Sashe 6
Unaisa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Akayi aure Anna da Baba, da farko se ya ajeta a masaya tayi wajen sati uku se ana hudu sannan ya tattara ta Suka dawo sauna. Anna Bata son shi yadda me karatu bazai dauka ba, a masaya sukance idan yazo zance se da itace me bakin wuta Inna Zulai ke korata, Kuma saboda sanin batada kowa se Inna yasa ta hakura ta aure shi. Bata fi watanni uku ba Sega ciki ya fito, gidan da take zaune gidan haya ne daki daya ya Kama ya biya kudin shekara biyu, cikin na wata biyar ya fara Shirin komawa saudia kamar yadda ya saba, da ya fada Mata se tace ita ta yadda ya maida ita masaya tunda nan Babu wani Dan uwa da take dashi. Yace shi baiyi niyya ba Kuma ita Bata Isa ta saka yayi hakan ba, Haka kuwan ya tafi ya barta anan, ko hanyar masaya ma Bata sani ba. Haka ya barta ya tafi wata uwa duniya. Guzurin da ya bar Mata Bai Kai lokacin haihuwa ta ba ya Kare, zuwa lokacin tayi sabo sosae da makwabta Dake Kuma ta iya sakar hannu se tunda tazo Bata zauna ba take saka, wannan kudin sakar take sakawa cikin banki a Haka har Allah yayi ta haihu. Wata makwabciyar dakinta dattijuwa ita ta zauna da ita har ta haifeni, kafin ya tafi ya fadawa makwabcin shi yadda zaayi a sanar a masaya cewar Anna ta haihu. Washegari kuwa se gasu sunzo yuya guda. Inna Zulai kamar ta Yi me saboda farin cikin haihuwata. Ranar suna aka saka min Unaisa kamar yadda yace Mata. Ragon suna da koami daga can Suka zo dashi. Kama nake sosae da Anna Amma Kuma fatata se tayi duhu irin ta mahaifina. Se ya kasance ni ce daban da sauran, Dan dukka kannena farare ne tas dasu. Bayan tayi arbain aka kaita Masaya ta kwana biyu sannan ta dawo, shiru Babu Baba Babu dalilin shi, kowa yasan kayan sanyi suna ci ne kawai lokacin sanyi sede idan kana da wani da kake bawa, hakan yasa ciniki ya tsaya cak, ta fara tunanin da me zata zauna wannan dattijuwa Baba Rakiya Anna na fadar ta, tana yawan cewa ita din ba karamar taka rawa tayi a cikin rayuwar ta ba. Ita ta fara koyawa Anna yadda zata tashi a tsaye, tace Mata tunda mijin baya nan bazaiyi ba to ita Anna ya kamata tasan yadda zatayi ta nema na kanta. Shi ne ta fara wankau, ka kawo kayan ka ta wanke maka se ka biyata, dashi zata yi cefane ta Adana wani. Idan ka kalleta se kasa Baki ka hureta saboda Rama, wahala da talauci. Haka tayi rayuwa har na shekara da rabi, lokacin kudin haya ya Kare kwatsam Sega Baba ya dawo, ku kalla wajen shekaru biyu. Ya siya kayan abinci, ya Kara biyan kudin haya baiyi ko wata ba ya Kara komawa, a wañnan Karan Bai dawo ba se Dana cika shekara uku lokacin Anna Sanaa take iri iri Dan ta biya min kudin makaranta, a cewar ta yadda batayi karatu ba, Bata San dadin karatu ba to nidin bazan Yi Haka ba. Wata private school cikin unguwa ta sakani tana biyan kudin. A Haka ya dawo shima kamo shi akai aka dawo dashi, to wannan shine yayi shekara daya Bai koma ba Yana hada kudin da zaiyi igama idan yaje. Kafin ya tafi Anna ta haifa Firdausi Nuzla. Ko arbain ba tayi ba Baba ya shura takalman sa ya koma. Ko zaman da yayi na shekara bana yarda dashi kamar ma tsoron shi nakeji, komai nawa Anna ce, ko nazo zanyi Mata magana muka hada idanu dashi to tabbasa na fasa maganar.
Bayan ya shekara hudu ya sake dawowa, kuyi imagining duk wata wahala da bawa zai iya Sha, to Anna Tasha akan mu, ya maida ta tamkar Baby making machine, idan yazo Yana tafiya ciki zai bayyana. Bayan ya dawo min Kara girma ya Kara komawa ya Barta da ciki, shi ne aka Haifa Badi'a. Bai dawo ba seada ta shekara biyu lokacin Anna ta samu cikin Hunainah.
Wata safiyaKafin mu Gama shiryawa se gashi ya fito daga daki, Nuzla da Badi'a Suka gaishe shi Amma ni Kam ko kallon shi banyi ba seda Anna ta zungure ni hade da harara ta sannan nace
" Ina kwana?"
" Lafiya Lau Unaisa! Har Kun shirya zuwa makaranta?"
Nace
" Mhm!"
Yace
" To Allah ya bada saa, kafin ku dawo na koma no"
Nidai bance komai ba har muka gama na dakko jakunkunan mu zamu tafi, na kalla Anna nace
" Anna zamu tafi, jiya kin manta Baki bawa Badi'a kudin crayons din ba"
Ta mike da sauri tana fadin
" Mantawa nayi wallahi,Allah yasa baa dake ki ba?"
Ta gyada kanta, ta wuce daki Dan dakko min, Baba ya saka hannu a aljihu ya Ciro uban kudi Yan 500 notes da se Dana zare idanuna Dan mamakin yawan su. Ya zaro daya sannan ya maida sauran ya Miko min daya yace
" Gashi nan kuje ku saya sauran se ku saya Abu a Hanya"
Na girgiza Kai nace
" A'a"
Se ya tsaya sororo Yana kallona yace
" Amshi Mana!"
Na Kara girgiza Kai daidai fitowar Anna se ta tsaya tana kallon mu, Nuzla tace
" Anna tace kada mu dinga karbar Abu a gurin mutanen da bamu sani ba"
A take Naga fuskar shi ta canja, he looks embarrassed, yaa kalla Anna sannan ni se Nuzla se Badi'a, Anna ta Mika min tace
" Adda ku tafi kinji, ayi adduar fita daga gida sannan Dan Allah ana tashi ki dawo kunga yau laraba akwai hadda a islamiyyar"
Na gyada Kai na Ina fadin
" To Anna inshallah se mun dawo"
Ta bi bayan mu tana fadin Allah ya muku albarka. Haka kullum take ita din uwar arziki ce. Bayan ta dawo yayi Mata rashin mutunci sannan ya tattara kayan shi ya tafi. Ko da muka dawo se muka cigaba da harkar mu Babu Wanda ya tambaye ta inda yake a Haka rayuwa ta tafi, abin bakin ciki tafiyar shi da wata Tara ta Haifa Hunainah, wannan karon Babu Wanda yazo ko daga masaya ma, itama batayi taron suna ba, a cikin mu Babu wadda ta samu less kulawa ma irin Hunainah, duk yadda muka shaku da Badi'a to abin ya wuce tsakanina da Hunainah, ni ce komai nata, wanka goyo, feeding dinta da komai ni ce. so da ta fara magana ma da suna na ta fara fada, take cemin Amie. So akwai wayanda har muka girma Yar Amie suke ce Mata
Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 First Bank of Nigeria A'isha Hassan kwalam and send evidence of payment to 09063467258.
[5/11, 5:55 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕
*F*
Ayshatuuu
Kafin ya tafi ya canja Mana gida, sede saboda tsadar gidan Bai bar Mata kudin abinci ba yace ai an fada Masa tana Yan buge buge Dan haka ta samu ta ciyar damu. Wannan abubuwan su Suka Kara harzuka Anna akan tsanar Baba, Bai taba sauke nauyij shi da Allah ya daura Masa ba, shi ya kasance kawai head figure ne a wañnan gidan. Anna kullum cikin Neman abin da zatayi da zai kawo Mata kudi take, ita ba gata ba balle ace wani zai kawo Mata dauki, duk duniya Inna Zulai kadai ke gareta, ita dinma Kam tana ta kanta. Kwatsam ana haka ta samu kwangilar yin rigunnan sanyi zuwa wata makaranta, Dake tunda na fara wayo inhar zata aje kwarashi to se na dauka na gwada tun tana hanani har ta kyaleni, ta siya min idan na Gama assignment dina se na dauka inayi. Wannan sanaar ma Bata ishe ta ba se take siyarda seasonings da spices Haka. A Haka nayi wayo Nuzla ma Haka, se ta saka ta a makaranta, idan muka dawo se mu tafi makaranar islamiyya. Dake na fara wayo idan na dawo se na dinga tambayar ta
" Anna Ina Babana? Anty tace zaayi PTA meeting kowa Baban shi yazo"
Se tace min nayi hakuri zaizo. Ana Haka Baba ya dawo da mummunan labarin rasuwar Baba Zulai. Anna kamar zata haukace saboda tashin hankali har yau Ina iya tuno kukan da ta dinga yi, a wañnan karon mukaje Masaya to zuwan ma ba me dadi ba mukai, seda muka kwana bakwai kafin muka dawo, ban manta ta taba Danni inada wayo sosae Kuma inada rike Abu ba nida mantuwa, of all my life lokacin na dauka ita ta Haifa Anna, kowa ya bude Baki zaice Hassana ce abar tausayi, ko Yayanta baa tausaya musu ba kamar Anna, dama su biyar ta Haifa dukka Masa Kuma duk sun girma, har da me zuwa Lagos. Tunda muka dawo Anna ta kwanta jinya shi Kam Alhaji Yahai dama can muka barsa, a wañnan jinuar da tayi min Sha wuya, da rokon Allah aka samu ta dawo Kan dugadugan ta ta daura daga inda ta tsaya.
Bayan ya shekara hudu ya sake dawowa, kuyi imagining duk wata wahala da bawa zai iya Sha, to Anna Tasha akan mu, ya maida ta tamkar Baby making machine, idan yazo Yana tafiya ciki zai bayyana. Bayan ya dawo min Kara girma ya Kara komawa ya Barta da ciki, shi ne aka Haifa Badi'a. Bai dawo ba seada ta shekara biyu lokacin Anna ta samu cikin Hunainah.
Wata safiyaKafin mu Gama shiryawa se gashi ya fito daga daki, Nuzla da Badi'a Suka gaishe shi Amma ni Kam ko kallon shi banyi ba seda Anna ta zungure ni hade da harara ta sannan nace
" Ina kwana?"
" Lafiya Lau Unaisa! Har Kun shirya zuwa makaranta?"
Nace
" Mhm!"
Yace
" To Allah ya bada saa, kafin ku dawo na koma no"
Nidai bance komai ba har muka gama na dakko jakunkunan mu zamu tafi, na kalla Anna nace
" Anna zamu tafi, jiya kin manta Baki bawa Badi'a kudin crayons din ba"
Ta mike da sauri tana fadin
" Mantawa nayi wallahi,Allah yasa baa dake ki ba?"
Ta gyada kanta, ta wuce daki Dan dakko min, Baba ya saka hannu a aljihu ya Ciro uban kudi Yan 500 notes da se Dana zare idanuna Dan mamakin yawan su. Ya zaro daya sannan ya maida sauran ya Miko min daya yace
" Gashi nan kuje ku saya sauran se ku saya Abu a Hanya"
Na girgiza Kai nace
" A'a"
Se ya tsaya sororo Yana kallona yace
" Amshi Mana!"
Na Kara girgiza Kai daidai fitowar Anna se ta tsaya tana kallon mu, Nuzla tace
" Anna tace kada mu dinga karbar Abu a gurin mutanen da bamu sani ba"
A take Naga fuskar shi ta canja, he looks embarrassed, yaa kalla Anna sannan ni se Nuzla se Badi'a, Anna ta Mika min tace
" Adda ku tafi kinji, ayi adduar fita daga gida sannan Dan Allah ana tashi ki dawo kunga yau laraba akwai hadda a islamiyyar"
Na gyada Kai na Ina fadin
" To Anna inshallah se mun dawo"
Ta bi bayan mu tana fadin Allah ya muku albarka. Haka kullum take ita din uwar arziki ce. Bayan ta dawo yayi Mata rashin mutunci sannan ya tattara kayan shi ya tafi. Ko da muka dawo se muka cigaba da harkar mu Babu Wanda ya tambaye ta inda yake a Haka rayuwa ta tafi, abin bakin ciki tafiyar shi da wata Tara ta Haifa Hunainah, wannan karon Babu Wanda yazo ko daga masaya ma, itama batayi taron suna ba, a cikin mu Babu wadda ta samu less kulawa ma irin Hunainah, duk yadda muka shaku da Badi'a to abin ya wuce tsakanina da Hunainah, ni ce komai nata, wanka goyo, feeding dinta da komai ni ce. so da ta fara magana ma da suna na ta fara fada, take cemin Amie. So akwai wayanda har muka girma Yar Amie suke ce Mata
Unaisa is not free, pay N300 to 3091721807 First Bank of Nigeria A'isha Hassan kwalam and send evidence of payment to 09063467258.
[5/11, 5:55 AM] Hauwa Galadima: 🧕 UNAISA 🧕
*F*
Ayshatuuu
Kafin ya tafi ya canja Mana gida, sede saboda tsadar gidan Bai bar Mata kudin abinci ba yace ai an fada Masa tana Yan buge buge Dan haka ta samu ta ciyar damu. Wannan abubuwan su Suka Kara harzuka Anna akan tsanar Baba, Bai taba sauke nauyij shi da Allah ya daura Masa ba, shi ya kasance kawai head figure ne a wañnan gidan. Anna kullum cikin Neman abin da zatayi da zai kawo Mata kudi take, ita ba gata ba balle ace wani zai kawo Mata dauki, duk duniya Inna Zulai kadai ke gareta, ita dinma Kam tana ta kanta. Kwatsam ana haka ta samu kwangilar yin rigunnan sanyi zuwa wata makaranta, Dake tunda na fara wayo inhar zata aje kwarashi to se na dauka na gwada tun tana hanani har ta kyaleni, ta siya min idan na Gama assignment dina se na dauka inayi. Wannan sanaar ma Bata ishe ta ba se take siyarda seasonings da spices Haka. A Haka nayi wayo Nuzla ma Haka, se ta saka ta a makaranta, idan muka dawo se mu tafi makaranar islamiyya. Dake na fara wayo idan na dawo se na dinga tambayar ta
" Anna Ina Babana? Anty tace zaayi PTA meeting kowa Baban shi yazo"
Se tace min nayi hakuri zaizo. Ana Haka Baba ya dawo da mummunan labarin rasuwar Baba Zulai. Anna kamar zata haukace saboda tashin hankali har yau Ina iya tuno kukan da ta dinga yi, a wañnan karon mukaje Masaya to zuwan ma ba me dadi ba mukai, seda muka kwana bakwai kafin muka dawo, ban manta ta taba Danni inada wayo sosae Kuma inada rike Abu ba nida mantuwa, of all my life lokacin na dauka ita ta Haifa Anna, kowa ya bude Baki zaice Hassana ce abar tausayi, ko Yayanta baa tausaya musu ba kamar Anna, dama su biyar ta Haifa dukka Masa Kuma duk sun girma, har da me zuwa Lagos. Tunda muka dawo Anna ta kwanta jinya shi Kam Alhaji Yahai dama can muka barsa, a wañnan jinuar da tayi min Sha wuya, da rokon Allah aka samu ta dawo Kan dugadugan ta ta daura daga inda ta tsaya.