Sashe 32
A Garin Mu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Isah kuwa sai murmushi yake ya na fadin,
"In ban muku ba wa zan wa?"
Yayan Hansatu ya qara masa dubu hamsin ya qara a kan jarin shi, sai godiya suke ta zabgawa.
Da yamma Hajiya ta sa mota ta maida su gida.
Tafiyar Isah Makka daiiii sauran kwana biyu, wace zata yi rakiya?????😂
[6/21, 5:15 PM] HAERMEEBRAERH ❤️: 💅🏻 *A GARIN MU* 💅🏻
BY HAERMEEBRAERH
PAGE 26:
Da misalin tara na safe,Isah ne tsaye a qofar katafaren gate din gidan su Hansatu, mai gadi ya hana shi shiga, sai bala'i suke, hargowar su ta ratsa har cikin gida,Hajiya na zaune ta na kallon Sunnah TV ana gabatar da maimaicin wani shiri akan kiwon lafiya, rage volume ta yi, ta saurari rikicin da ake tsakanin Isah da mai gadi, tashi ta yi, ta leqa window , magana ta ke amma ba sa jin ta, gashi Yayah'n Hansatu baya nan,matar shi ma tun jiya ba ta nan, daga an mata fad'a akan rashin iya kalami, ta yi fushi ta tafi gida.
Hijabin ta ta sanya, ta fita, Isah na ganin ta ya saka fuskar tausayi, kiran shi ta yi, mai gadi ya bar shi ya shiga, zai wuce ciki ya yi qasa da murya, ya ce ma mai gadin.
"Tallakan banza da wofi, haka za ka qare a gate Dan walaha kawai,"
Wangale baki ya yi ya qarasa gaban Hajiya tare da zubewa a qasa, cikin sauri ta ja baya sannan ta ce,
"Habaa Isah tashi, tashi mu shiga daga ciki,"
Tashi ya yi, amma ya coge ya qi shiga, cikin raunin murya ya ce,
"Hajiya na zo ne a taimaka mana, ba da ban ba yanda zan ba, nan ne waje na qarshe da zan zo, domin ku din surukai na ne, bai kamata Ku saida akuya ba ta dawo ta na ci muku danga, ina cikin wani hali Hajiya, kasuwanci ya tsaya cak saboda rashin jari, da can ina dan zuwa makka ne na kai goro, ina samu sosai, muna cikin walwala, da wadata, da iyali na, amma yanzu har kunyar shiga gida nake, saboda babu, inna shiga yara na na kukan yunwa na kan ji kamar na kashe kai na dan baqin ciki, babbar damuwar yau mun tashi ba ko silin hatsi, ga Hansatu na fama da zazzabi , shi ne na ce bari na zo ko dubu daya ne na samu na kai ta asibiti"
Hajiya ta shiga matsanancin tashin hankali, 'yar cikin ta ke zaune cikin uqubar rayuwa haka? Innalillahi wa inna ilaihirraji'un.
Cikin sauri ta shige ciki, tare da bashi umarnin ya bi ta ciki.
A parlour'n su ta bar shi ta shige ciki, kudi masu yawa ta dakko, har bata san adadin su ba, hawaye na zuba a idanun ta, tsabar yanda take jin ran ta na quna, ta tafka babban kuskure, su na da dukiya haka yar ta ke fama da rayuwa ,abu daya ne ya ba zuciyar ta hakuri, da ta tuna kowa a rayuwar shi iya arzikin da Allah ya yanke masa zai ci, to ita ma haka ne.
Isa kuwa kafin ta fita ba inda bai leqa ba a gurguje, ya tabbatar dukiya ta ji a gidan, ko ta ina akwai arziqi.
Komawa ya yi ya zauna ya na jinjina kai, Hajiya kuwa ta goge hawayen ta tas, ta zauna ta miqa masa maqudan kudin hannun ta, sanan ta ce,
"Isah daga yau kar ka qara kiran kan ka da suruki na, kai d'a na ne, ba suruki na ba, duk abinda ka ke so ka same ni kai tsaye,ga wannan, ka na da passport?"
"Eh ina da shi a da, amma yayi espaya yanzu, na jima ban je can Makkan ba, saboda rashin jari"
"To ga wannan, ka je ka yi, sannan ka min magana, sauran kuma ka kai ta asibiti, ka sai maku kayan abinci, in komai ya daidaita passport ya samu za muyi magana, ka na da waya?"
Dan sosa kai ya yi ya ce,
"Ehhh ina dai da sim, Amma ba waya, ta lalace da jimawa, a na ta abinci Hajiya wa ya ke ta waya?"
Wani abu ta ji ya maqale mata a wuya, mai d'aci, murmushin yaqe ta yi, ta miqe ta shiga dakin ta ta dawo, riqe da waya, wayar ta ce, ta cire sim din ta da komai, ta zauna ta yi formating wayar sannan ta miqa masa, waya ce mai matuqar kyau da tsada, ta tasamma dubu d'ari biyar da wani abu.
"Ga wannan, ka yi amfani da ita, last 3weeks Wannan yaron ya siyo min ita, in kaje ka gaishe ta, ita ma zan sai mata wayar dan mu na gaisawa"
"Hajiya ban san da wanne kalami zan maki godiya ba, amma ina fatan Allah ya jiqan Alhaji, Allah ya masa rahama, Allah ya sa kiyi kyakkyawan qarshe na gode na gode "
"Ameeen Isah, ka dena godiya, yi wa kai ne ai"
Haka ya tattare yan kudaden shi ya na godiya ya fita, sai da ya kai gate ya juya ya ga ba me kallon shi, ya fiddo kudin ya na tafiyar fad'i.
A gaban me gadi ya tsaya, ya dinga juya su, ya na masa kallon raini.
"Kai mai gadi, ka shiga hankalin ka, in ba haka ba, se na sa an kore ka, masu gadi uku na fitar a gidan nan tun sanda ina zama a gidannan, ka tambaya ka ji wane ne Isah direba, tsohon dan iska ne ni, kuma surukin gidannan ne, daga yau na sake zuwa ka min iskanci se ka bar gidan nan, tunda ba gadon tsoho a ciki wajen gina shi"
Me gadi baki ya sake ya na kallon ikon Allah, se da Isah ya maida kudi aljihu, ya gyara tsaf sannan ya bar gidan.
Ko daya isa gidan shi, ya tadda Hansatu na ma yara wanka,ta share gidan fess ko ina qalqal, ta yi wankan ta shar da ita, da kayan da aka bata daga gida, ramar da ta yi ne da baqin da ta yi ne kawai ze nuna halin rayuwar da take ciki.
Murmushi ta mi shi, wanda bata gajiya da yi masa a duk sanda ze fita ya koma gida, dauke kai ya yi, kamar kullum.
Ba sallama ya shige, za ta bi shi ta masa sannu da zuwa ya dakatar da ita cikin daure fuska, komawa ta yi ta ci gaba da yi wa Ahmad wanka, ta na yaqe, abun ya mata zafi sosai, amma ba halin magana.
Se da ya boye kudin shi tass sannan ya dauki dubu talatin ya bar gidan, ta na fada masa ga abinci amma bai kula ba.
Direct wajen yin passport ya je, aka ce gobe ya koma, bai ji dadi ba, haka ya tafi, ya na saman machine suka wuce wani mai saida gasasshiyar kaza,yawun shi ne ya yanko, ai kuwa ba bata lokaci ya ce ma me machine ya juya, Isah kamar abun wasa, ya ce a bashi kaza daya, qosasshiya aka yanka masa ita aka bade ta da yaji, sannan ya ce a bashi rabin kaza again , aka yanka aka sa yaji, ya amsa, shagon kusa da wajen ya je, ya sayi drinks, ya samu wani mai machine din ya nufi gida.
Ya na zuwa ya tadda su a tsakar gida Hansatu na musu karatu, miqa mata ledar kaza ya yi, ya wuce daki, Hansatu da yara na ta murna, su na ta zuba godiya.
Ya na shiga dakin ya bude tashi, sai a lokacin na kula da qatuwar kazar nan ya aje wa kan shi, ya basu rabi, kamar abun wasa, Isah ya sa kazar nan a gaba da ci, bai tashi ba se da ya ci ya taune qashi ya kora da lemo me sanyi, sannan ya saki muguwar gyatsa, ya ce,
"Yauwaaa Allah na gode maka,me ake da talauci? Allah ka nuna min buri na ya cika, kullum se na ci wannan"
Hansatu da yara kuwa na can sun saka barin kaza a gaba, su na ci, su na hamdala ga Ubangijin da ya azurta su da kaza ba tare da sun roqa ba.
Dan sauran lemon Isah ya fito ya miqawa Ahmad ya ce,
"Gashi nan, ba yawa ne da shi ba,...ke kuma in kin gama ki zo ina neman ki"
"To mun gode Allah shi qara budi, Allah shi ruhwa maka asiri duniya da lahira, mun gode,"
"Ameen, ina abinci na? Ko dan kun ci kaza se aka ce miki ba zan ci abinci ba?"
Da sauri ta miqe ta na bashi hakuri, abincin dama da ya rage taliya ce da manja, da dan yaji, har ta na murna in be ci ba da dare ta bawa yaran, tunda komai ya qare, ya siyar.
Ta na bashi kuwa ya zauna a tabarmar da suka tashi, ya cinye tass, ya kora da ruwa.
Daki ya kira ta, da yammar, ana gab da magariba, Hansatu na ta bashi hakuri akan ya bari a mayi sallah haka Isah ya qi, sai da komai ya yi daidai a tsakanin su sannan ya sa ta hura wuta ta ɗora masa ruwan wanka, dan a cewar shi yin wanka da ruwan sanyi da magariba mura ze saka shi.
Da kyar iccen ya kama, ta samu ta ɗora ruwan ya yi,ta kai masa, itama tayi, ta yi sallah.
Shi kuwa ya na gamawa waje ya yi, ganin shi kuma se sanda Allah ya yi musamman ma da yake jin aljihun shi da nauyi.
Hansatu na shara, ta ji sallamar Yabbuga, watso sharar dakin ta qarasa yi, ledar da Isah yaci kaza ta baje a qasa, ido Yabbuga ta zare waje, tare da sake baki, ta na salati.
"Keeeee waggaa, yanzu kaza kun ka ci shi na ko a qunshe fuffuke a kai min, tau wanda ya ci shi dai, shi dai zai mace, walle a dena rauwwa, yanzu ba daban Allah ya sa na ga kin kunna wuta ba, na zo diban rushi, da ban ko sanin kun ci kaza"
Hansatu mamaki ne ma ya gama qamar da ita a wajen, yanda Yabbuga ta dage ta na magana cikin fad'a ne ya fi bata mamaki, kuma gashi tabbas yawu ya cika mata baki, murmushi ta yi, ta ce,
"In ban muku ba wa zan wa?"
Yayan Hansatu ya qara masa dubu hamsin ya qara a kan jarin shi, sai godiya suke ta zabgawa.
Da yamma Hajiya ta sa mota ta maida su gida.
Tafiyar Isah Makka daiiii sauran kwana biyu, wace zata yi rakiya?????😂
[6/21, 5:15 PM] HAERMEEBRAERH ❤️: 💅🏻 *A GARIN MU* 💅🏻
BY HAERMEEBRAERH
PAGE 26:
Da misalin tara na safe,Isah ne tsaye a qofar katafaren gate din gidan su Hansatu, mai gadi ya hana shi shiga, sai bala'i suke, hargowar su ta ratsa har cikin gida,Hajiya na zaune ta na kallon Sunnah TV ana gabatar da maimaicin wani shiri akan kiwon lafiya, rage volume ta yi, ta saurari rikicin da ake tsakanin Isah da mai gadi, tashi ta yi, ta leqa window , magana ta ke amma ba sa jin ta, gashi Yayah'n Hansatu baya nan,matar shi ma tun jiya ba ta nan, daga an mata fad'a akan rashin iya kalami, ta yi fushi ta tafi gida.
Hijabin ta ta sanya, ta fita, Isah na ganin ta ya saka fuskar tausayi, kiran shi ta yi, mai gadi ya bar shi ya shiga, zai wuce ciki ya yi qasa da murya, ya ce ma mai gadin.
"Tallakan banza da wofi, haka za ka qare a gate Dan walaha kawai,"
Wangale baki ya yi ya qarasa gaban Hajiya tare da zubewa a qasa, cikin sauri ta ja baya sannan ta ce,
"Habaa Isah tashi, tashi mu shiga daga ciki,"
Tashi ya yi, amma ya coge ya qi shiga, cikin raunin murya ya ce,
"Hajiya na zo ne a taimaka mana, ba da ban ba yanda zan ba, nan ne waje na qarshe da zan zo, domin ku din surukai na ne, bai kamata Ku saida akuya ba ta dawo ta na ci muku danga, ina cikin wani hali Hajiya, kasuwanci ya tsaya cak saboda rashin jari, da can ina dan zuwa makka ne na kai goro, ina samu sosai, muna cikin walwala, da wadata, da iyali na, amma yanzu har kunyar shiga gida nake, saboda babu, inna shiga yara na na kukan yunwa na kan ji kamar na kashe kai na dan baqin ciki, babbar damuwar yau mun tashi ba ko silin hatsi, ga Hansatu na fama da zazzabi , shi ne na ce bari na zo ko dubu daya ne na samu na kai ta asibiti"
Hajiya ta shiga matsanancin tashin hankali, 'yar cikin ta ke zaune cikin uqubar rayuwa haka? Innalillahi wa inna ilaihirraji'un.
Cikin sauri ta shige ciki, tare da bashi umarnin ya bi ta ciki.
A parlour'n su ta bar shi ta shige ciki, kudi masu yawa ta dakko, har bata san adadin su ba, hawaye na zuba a idanun ta, tsabar yanda take jin ran ta na quna, ta tafka babban kuskure, su na da dukiya haka yar ta ke fama da rayuwa ,abu daya ne ya ba zuciyar ta hakuri, da ta tuna kowa a rayuwar shi iya arzikin da Allah ya yanke masa zai ci, to ita ma haka ne.
Isa kuwa kafin ta fita ba inda bai leqa ba a gurguje, ya tabbatar dukiya ta ji a gidan, ko ta ina akwai arziqi.
Komawa ya yi ya zauna ya na jinjina kai, Hajiya kuwa ta goge hawayen ta tas, ta zauna ta miqa masa maqudan kudin hannun ta, sanan ta ce,
"Isah daga yau kar ka qara kiran kan ka da suruki na, kai d'a na ne, ba suruki na ba, duk abinda ka ke so ka same ni kai tsaye,ga wannan, ka na da passport?"
"Eh ina da shi a da, amma yayi espaya yanzu, na jima ban je can Makkan ba, saboda rashin jari"
"To ga wannan, ka je ka yi, sannan ka min magana, sauran kuma ka kai ta asibiti, ka sai maku kayan abinci, in komai ya daidaita passport ya samu za muyi magana, ka na da waya?"
Dan sosa kai ya yi ya ce,
"Ehhh ina dai da sim, Amma ba waya, ta lalace da jimawa, a na ta abinci Hajiya wa ya ke ta waya?"
Wani abu ta ji ya maqale mata a wuya, mai d'aci, murmushin yaqe ta yi, ta miqe ta shiga dakin ta ta dawo, riqe da waya, wayar ta ce, ta cire sim din ta da komai, ta zauna ta yi formating wayar sannan ta miqa masa, waya ce mai matuqar kyau da tsada, ta tasamma dubu d'ari biyar da wani abu.
"Ga wannan, ka yi amfani da ita, last 3weeks Wannan yaron ya siyo min ita, in kaje ka gaishe ta, ita ma zan sai mata wayar dan mu na gaisawa"
"Hajiya ban san da wanne kalami zan maki godiya ba, amma ina fatan Allah ya jiqan Alhaji, Allah ya masa rahama, Allah ya sa kiyi kyakkyawan qarshe na gode na gode "
"Ameeen Isah, ka dena godiya, yi wa kai ne ai"
Haka ya tattare yan kudaden shi ya na godiya ya fita, sai da ya kai gate ya juya ya ga ba me kallon shi, ya fiddo kudin ya na tafiyar fad'i.
A gaban me gadi ya tsaya, ya dinga juya su, ya na masa kallon raini.
"Kai mai gadi, ka shiga hankalin ka, in ba haka ba, se na sa an kore ka, masu gadi uku na fitar a gidan nan tun sanda ina zama a gidannan, ka tambaya ka ji wane ne Isah direba, tsohon dan iska ne ni, kuma surukin gidannan ne, daga yau na sake zuwa ka min iskanci se ka bar gidan nan, tunda ba gadon tsoho a ciki wajen gina shi"
Me gadi baki ya sake ya na kallon ikon Allah, se da Isah ya maida kudi aljihu, ya gyara tsaf sannan ya bar gidan.
Ko daya isa gidan shi, ya tadda Hansatu na ma yara wanka,ta share gidan fess ko ina qalqal, ta yi wankan ta shar da ita, da kayan da aka bata daga gida, ramar da ta yi ne da baqin da ta yi ne kawai ze nuna halin rayuwar da take ciki.
Murmushi ta mi shi, wanda bata gajiya da yi masa a duk sanda ze fita ya koma gida, dauke kai ya yi, kamar kullum.
Ba sallama ya shige, za ta bi shi ta masa sannu da zuwa ya dakatar da ita cikin daure fuska, komawa ta yi ta ci gaba da yi wa Ahmad wanka, ta na yaqe, abun ya mata zafi sosai, amma ba halin magana.
Se da ya boye kudin shi tass sannan ya dauki dubu talatin ya bar gidan, ta na fada masa ga abinci amma bai kula ba.
Direct wajen yin passport ya je, aka ce gobe ya koma, bai ji dadi ba, haka ya tafi, ya na saman machine suka wuce wani mai saida gasasshiyar kaza,yawun shi ne ya yanko, ai kuwa ba bata lokaci ya ce ma me machine ya juya, Isah kamar abun wasa, ya ce a bashi kaza daya, qosasshiya aka yanka masa ita aka bade ta da yaji, sannan ya ce a bashi rabin kaza again , aka yanka aka sa yaji, ya amsa, shagon kusa da wajen ya je, ya sayi drinks, ya samu wani mai machine din ya nufi gida.
Ya na zuwa ya tadda su a tsakar gida Hansatu na musu karatu, miqa mata ledar kaza ya yi, ya wuce daki, Hansatu da yara na ta murna, su na ta zuba godiya.
Ya na shiga dakin ya bude tashi, sai a lokacin na kula da qatuwar kazar nan ya aje wa kan shi, ya basu rabi, kamar abun wasa, Isah ya sa kazar nan a gaba da ci, bai tashi ba se da ya ci ya taune qashi ya kora da lemo me sanyi, sannan ya saki muguwar gyatsa, ya ce,
"Yauwaaa Allah na gode maka,me ake da talauci? Allah ka nuna min buri na ya cika, kullum se na ci wannan"
Hansatu da yara kuwa na can sun saka barin kaza a gaba, su na ci, su na hamdala ga Ubangijin da ya azurta su da kaza ba tare da sun roqa ba.
Dan sauran lemon Isah ya fito ya miqawa Ahmad ya ce,
"Gashi nan, ba yawa ne da shi ba,...ke kuma in kin gama ki zo ina neman ki"
"To mun gode Allah shi qara budi, Allah shi ruhwa maka asiri duniya da lahira, mun gode,"
"Ameen, ina abinci na? Ko dan kun ci kaza se aka ce miki ba zan ci abinci ba?"
Da sauri ta miqe ta na bashi hakuri, abincin dama da ya rage taliya ce da manja, da dan yaji, har ta na murna in be ci ba da dare ta bawa yaran, tunda komai ya qare, ya siyar.
Ta na bashi kuwa ya zauna a tabarmar da suka tashi, ya cinye tass, ya kora da ruwa.
Daki ya kira ta, da yammar, ana gab da magariba, Hansatu na ta bashi hakuri akan ya bari a mayi sallah haka Isah ya qi, sai da komai ya yi daidai a tsakanin su sannan ya sa ta hura wuta ta ɗora masa ruwan wanka, dan a cewar shi yin wanka da ruwan sanyi da magariba mura ze saka shi.
Da kyar iccen ya kama, ta samu ta ɗora ruwan ya yi,ta kai masa, itama tayi, ta yi sallah.
Shi kuwa ya na gamawa waje ya yi, ganin shi kuma se sanda Allah ya yi musamman ma da yake jin aljihun shi da nauyi.
Hansatu na shara, ta ji sallamar Yabbuga, watso sharar dakin ta qarasa yi, ledar da Isah yaci kaza ta baje a qasa, ido Yabbuga ta zare waje, tare da sake baki, ta na salati.
"Keeeee waggaa, yanzu kaza kun ka ci shi na ko a qunshe fuffuke a kai min, tau wanda ya ci shi dai, shi dai zai mace, walle a dena rauwwa, yanzu ba daban Allah ya sa na ga kin kunna wuta ba, na zo diban rushi, da ban ko sanin kun ci kaza"
Hansatu mamaki ne ma ya gama qamar da ita a wajen, yanda Yabbuga ta dage ta na magana cikin fad'a ne ya fi bata mamaki, kuma gashi tabbas yawu ya cika mata baki, murmushi ta yi, ta ce,