk kallonta sukayi dadynta ya ce "
" ina zuwa da tsakar ranar nan my merah"Tana Sauri ta bar palourn ya ce "Dad America na tafi gidan mijina bye saimun dawo " .
ta na gama fad'ar haka tabar palour ta na fita ta kwalawa driver kira cikin Masifa da bala i ta rufeshi da fada akan zai bata mata lokaci shidai hakuri ya dinga bata Dan tun tana gidan ba mutunci garetaba ka tab'ata yanzu kayi ta aikinka Kai tsaye Airport ya wuce da ita.
Koda ta isa America sosai Tasha fama kafin ta shawo kan mijin nata Dan ya nuna mata b'acin ranshi a fili kuma yayi zuciya da jikinta sosai hakan ya dinga damun Amera saida kyal ta samu ta na kuka ya hakura Dan tasan logar mijin nata ba abunda ya tsana sama da kukan mace .
ranar dai amera ta d'an daure ba raki ba komai har Dan kanshi ya rabu da ita ya rasa wani irin mutum ne shi shekara Tara da Aure amma har yanzu baitab'a sanin gamsuwar da maza kecewa sunayi ba a tattare da matan su.
<Zaria>
Karatun su Zarah sosai yake gudu Dan yanzu haka harsun fara exam sosai suka maida hankalinsu ga karatunsu Masha Allah sun gama Exams lafiya sai kuma jiran result Inda kowa ya tafi gidansu dominyi Hutu dazasu rabu su Ukku saida sukaji ba dadi Chuchu hada hawaye A haka dai suka rabu akan zasu dinga waya Bayan sunyi musayar number"
Chuchu tunda ta koma sosai Ammy taji dad'in irin shigar data ganta da ita ta hijab sosai taji dad'in sauyawar dabi'un na y'artata Wanda tun farko tasan sakacinta ne .
Tunda Chuchu tazo bata da labari sai na Zarah nan Tabawa Ammy labarin karatun da Zarah ke koya mata yanzu har sunyi hizif Talatin sosai Ammy tayi murnar Haduwar y'artata da mutanen kwarai Itama har cikin ranta taji wannan zarar ta kwanta mata a rai sanyawa tayi ta kira mata ita Aiko cikin Sauri Chuchu ta kira mata ita Zarah na d'auka cikin d'oki Chuchu ta ce.
"Momcy ga Ammy na zakuyi magana" ta fad'a ta na bawa Ammy wayar ".
cikin nutsuwa Zarah ta gaishe da Ammy'inda Ammy ta amsa mata cikin Fara'a tare da yi mata Godiya akan Karatun da take koyawa Chuchu"
cewa tayi" ba komai Ammy Ai anzama d'aya "sosai Ammy taji Zarah ta kwanta a ranta Dukda bata ganta a fili ba Amma a d'abi'unta da yanayin yanda taji muryarta sai taji ta na sha'awar Had'a zuri'a da ita a ranta ta ce "
"inama ina da wani d'an da zai sota Bayan MD da na had'asu da ita Dan tasan MD kam yayi nisa ta ma hakura da masa maganar Karin Aure Dan tasan ba yi ba zaiyi.
A haka har lokacin hutunsu ya k'are suka koma makaranta sai farincikin ganin juna suke nan aka d'ora daga Inda aka tsaya har suka cinye second semister Bayan sun koma wani hutun suna dawowa suka shiga aji biyu
a lokacin ne kuma Hafiz zai tafi karo karatu England ranar da yazo mata bankwana school duk yayi sanyi Kallonshi tayi ta ce .
"ya Hafiz naga duk kayi sanyi" Dagowa yayi tare da kallonta ya ce"kawai tafiyar nan da zanyi sainakejin gabana na fad'uwa kamar bazan dawo na taddaki ba sai nakejin kamar wani Abu zai shiga tsakaninmu ko wani zai raba mu Wanda bazan tab'a iya jurewa hakan ba"
"Cikin tausasa murya Zarah ta ce " ka daina wannan tunanin ya Hafiz babu Wanda ya isa ya shiga tsakaninmu kaid'in ka zamemun wani bangare na jikina kayimun abunda ba kowa yayimun a rayuwa ba ka tsayemun a karatu na ni d'in y'ar halak ce ba butulu ba ya Hafiz bazan tab'a butulce maka ba insha Allahu zaka dawo muyi auranmu ta fad'a ta na rufe fuska"
Sai sannan Hafiz ya sauke ajiyar zuciya Tare da sakin rai sunjima suna Hira kafin yayi mata bankwana cike da kewar juna suka rabu "
Koda ta koma hostel duk tayi sanyi Samun Chuchu tayi ta na cika ta na batsewa tare da Harararta.
"d'an murmushi Zarah tayi ta ce " yau kuma wa ya tab'o mana chuchun yaya"
tana cigaba da turo baki ta ce "Ke ce mana momcy" wara idanu tayi ta ce.
"Ni kuma to me nayi" Wancen mutumin mana da kika tsaya dashi kwata_kwata ba class d'inki bane yanzu asmy ke Cemun wai dashi aka sanya miki Aure kinji yanda Naji wlh kwata_kwata bakuyi match ba momcy ke Matar manya ce Wlh Harna fara kishi Dan da yaya na kika dace ba wancen bak'in ba....✍🏿
_07026166536_
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
_*Miss Hajo*_🤙🏿
👨❤️👨 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
🅿️............*19 & 20*
"Bata fuska Zarah tayi Jin shirmen da Chuchu take Dan a shirme ta dauki maganar wata maganar ta kawo musu Dan son barin zancen.
Tunda Hafiz ya tafi kullum cikin waya suke da Zarah tare da video call
Yau Zarah ta tashi da ciwon ciki hakan ya nuna mata zuwan perioud dintane sosai take murkashi akan Gado Dan su Asmy suna lecture Duk ta had'a zufa a haka har suka dawo suka sameta sosai suka shiga tashin hankali musamman Chuchu da batasan da larurar Zarah ba Dan kwanakin baya ciwon ya d'an lafa.
Da damuwa ta ce " subhanallahi me yake damunki momcy"Asmy ce dake mikar da Zarah ta ce perioud dintane yazo mu maza mu kaita Asibiti bari na taro napep "
Da mamaki Chuchu ta ce " Daman haka yake yi mata?
"Eh haka take Asmy ta fad'a tare da saurin fita Dan ta taro napep inda Chuchu ta shiga Jerawa Zarah Sannu.
Asibiti mafi kusa suka nufa Inda Asmy tayiwa Dr d'in bayanin abunda ke damun Zarah allura akayi mata Bayan Bacci ya kwasheta ta na tashi taji da sauki haka suka koma hostel Chuchu dukda tsorata Dan ita duk perioud din da take bata tabajin ciwon ciki ba Saidai taji kasala.
Tundaga lokacin abun Zarah ya k'ara worse a halin yanzu har suma ta ke Asibitin da suke zuwa Dr d'in harya ganesu wani zuwa da sukayi ya cewa Asmy .
"a Gaskiya ko yarinyar nan ta na samun sauki tofa dole sai wani Abu ya shiga tsakanin ta da wani?wara idanu Asmy tayi ta ce.
" What Dr kenan yanzu ba maganin da za a bata"Babu maganin ciwon nan kamar yanda na fad'a hakan ne kawai maganin da zan baku shawara tayi Aure zata daina "
"Ajiyar zuciya Asmy ta sauke ta ce " mungode dr"Ranar sun koma hostel Asmy ta kalli Zarah lokacin ta na kurbar tea ta ce.
"Sis waikinsan me dr ya ce Ko kina daina ciwon cikin nan sai kiyi Aure sainakejin inama saida akayi aurenki da Hafiz kafin ki fara makaranta Dan wlh ciwon nan naki ya fara bani tsoro da safe fa har suma kikayi"
"Cike da damuwa Zarah ta ce " Ni kaina ciwon nan ya na damuna karkiga idan perioud d'ina ya matso irin fad'uwar gaban da nakeji Asmy Aikin gama ya Riga ya gama dole ne nayi hakuri har na k'arasa karatu na Shima ya k'arasa nasa"
<America>
Tsaye ya ke waya na K'are a kunnansa daga ka gansa ka San ranshi a matuk'ar b'ace yake tashin hankali k'arara a fuskarsa ya ce.
"what ka na nufin an sanya an kashe Alh sammani?banji me akace daga d'ayan b'angaren ba saiji nayi cikin Sauri ya ce.
" gani nan zuwa k'asar yanzunnan ka sanar da DPO abunda ke faruwa a maza a tari abun da wuri kafin Su gudu a tabbatar an kama su"
Ya na Gama fad'ar haka ya katse kiran Tare kiran PA dinsa ya ce a shirya masa tafiyar gaggawa daga Inda yake tare da Escort dinsa suka wuce Aiport ba tare da ya koma ma gida ba yayi wa Amera bankwana Dan Zuwan emergency ne.
<Zaria>
Kasancewar kwazo da dagewa da kuma ilimin addini ya sanya aka bawa Zarah Amera ta makarantar Sauri take sosai Dan zasuje wata musabaqa ta students din makarantu a Polytechnic Kaduna Sosai tayi kyau cikin Zumbuleliyar Hijab d'inta har k'asa mai hannu maroon"
Tare da daura Nik'ab tare da Asmy suka tafi Dan tayi mata rakiya Chuchu ko ta na gida Dan weekend ne kuma yawaici a kd takeyinsa.
"Shidai Jabir mamaki yaki barin fuskarsa zai d'aga baki yayi magana MD ya d'aga masa hannu dage kafada yayi tare da tashi Dan takaicin abokin nashi ya zauna mace d'aya na wahalsheshi.
Washe gari MD ya bar k'asar Bayan Yaje yayiwa Ammynsa bankwana ya wuce america.
Amera ko jin shiru mijin nata bai kirataba saida ta gama shiriritarta da yawonta iyayenta ko y'an komai kayi daidai ne cikinsu ba Wanda zaice shirya ki koma gidan mijinki.
kiranshi tayi a waya taji layinshi na k'asar baya shiga Ta na kiran na America taga ya shiga amma baya d'auka sai sannan ta gane ya tafi america kenan .
Aiko cikin rana tsaka ta d'auko akwatin kayanta cikin K'ananan kayan da ke jikinta ta d'ora mayafi tare da fitowa cikin Sauri iyayen da ke palour duk kallonta sukayi dadynta ya ce "
" ina zuwa da tsakar ranar nan my merah"Tana Sauri ta bar palourn ya ce "Dad America na tafi gidan mijina bye saimun dawo " .
ta na gama fad'ar haka tabar palour ta na fita ta kwalawa driver kira cikin Masifa da bala i ta rufeshi da fada akan zai bata mata lokaci shidai hakuri ya dinga bata Dan tun tana gidan ba mutunci garetaba ka tab'ata yanzu kayi ta aikinka Kai tsaye Airport ya wuce da ita.
Koda ta isa America sosai Tasha fama kafin ta shawo kan mijin nata Dan ya nuna mata b'acin ranshi a fili kuma yayi zuciya da jikinta sosai hakan ya dinga damun Amera saida kyal ta samu ta na kuka ya hakura Dan tasan logar mijin nata ba abunda ya tsana sama da kukan mace .
ranar dai amera ta d'an daure ba raki ba komai har Dan kanshi ya rabu da ita ya rasa wani irin mutum ne shi shekara Tara da Aure amma har yanzu baitab'a sanin gamsuwar da maza kecewa sunayi ba a tattare da matan su.
<Zaria>
Karatun su Zarah sosai yake gudu Dan yanzu haka harsun fara exam sosai suka maida hankalinsu ga karatunsu Masha Allah sun gama Exams lafiya sai kuma jiran result Inda kowa ya tafi gidansu dominyi Hutu dazasu rabu su Ukku saida sukaji ba dadi Chuchu hada hawaye A haka dai suka rabu akan zasu dinga waya Bayan sunyi musayar number"
Chuchu tunda ta koma sosai Ammy taji dad'in irin shigar data ganta da ita ta hijab sosai taji dad'in sauyawar dabi'un na y'artata Wanda tun farko tasan sakacinta ne .
Tunda Chuchu tazo bata da labari sai na Zarah nan Tabawa Ammy labarin karatun da Zarah ke koya mata yanzu har sunyi hizif Talatin sosai Ammy tayi murnar Haduwar y'artata da mutanen kwarai Itama har cikin ranta taji wannan zarar ta kwanta mata a rai sanyawa tayi ta kira mata ita Aiko cikin Sauri Chuchu ta kira mata ita Zarah na d'auka cikin d'oki Chuchu ta ce.
"Momcy ga Ammy na zakuyi magana" ta fad'a ta na bawa Ammy wayar ".
cikin nutsuwa Zarah ta gaishe da Ammy'inda Ammy ta amsa mata cikin Fara'a tare da yi mata Godiya akan Karatun da take koyawa Chuchu"
cewa tayi" ba komai Ammy Ai anzama d'aya "sosai Ammy taji Zarah ta kwanta a ranta Dukda bata ganta a fili ba Amma a d'abi'unta da yanayin yanda taji muryarta sai taji ta na sha'awar Had'a zuri'a da ita a ranta ta ce "
"inama ina da wani d'an da zai sota Bayan MD da na had'asu da ita Dan tasan MD kam yayi nisa ta ma hakura da masa maganar Karin Aure Dan tasan ba yi ba zaiyi.
A haka har lokacin hutunsu ya k'are suka koma makaranta sai farincikin ganin juna suke nan aka d'ora daga Inda aka tsaya har suka cinye second semister Bayan sun koma wani hutun suna dawowa suka shiga aji biyu
a lokacin ne kuma Hafiz zai tafi karo karatu England ranar da yazo mata bankwana school duk yayi sanyi Kallonshi tayi ta ce .
"ya Hafiz naga duk kayi sanyi" Dagowa yayi tare da kallonta ya ce"kawai tafiyar nan da zanyi sainakejin gabana na fad'uwa kamar bazan dawo na taddaki ba sai nakejin kamar wani Abu zai shiga tsakaninmu ko wani zai raba mu Wanda bazan tab'a iya jurewa hakan ba"
"Cikin tausasa murya Zarah ta ce " ka daina wannan tunanin ya Hafiz babu Wanda ya isa ya shiga tsakaninmu kaid'in ka zamemun wani bangare na jikina kayimun abunda ba kowa yayimun a rayuwa ba ka tsayemun a karatu na ni d'in y'ar halak ce ba butulu ba ya Hafiz bazan tab'a butulce maka ba insha Allahu zaka dawo muyi auranmu ta fad'a ta na rufe fuska"
Sai sannan Hafiz ya sauke ajiyar zuciya Tare da sakin rai sunjima suna Hira kafin yayi mata bankwana cike da kewar juna suka rabu "
Koda ta koma hostel duk tayi sanyi Samun Chuchu tayi ta na cika ta na batsewa tare da Harararta.
"d'an murmushi Zarah tayi ta ce " yau kuma wa ya tab'o mana chuchun yaya"
tana cigaba da turo baki ta ce "Ke ce mana momcy" wara idanu tayi ta ce.
"Ni kuma to me nayi" Wancen mutumin mana da kika tsaya dashi kwata_kwata ba class d'inki bane yanzu asmy ke Cemun wai dashi aka sanya miki Aure kinji yanda Naji wlh kwata_kwata bakuyi match ba momcy ke Matar manya ce Wlh Harna fara kishi Dan da yaya na kika dace ba wancen bak'in ba....✍🏿
_07026166536_
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
_*Miss Hajo*_🤙🏿
👨❤️👨 *AUREN WATA TARA* 👨❤️👨
```MALLAKAR```
*Hajara L Sadeq*
🅿️............*19 & 20*
"Bata fuska Zarah tayi Jin shirmen da Chuchu take Dan a shirme ta dauki maganar wata maganar ta kawo musu Dan son barin zancen.
Tunda Hafiz ya tafi kullum cikin waya suke da Zarah tare da video call
Yau Zarah ta tashi da ciwon ciki hakan ya nuna mata zuwan perioud dintane sosai take murkashi akan Gado Dan su Asmy suna lecture Duk ta had'a zufa a haka har suka dawo suka sameta sosai suka shiga tashin hankali musamman Chuchu da batasan da larurar Zarah ba Dan kwanakin baya ciwon ya d'an lafa.
Da damuwa ta ce " subhanallahi me yake damunki momcy"Asmy ce dake mikar da Zarah ta ce perioud dintane yazo mu maza mu kaita Asibiti bari na taro napep "
Da mamaki Chuchu ta ce " Daman haka yake yi mata?
"Eh haka take Asmy ta fad'a tare da saurin fita Dan ta taro napep inda Chuchu ta shiga Jerawa Zarah Sannu.
Asibiti mafi kusa suka nufa Inda Asmy tayiwa Dr d'in bayanin abunda ke damun Zarah allura akayi mata Bayan Bacci ya kwasheta ta na tashi taji da sauki haka suka koma hostel Chuchu dukda tsorata Dan ita duk perioud din da take bata tabajin ciwon ciki ba Saidai taji kasala.
Tundaga lokacin abun Zarah ya k'ara worse a halin yanzu har suma ta ke Asibitin da suke zuwa Dr d'in harya ganesu wani zuwa da sukayi ya cewa Asmy .
"a Gaskiya ko yarinyar nan ta na samun sauki tofa dole sai wani Abu ya shiga tsakanin ta da wani?wara idanu Asmy tayi ta ce.
" What Dr kenan yanzu ba maganin da za a bata"Babu maganin ciwon nan kamar yanda na fad'a hakan ne kawai maganin da zan baku shawara tayi Aure zata daina "
"Ajiyar zuciya Asmy ta sauke ta ce " mungode dr"Ranar sun koma hostel Asmy ta kalli Zarah lokacin ta na kurbar tea ta ce.
"Sis waikinsan me dr ya ce Ko kina daina ciwon cikin nan sai kiyi Aure sainakejin inama saida akayi aurenki da Hafiz kafin ki fara makaranta Dan wlh ciwon nan naki ya fara bani tsoro da safe fa har suma kikayi"
"Cike da damuwa Zarah ta ce " Ni kaina ciwon nan ya na damuna karkiga idan perioud d'ina ya matso irin fad'uwar gaban da nakeji Asmy Aikin gama ya Riga ya gama dole ne nayi hakuri har na k'arasa karatu na Shima ya k'arasa nasa"
<America>
Tsaye ya ke waya na K'are a kunnansa daga ka gansa ka San ranshi a matuk'ar b'ace yake tashin hankali k'arara a fuskarsa ya ce.
"what ka na nufin an sanya an kashe Alh sammani?banji me akace daga d'ayan b'angaren ba saiji nayi cikin Sauri ya ce.
" gani nan zuwa k'asar yanzunnan ka sanar da DPO abunda ke faruwa a maza a tari abun da wuri kafin Su gudu a tabbatar an kama su"
Ya na Gama fad'ar haka ya katse kiran Tare kiran PA dinsa ya ce a shirya masa tafiyar gaggawa daga Inda yake tare da Escort dinsa suka wuce Aiport ba tare da ya koma ma gida ba yayi wa Amera bankwana Dan Zuwan emergency ne.
<Zaria>
Kasancewar kwazo da dagewa da kuma ilimin addini ya sanya aka bawa Zarah Amera ta makarantar Sauri take sosai Dan zasuje wata musabaqa ta students din makarantu a Polytechnic Kaduna Sosai tayi kyau cikin Zumbuleliyar Hijab d'inta har k'asa mai hannu maroon"
Tare da daura Nik'ab tare da Asmy suka tafi Dan tayi mata rakiya Chuchu ko ta na gida Dan weekend ne kuma yawaici a kd takeyinsa.