Sashe 6
Auren Wata Tara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamar yanda ta fad'a masa da daddare yaje ya samu mahaifinta a waje Inda Yayi mashi bayanin abunda ke tafe dashi Malam yaji dadi sosai Dan dukda a dare ne baiga fuskarsa ba kasancewar duhu amma a kalaman yaron yasan yana da nutsuwa".
ce masa yayi ba damuwa zai iya fara zuwa Wajenta hakan sosai yayi wa Hafiz dad'i.
Washegari Baba saida ya sanya aka masa bincike akan Hafiz kuma aka tabbatar masa da yaro ne mai hankali da nutsuwa hakan yayiwa Baba dadi sosai .
Ranar da daddare ya samu Zarah a d'aki Inda ya shiga mata nasiha tare da cewa " Kinga Zarah yaron nan da alamu ya na da hankali kuma na bincika an bani kyakyawan zato a kansa zai dinga zuwa wajenki har Allah yasa ku daidaita kanku kinji"
Dagowa tayi kamar zatayi kuka ta ce "Bab." shit karkice komai Zarah kice "Allah ya zab'a miki alkhairi Dan ba abunda nake da burin gani a rayuwa da raina sama da aurenki na k'agu naga ranar da zan Aurar dake zarah kema ki huta da wahalar gidannan shi yasa kullum Addua ta da buri na naga ranar Auranki Allah ya baki miji na gari Wanda zai rikemunke da amana"
kasa da kanta Zarah tayi Bayan Baba ya fita daga d'akin saida tayi hawaye ita harga Allah Hafiz d'innan bai mata ba Amma yanda taga Baba yana yabonshi kuma ya nuna yanason alakanta dashi dole ta kula shi ko Dan son farincikin mahaifin nata.
Soyayyace da shakuwa ta fara shiga tsakanin Zarah da Hafiz Sosai yake nunawa Zarah soyayya da kulawa a nata bangarenma ta fara sabawa dashi saboda mutum ne mai barkwanci kullum yazo sai ya sanyata Dariya hakan yasa ta fara sabawa dashi Saidai duk wata sayayya ko kudi da zai bata bata tab'a amsa ba ba yanda baiyi da itaba amma bata amsar abun hannunshi.
ta bangaren Mama Rabi ko bakinciki take da Hafiz d'innan dake zuwa wajen Zarah ba irin Karfar da batayiwa Zarah a wajenshi ba Anma yace Eh yaji ya Gani yana sonta Dan kafin yazo wajen Zarah an bashi labarin Mama Rabi ko ita wacece da samarin da take korarwa Zarah.
Washegari Zarah ta tashi da ciwon Mara Wanda hakan ya tabbatar mata da perioud d'inta na kusa sosai hankalinta ya tashi Dan duk wata a darura takeyi saboda tsananin wahalar da take sha cikin Sauri ta sanya hijab d'inta tare da fitowa ta nufi gidan su Asmy
Dan bata mance irin sharrin da Mama Rabi take mata ba akan ciwon marar da take akwai lokacin da tace k'ilama cikine aka zubar mata ake mata rufe rufe hakan yasa ta maza ta zame tana zuwa gidansu Asmy Bayan ta gaishe da Mama a daddafe ta shiga d'akin Asmy Inda ta sameta ta na guga kwancewa tayi kan gadon ta na maida numfashi .
"Asmy ce ta ce " Lafiya Besty"Gyada mata kai Zarah tayi tana ida kwanciya kan gadon ta ce "Da sauki dai perioud d'ina ne zaizo wlh na farajin ciwon Mara" Cike da tausaya Asmy ta ce "wayyo my Zarah Allah dai ya yaye maki wannan larurar Dan larurace wlh ace duk wata sai ka sha bak'ar azaba hada su suma " .
bata Kara cewa komai ba Zarah saboda murdawar da cikinta ke mata ruwan zafi Asmy ta d'auko tare jika tsumma take Dan shafa mata a ciki sannan ta had'a mata tea mai zafi ta bata ta sha ciwon sai gaba yake Inda Zarah duk ta firirice ta fara fita hayyacinta kafin ka Ce me sai amai nan ta fara kwararashi Asmy dai Sannu kawai take mata Bayan ta gyara wajen mamansu Ce ta shigo ta ce.
"Lafiya Asma'u" cike da damuwa ta ce "Mama perioud din Zarah ne yazo" cike da kulawa Mama ta ce "wayyo Allah sauwake amshi ki maza ku tafi Asibiti ayi mata allurar ta fad'a tana mik'a mata d'ari biyar amsa tayi tare da kama Zarah dake murkashi .
mai napep ta fara tarowa tukwana ta zo ta kamata suka tafi asibitin da suka saba zuwa suna zuwa nurse din tayi mata allura daman ita ke mata duk wata ita kanta tana tausayawa irin wahalar da yarinyar takesha.
Sai wajen magriba Zarah ta samu kanta Taji ciwon ya lafa Asmy itake jinyarta kamar kowani lokaci harta gama perioud d'inta.
Yau ta na zaune tsakar gidansu ta na sintar gashinta aka Aiko akace ana kiranta " to ta amsa "
Mama Rabi na banka mata harara saida ta ida sintar tukwana ta mike tare da sanya Hijab ta fita .
" kamar yanda tayi tunani shi d'inne dai murmushi ya sakar mata Itama ta mayar masa da murmushin yak'e sun tab'a Hira sosai kasancewar yamma ce Sai wajen magriba da zai tafi kwalin waya kirar hot10 ya mik'o mata ya ce.
"tata ce saboda su dinga waya ko baya nan" nanfa Zarah ta ce bata San wannan zancen ba ba irin yanda baiyi da ita ba akan ta amsa amma takiya saboda bata da sha'awar abun hannun namiji kuma Baba ma yayi mata wannan kashedin Hafiz badan ranshi ya soba ya juya.
Zarah na d'akinta ta na karatu taji Asmy ta Banko k'ofar batayi aune ba saiji tayi ta Rungumeta cikin farinciki ta ce "Sis ki tayamu murna ina applying da Mukayi a wayar Mama kwanaki na A B U zaria to yanzunnan sukayo message sun amshemu sannan daman kinga ita ce first choice dinmu s jamb Ranar Monday ma zamuje muyi PUMB kai sis Kinga farincikin da nake ciki"
"Wow Zarah ta fad'a ta ce " Gaskiya ni kaina nayi farinciki Sai kuma tayi sanyi ta ce "Sis nadai tayaki murna ammani kinsan bamu da halin da zantafi wata makarantar gaba primary da secondry dinma a yaya na yita ina da burin karatu mai zurfi amma dole na hakura saboda karatun yanxu na masu da shi ne "
Lokaci guda asmy ta hade rai Tare da cewa "Insha Allah tare zamu tafi yanda muka fara tun daga pri tare haka zamu cigaba har university ai idan babuke nima wlh Saidai na hakura da makarantar kuma bari naje nayiwa Baba Bayani "
sakin firar Zarah tayi ta Kama wata sun jima suna Hira kafin Asmy ta tafi.
Babansu Asmy ya samu Baba da maganar makarantar da su Zarah suka samu Inda Baba ya nuna masa baida ra'ayin tura Zarah karatun gaba Aure yake da burin yi mata tayi a gidan mijin ta "
shi kanshi babansu asmy baiji dadiba ace yanda yarinyar nan take da tsabar kokari da baiwa Ta tsaya iya sec Dan shi kanshi yasan Asma'u ma Zarah ta taka rawar gani sosai a rayuwarta Dan yasan ba wani kokarin kirki gareta ba Amma tare da Zarah ya sanya itama take dagewa take kokari saboda kunsan ance shi abokin mai sayar da turare Shima kullum cikin k'amshi yake gashi yarinyar ya yaba da tarbiyarta 100%yasan ko makarantar suka tafi baida shakka a kansu saboda bazata bari Asmy tayi wani abun da bai kamata ba.
Koda yaje ya fad'awa Mama yanda sukayi da baban Zarah itama bataji dad'i ba Asmy ko hada kukanta nan ta tubure ta ce itama ta fasa zuwa makarantar.
gidansu Zarah taje tayi ta mata kuka akan dan Allah ta lallaba Baba ya barta sutafi tare idan kuma ba haka ba Itama ta hakura da karatun itama Zarah saida tayi hawayen d'an ba k'aramun so takeyiwa karatu ba.
Da dare duk tayi sanyi baba ya shigo gaisheshi tayi ya amsa tare da cewa .
" Dazu baban su Asma'u yake samuna da wata magana Wai ta karatu to Gaskiya na nuna masa Rashin amincewata saboda Har kullum burina Zarah bai wuce naga ranar Auranki ba naga na sauke nauyin da Allah ya doramun a kanki sannan na cikama mahaifiyarki burinta na Aurar dake sannan na had'aki da danginta kiyi hakuri Zarah bazan barki kije karatu har wani gari ba Kuma ma a halin yanzu bani da k'arfin wannan kiyi hakuri idan Allah ya sanya kinyi Aure sai kici gaba da karatunki gidan mijinki hankali kwance kinji"
Duk yanda hankalin Zarah ya tashi bata yarda ta nunawa Baba ba kasa tayi da kanta ta na mayar da hawayen da suka zubo mata ta ce.
"To shikenan Baba daman bansa haka a raina ba Allah sa haka shi yafi zama Alkhairi"
Ameeeeern y'ar Amanata Allah ya yi maki albarka ya jikan mahaifiyarki"
"Ameen ta fad'a kasa kasa saboda kar ya gane rawar da muryarta keyi ta na shirin fashewa da kuka Baba na fita daga d'akin ta fashe da matsanancin kukan da take rikewa .
batasan ya akayi ba da bata sa burin karatu a ranta ba Amma daga lokacin da Asmy tazo da maganar taji yanzu duk duniya bata da burin da ya wuce Karatu Sosai take kuka har saida kanta ya fara ciwo sai wajen 2 wahalallen bacci ya kwasheta.
washegari da ciwon kai ta tashi saboda kukan da tasha ranar sukuku ta yini ba walwala .
da Yamma koda Hafiz yazo yana kallonta yasan akwai abunda ke damunta da damuwa a fuskarsa ya ce .
"Me yake damunki ne my Zarah naga kamar kinyi kuka " Kamar jira take take nan ta fashe da wani kukan da batasan yazo mata ba.
"subhanalla Zarah me yake damunki wani abun aka maki " Saida ta tsagaita kukan tukwana cikin muryarta ta shagwabar da batasanma tayi ba ta ce.....✍🏿
*Hmm Kudai muje zuwa fans ba a fara komai ba wannan shi ake kira somin tab'i bama mu shiga cikin wasan ba wannan duk Bayan fagene*
_07026166536 domin magana da marubuciyar_
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
ce masa yayi ba damuwa zai iya fara zuwa Wajenta hakan sosai yayi wa Hafiz dad'i.
Washegari Baba saida ya sanya aka masa bincike akan Hafiz kuma aka tabbatar masa da yaro ne mai hankali da nutsuwa hakan yayiwa Baba dadi sosai .
Ranar da daddare ya samu Zarah a d'aki Inda ya shiga mata nasiha tare da cewa " Kinga Zarah yaron nan da alamu ya na da hankali kuma na bincika an bani kyakyawan zato a kansa zai dinga zuwa wajenki har Allah yasa ku daidaita kanku kinji"
Dagowa tayi kamar zatayi kuka ta ce "Bab." shit karkice komai Zarah kice "Allah ya zab'a miki alkhairi Dan ba abunda nake da burin gani a rayuwa da raina sama da aurenki na k'agu naga ranar da zan Aurar dake zarah kema ki huta da wahalar gidannan shi yasa kullum Addua ta da buri na naga ranar Auranki Allah ya baki miji na gari Wanda zai rikemunke da amana"
kasa da kanta Zarah tayi Bayan Baba ya fita daga d'akin saida tayi hawaye ita harga Allah Hafiz d'innan bai mata ba Amma yanda taga Baba yana yabonshi kuma ya nuna yanason alakanta dashi dole ta kula shi ko Dan son farincikin mahaifin nata.
Soyayyace da shakuwa ta fara shiga tsakanin Zarah da Hafiz Sosai yake nunawa Zarah soyayya da kulawa a nata bangarenma ta fara sabawa dashi saboda mutum ne mai barkwanci kullum yazo sai ya sanyata Dariya hakan yasa ta fara sabawa dashi Saidai duk wata sayayya ko kudi da zai bata bata tab'a amsa ba ba yanda baiyi da itaba amma bata amsar abun hannunshi.
ta bangaren Mama Rabi ko bakinciki take da Hafiz d'innan dake zuwa wajen Zarah ba irin Karfar da batayiwa Zarah a wajenshi ba Anma yace Eh yaji ya Gani yana sonta Dan kafin yazo wajen Zarah an bashi labarin Mama Rabi ko ita wacece da samarin da take korarwa Zarah.
Washegari Zarah ta tashi da ciwon Mara Wanda hakan ya tabbatar mata da perioud d'inta na kusa sosai hankalinta ya tashi Dan duk wata a darura takeyi saboda tsananin wahalar da take sha cikin Sauri ta sanya hijab d'inta tare da fitowa ta nufi gidan su Asmy
Dan bata mance irin sharrin da Mama Rabi take mata ba akan ciwon marar da take akwai lokacin da tace k'ilama cikine aka zubar mata ake mata rufe rufe hakan yasa ta maza ta zame tana zuwa gidansu Asmy Bayan ta gaishe da Mama a daddafe ta shiga d'akin Asmy Inda ta sameta ta na guga kwancewa tayi kan gadon ta na maida numfashi .
"Asmy ce ta ce " Lafiya Besty"Gyada mata kai Zarah tayi tana ida kwanciya kan gadon ta ce "Da sauki dai perioud d'ina ne zaizo wlh na farajin ciwon Mara" Cike da tausaya Asmy ta ce "wayyo my Zarah Allah dai ya yaye maki wannan larurar Dan larurace wlh ace duk wata sai ka sha bak'ar azaba hada su suma " .
bata Kara cewa komai ba Zarah saboda murdawar da cikinta ke mata ruwan zafi Asmy ta d'auko tare jika tsumma take Dan shafa mata a ciki sannan ta had'a mata tea mai zafi ta bata ta sha ciwon sai gaba yake Inda Zarah duk ta firirice ta fara fita hayyacinta kafin ka Ce me sai amai nan ta fara kwararashi Asmy dai Sannu kawai take mata Bayan ta gyara wajen mamansu Ce ta shigo ta ce.
"Lafiya Asma'u" cike da damuwa ta ce "Mama perioud din Zarah ne yazo" cike da kulawa Mama ta ce "wayyo Allah sauwake amshi ki maza ku tafi Asibiti ayi mata allurar ta fad'a tana mik'a mata d'ari biyar amsa tayi tare da kama Zarah dake murkashi .
mai napep ta fara tarowa tukwana ta zo ta kamata suka tafi asibitin da suka saba zuwa suna zuwa nurse din tayi mata allura daman ita ke mata duk wata ita kanta tana tausayawa irin wahalar da yarinyar takesha.
Sai wajen magriba Zarah ta samu kanta Taji ciwon ya lafa Asmy itake jinyarta kamar kowani lokaci harta gama perioud d'inta.
Yau ta na zaune tsakar gidansu ta na sintar gashinta aka Aiko akace ana kiranta " to ta amsa "
Mama Rabi na banka mata harara saida ta ida sintar tukwana ta mike tare da sanya Hijab ta fita .
" kamar yanda tayi tunani shi d'inne dai murmushi ya sakar mata Itama ta mayar masa da murmushin yak'e sun tab'a Hira sosai kasancewar yamma ce Sai wajen magriba da zai tafi kwalin waya kirar hot10 ya mik'o mata ya ce.
"tata ce saboda su dinga waya ko baya nan" nanfa Zarah ta ce bata San wannan zancen ba ba irin yanda baiyi da ita ba akan ta amsa amma takiya saboda bata da sha'awar abun hannun namiji kuma Baba ma yayi mata wannan kashedin Hafiz badan ranshi ya soba ya juya.
Zarah na d'akinta ta na karatu taji Asmy ta Banko k'ofar batayi aune ba saiji tayi ta Rungumeta cikin farinciki ta ce "Sis ki tayamu murna ina applying da Mukayi a wayar Mama kwanaki na A B U zaria to yanzunnan sukayo message sun amshemu sannan daman kinga ita ce first choice dinmu s jamb Ranar Monday ma zamuje muyi PUMB kai sis Kinga farincikin da nake ciki"
"Wow Zarah ta fad'a ta ce " Gaskiya ni kaina nayi farinciki Sai kuma tayi sanyi ta ce "Sis nadai tayaki murna ammani kinsan bamu da halin da zantafi wata makarantar gaba primary da secondry dinma a yaya na yita ina da burin karatu mai zurfi amma dole na hakura saboda karatun yanxu na masu da shi ne "
Lokaci guda asmy ta hade rai Tare da cewa "Insha Allah tare zamu tafi yanda muka fara tun daga pri tare haka zamu cigaba har university ai idan babuke nima wlh Saidai na hakura da makarantar kuma bari naje nayiwa Baba Bayani "
sakin firar Zarah tayi ta Kama wata sun jima suna Hira kafin Asmy ta tafi.
Babansu Asmy ya samu Baba da maganar makarantar da su Zarah suka samu Inda Baba ya nuna masa baida ra'ayin tura Zarah karatun gaba Aure yake da burin yi mata tayi a gidan mijin ta "
shi kanshi babansu asmy baiji dadiba ace yanda yarinyar nan take da tsabar kokari da baiwa Ta tsaya iya sec Dan shi kanshi yasan Asma'u ma Zarah ta taka rawar gani sosai a rayuwarta Dan yasan ba wani kokarin kirki gareta ba Amma tare da Zarah ya sanya itama take dagewa take kokari saboda kunsan ance shi abokin mai sayar da turare Shima kullum cikin k'amshi yake gashi yarinyar ya yaba da tarbiyarta 100%yasan ko makarantar suka tafi baida shakka a kansu saboda bazata bari Asmy tayi wani abun da bai kamata ba.
Koda yaje ya fad'awa Mama yanda sukayi da baban Zarah itama bataji dad'i ba Asmy ko hada kukanta nan ta tubure ta ce itama ta fasa zuwa makarantar.
gidansu Zarah taje tayi ta mata kuka akan dan Allah ta lallaba Baba ya barta sutafi tare idan kuma ba haka ba Itama ta hakura da karatun itama Zarah saida tayi hawayen d'an ba k'aramun so takeyiwa karatu ba.
Da dare duk tayi sanyi baba ya shigo gaisheshi tayi ya amsa tare da cewa .
" Dazu baban su Asma'u yake samuna da wata magana Wai ta karatu to Gaskiya na nuna masa Rashin amincewata saboda Har kullum burina Zarah bai wuce naga ranar Auranki ba naga na sauke nauyin da Allah ya doramun a kanki sannan na cikama mahaifiyarki burinta na Aurar dake sannan na had'aki da danginta kiyi hakuri Zarah bazan barki kije karatu har wani gari ba Kuma ma a halin yanzu bani da k'arfin wannan kiyi hakuri idan Allah ya sanya kinyi Aure sai kici gaba da karatunki gidan mijinki hankali kwance kinji"
Duk yanda hankalin Zarah ya tashi bata yarda ta nunawa Baba ba kasa tayi da kanta ta na mayar da hawayen da suka zubo mata ta ce.
"To shikenan Baba daman bansa haka a raina ba Allah sa haka shi yafi zama Alkhairi"
Ameeeeern y'ar Amanata Allah ya yi maki albarka ya jikan mahaifiyarki"
"Ameen ta fad'a kasa kasa saboda kar ya gane rawar da muryarta keyi ta na shirin fashewa da kuka Baba na fita daga d'akin ta fashe da matsanancin kukan da take rikewa .
batasan ya akayi ba da bata sa burin karatu a ranta ba Amma daga lokacin da Asmy tazo da maganar taji yanzu duk duniya bata da burin da ya wuce Karatu Sosai take kuka har saida kanta ya fara ciwo sai wajen 2 wahalallen bacci ya kwasheta.
washegari da ciwon kai ta tashi saboda kukan da tasha ranar sukuku ta yini ba walwala .
da Yamma koda Hafiz yazo yana kallonta yasan akwai abunda ke damunta da damuwa a fuskarsa ya ce .
"Me yake damunki ne my Zarah naga kamar kinyi kuka " Kamar jira take take nan ta fashe da wani kukan da batasan yazo mata ba.
"subhanalla Zarah me yake damunki wani abun aka maki " Saida ta tsagaita kukan tukwana cikin muryarta ta shagwabar da batasanma tayi ba ta ce.....✍🏿
*Hmm Kudai muje zuwa fans ba a fara komai ba wannan shi ake kira somin tab'i bama mu shiga cikin wasan ba wannan duk Bayan fagene*
_07026166536 domin magana da marubuciyar_
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f