Sashe 9
Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kafafuwansa ya tankwashe yana fuskantarsa ya ce" Bana tunanin zan iya jure wace Allah yace na kilace na bata kulawa fita yawon farfagandi dan ta tayani samun duniya koda babu izinina ba!, Zan so a wata ta yi fitar da bata fi uku ba dan sada zumunci da ta'aziya, bana tunanin zan iya fita na saurari maganar kowa da kuwar kowa dan na samo mana na gero , itama ta fita ta yi gogayar dan ta samo mana sunna ba! Na fi daukan haka a matsayin halaka da bacin sunna !, Damuwar ba zai yiwu na zama gwamna babu matar gwamna a gefena a jaridu da gidajen talabin ba, kowani kato zai kalleta kyauta harma ya aibatata, kowace katuwa zata nemi wulakantata dan kawai bata cikin tsarin wace ke birgeta! Matsalar kuwa itace ba'a gane shekaru na tafiya furfura na gama kai har sai ciwon ajali ya kama wanda ake tunanin stress ne kamar yadda aka saba jin dan damuwa na stress sai an tsinci kai a kabari!"
Shiru ya yi yana kallon yannayin kakansa da gaba daya yaa cenza, duda irin karfin halin da yake yi dan ya nuna yana cikin nutsuwarsa , ama kana kallonsa zaka gane ya afka a hali na tunani,
Kwarai ya so dakatawa haka, ko dan shima ya numfasa, sannan ya bar kakansa hakanan, sai dai bai dire abinda yake son sanarwar kakan nasa, ko yace tuntarwa, dan haka ya dora da fadin" Sai an tsinci ki a cikin kabari, daki matsatse mai duhu, wanda bin umarnin ubangiji ta hanyar bauta masa ne kadai zai sa ka samu wadatarsa da kuma haskensa, sai ka zo a panpanpan , watau biyu babu .....ukun lala, ba uwar ba ribar........me zai hanna k hadu da abokin *UKUBARKA* har a busa kaho ba?"
Sake duban idannuwansa Mai Shanu ya yi, gaba daya maganar ratsashi take yi tamkar wanda bai san hakan ba, tunatarwar nan cikin hikima ta saka shi a halin rudu da karyewar zuciya
A sanyaye ya ce" Tana sallah, tana azumi, na tabata ita din mai tsoron Allah ce, hali ne ya cenza a lokacin da ban yi aune ba, ni da kaina naa sake talafa mata dan samun farin cikinta da ci gabanta a rayuwa, arzikinta ya shiga, lokacinta ya shiga, lafiyarta ta shige, sosai an shiga fannin wasa da gobenta!, Kwarai ba haka ba nake hango tsufana, tsorona daya kar sai ta dawo wata rana ta tardo gawata bamu yi salama ba"...................
A hankali ya saka hannunsa cikin na kakansa yana dan murzawa a lokacin da kakan nasa ke fadin" itafa ba rashin damuwa da ni bane matsalarta, kuma idan yau na daure fuska tana min biyaya, shi yasa nake saka ran koda kwana daya ya rage min a duniya na ganta ta dawo matar dakana, ta zubar da mulkin nan! Domin dama ni ba ra'ayina bane"
Dan murmushi ya masa, bai amsa shi a kan wannan ba, har sai da ya kula ya saku da damuwar da ta shige shi farat daya sannan ya cika hannunsa ya sake komawa gefe ya dora da aikin da yake yi, wanda ya tanadeshi dama sai ya zo gaban Mai Shanu, domin ya fi shi sanni a wannan fannin sosai
A hankali suke zantawa kan albarkar kiwon da ake yi wanda ya zuba masu kula masu ilimin abin da kuma yan mun gada, sosai suke zantawa kan shannin dake kim amsar abincin birni idan an sayo su daga jeji, a nan ya nuna masa cewa sunna iya sakinsu a baban filin wajen kiwon, su nisanta su da babura da mota da kwaramniyar bayan magariba, su yi kokarin rage masu hasken zamani na fitilu da sauransu , su barsu da hasken wata da kyalekyalin taurari, ya zamto sunna ji a jikinsu kamar a wajen da aka haifesu ne suka tashi, a hankali a hankali ake koya masu bakin lamuran birni sai ka ga sun saba daa sababin abubuwan sunna cin abinci sosai kuma basa ramewa da firgicewa
Sosai sula zanta har sai da karfe goma sha dayan rana ta yi suka mike dan karra shiryawa su fita masalacin juma'a baba
A cikin mot su biyu ne a baya, yanzun babu mai yiwa dan uwansa magana kowane na hailala a cen kasan zuciyarsa
Sunna isawa suka tarar ana huduba dan haka suka ajiye carbi sunna sauraron hudubar har aka gama aka tayar da sallah suka yi suka gama
A wajen sadakar da ya saba ta du ranar juma'a ta goma goma sababi kal kal yara sun zagaye shi, shi kuwa sai fara'a yake sosai yana basu sadakar nan cike da farin ciki har ya gama suka kuma shiga motar suka nufi gidan gona
Sauka ya yi ya zagaya ya bude masa da kansa, ya kamo hannunsa ya fito da shi suka nufi wajen da suke hutawa da kuma hira da tsofafin dake zuwa su wuni tare
Bayan ya gama gabatar masa da komai kasa kasa sosai ya ce"
🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️
_*NI ZAN LADABI*_
🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️
*NA*
*SAJIDA NIGER*
Asalamu alaikum wa rahamatullah, makaranta novel dina gani na dawo da sabon takarda, sabuwar tafia, sabon salo mai dauke da darusan rayuwa, da karfin ikon sunnah, da gwagwarmaya da kula kula, rayuwa ce irin ta talaka bawan Allah dake gannin hawa da sauka dan ya rayu da mutuncinsa, rayuwa ce ta Mace mai dauke da hatsari, sadaukarwa, Biyaya da karfi.......zai zo maku da shafuka na gyara tun daga kan fatar jiki, ppart, sirika irin na cikin kurya a gangaro kan sabulai na sana'a da kuma turaran HUMURA wace kowace mace zata iya yiwa kanta tsumamen hadin tada hankalin mai gida
Wannan Novel na kudi ne ba free bane
Yan Nigeria jama'ata ga naku : 500 Naira
account number: 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai ka turo shedar biyanka ta numberta kamar haka +227 93811618 SAJIDA NIGER
Gareku wa'inda suke son turo kati ko yin POS, kunna iya turo katinku ta numberta kamar haka 93811618 idan ka turon hoton katin sai na saka ka a grup, katin MTN ne, na gode sosai
Jama'ata yan NIGER ga naku : Dala dari , 500 francs cefa ta katin AIRTEL ko SAHELCOM ka turo ta numberna kamar haka 93811618 sai na saka ka
*NA gode sosai, Allah ya saka da alkhairi, sai kun zo🥰🥰🥰*
*Page 0️⃣6️⃣*
Bayan ya gabtar masa da komai kasa kasa sosai ya ce " Ka hanneta yi min maganar siyasar nan, domin banna ra'ayi"
Da ido ya raka shi da kallo domin bai tsaya ya ji amsarsa ba ya wuce ya nufi cen bangaren da zabi da su kaji dai da sauransu ke nasu kiwon cike sunna ta ihu irin kukansu ya tsaya ya harde hannayensa yana kallon yadda ake dauke kwaya kwayansu da irin kulawar da suke samu
____________________________________
Tunda Amina ta shigo gidan kanwar tata dukkan kuzari da farin cikin da ta riko na ƴaƴanta suke neman barinta sakamakon irin halin da ta samu kanwar tata a ciki
Firdausi ta yi duhu sosai, ta rame, ga rashin fara'a dake damunta wace ta kasa boyewa du irin kokarin da take yi dan boyewar
Tunda ta shigo ruwa wannan na rijiya da Allah ya basu kyauta Firdausi ta gagara tashi ta debo mata ta sha, hasalima hankalin kanwar tata na yawan duban kofar shigowa gaba daya ta kasa samun nutsuwa, ga cikin wata bakwai da ya nuna kansa sosai ya yi tirtsitsi sai rinjayarta yake yi, gaba daya ba nutsuwa a tare d Firdausi, kamar ba fido dinta ba
Dan murmushin yake ta yi , ta ciro dubu biyun da ta kawo mata ta miko mata a sanyaye ta ce" Fido, dama jiya zuwa yau ne Allah ya kawo budi sosai, shine nace bara mu biyo mu kawo maki kya kara jarin kayan miyar da kike siyarwa a gida"
Firdausi ta yi shiru tana kallon kudin, a sanyaye ta ce" Aunty ni ban kai maku talafi ba sai naku zan amshe? Aa gaskiya aunty ba zan amsa ba, babu kowa a wuyana da nake ciyarwa, iya bakina ko yayane ba zan rasa na sakawa bakin salatina ba"
Amina ta girgiza kai tana fadin" Karbi mana, tunda kika ga na zo na kawo ai kin san muma mun samu ne, bale keda kike da wannan abu a gabanki ai sai da tanadi komai kankantar abin batarwar"
Jiki a sanyaye Firdausi ta ce" Aunty yanzun bana siyar da kayan miyar fa, dama daidaiku ne ke zuwa siya irin wa'inda suka san halinsa suke da niyar talafa min, to gaba daya sai ya rikice mutun bai isa ya turo yaronsa amsar koda dadawa ne komai kankantar yaron , idan ya ci karro da dan mutane sai ya daka, nima na shiga uku kulun cikin fargaba da tashin hankali, kawai sai na daina siyarwar dan ba wani anfani"
Shiru ya yi yana kallon yannayin kakansa da gaba daya yaa cenza, duda irin karfin halin da yake yi dan ya nuna yana cikin nutsuwarsa , ama kana kallonsa zaka gane ya afka a hali na tunani,
Kwarai ya so dakatawa haka, ko dan shima ya numfasa, sannan ya bar kakansa hakanan, sai dai bai dire abinda yake son sanarwar kakan nasa, ko yace tuntarwa, dan haka ya dora da fadin" Sai an tsinci ki a cikin kabari, daki matsatse mai duhu, wanda bin umarnin ubangiji ta hanyar bauta masa ne kadai zai sa ka samu wadatarsa da kuma haskensa, sai ka zo a panpanpan , watau biyu babu .....ukun lala, ba uwar ba ribar........me zai hanna k hadu da abokin *UKUBARKA* har a busa kaho ba?"
Sake duban idannuwansa Mai Shanu ya yi, gaba daya maganar ratsashi take yi tamkar wanda bai san hakan ba, tunatarwar nan cikin hikima ta saka shi a halin rudu da karyewar zuciya
A sanyaye ya ce" Tana sallah, tana azumi, na tabata ita din mai tsoron Allah ce, hali ne ya cenza a lokacin da ban yi aune ba, ni da kaina naa sake talafa mata dan samun farin cikinta da ci gabanta a rayuwa, arzikinta ya shiga, lokacinta ya shiga, lafiyarta ta shige, sosai an shiga fannin wasa da gobenta!, Kwarai ba haka ba nake hango tsufana, tsorona daya kar sai ta dawo wata rana ta tardo gawata bamu yi salama ba"...................
A hankali ya saka hannunsa cikin na kakansa yana dan murzawa a lokacin da kakan nasa ke fadin" itafa ba rashin damuwa da ni bane matsalarta, kuma idan yau na daure fuska tana min biyaya, shi yasa nake saka ran koda kwana daya ya rage min a duniya na ganta ta dawo matar dakana, ta zubar da mulkin nan! Domin dama ni ba ra'ayina bane"
Dan murmushi ya masa, bai amsa shi a kan wannan ba, har sai da ya kula ya saku da damuwar da ta shige shi farat daya sannan ya cika hannunsa ya sake komawa gefe ya dora da aikin da yake yi, wanda ya tanadeshi dama sai ya zo gaban Mai Shanu, domin ya fi shi sanni a wannan fannin sosai
A hankali suke zantawa kan albarkar kiwon da ake yi wanda ya zuba masu kula masu ilimin abin da kuma yan mun gada, sosai suke zantawa kan shannin dake kim amsar abincin birni idan an sayo su daga jeji, a nan ya nuna masa cewa sunna iya sakinsu a baban filin wajen kiwon, su nisanta su da babura da mota da kwaramniyar bayan magariba, su yi kokarin rage masu hasken zamani na fitilu da sauransu , su barsu da hasken wata da kyalekyalin taurari, ya zamto sunna ji a jikinsu kamar a wajen da aka haifesu ne suka tashi, a hankali a hankali ake koya masu bakin lamuran birni sai ka ga sun saba daa sababin abubuwan sunna cin abinci sosai kuma basa ramewa da firgicewa
Sosai sula zanta har sai da karfe goma sha dayan rana ta yi suka mike dan karra shiryawa su fita masalacin juma'a baba
A cikin mot su biyu ne a baya, yanzun babu mai yiwa dan uwansa magana kowane na hailala a cen kasan zuciyarsa
Sunna isawa suka tarar ana huduba dan haka suka ajiye carbi sunna sauraron hudubar har aka gama aka tayar da sallah suka yi suka gama
A wajen sadakar da ya saba ta du ranar juma'a ta goma goma sababi kal kal yara sun zagaye shi, shi kuwa sai fara'a yake sosai yana basu sadakar nan cike da farin ciki har ya gama suka kuma shiga motar suka nufi gidan gona
Sauka ya yi ya zagaya ya bude masa da kansa, ya kamo hannunsa ya fito da shi suka nufi wajen da suke hutawa da kuma hira da tsofafin dake zuwa su wuni tare
Bayan ya gama gabatar masa da komai kasa kasa sosai ya ce"
🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️
_*NI ZAN LADABI*_
🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️🙇♀️
*NA*
*SAJIDA NIGER*
Asalamu alaikum wa rahamatullah, makaranta novel dina gani na dawo da sabon takarda, sabuwar tafia, sabon salo mai dauke da darusan rayuwa, da karfin ikon sunnah, da gwagwarmaya da kula kula, rayuwa ce irin ta talaka bawan Allah dake gannin hawa da sauka dan ya rayu da mutuncinsa, rayuwa ce ta Mace mai dauke da hatsari, sadaukarwa, Biyaya da karfi.......zai zo maku da shafuka na gyara tun daga kan fatar jiki, ppart, sirika irin na cikin kurya a gangaro kan sabulai na sana'a da kuma turaran HUMURA wace kowace mace zata iya yiwa kanta tsumamen hadin tada hankalin mai gida
Wannan Novel na kudi ne ba free bane
Yan Nigeria jama'ata ga naku : 500 Naira
account number: 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai ka turo shedar biyanka ta numberta kamar haka +227 93811618 SAJIDA NIGER
Gareku wa'inda suke son turo kati ko yin POS, kunna iya turo katinku ta numberta kamar haka 93811618 idan ka turon hoton katin sai na saka ka a grup, katin MTN ne, na gode sosai
Jama'ata yan NIGER ga naku : Dala dari , 500 francs cefa ta katin AIRTEL ko SAHELCOM ka turo ta numberna kamar haka 93811618 sai na saka ka
*NA gode sosai, Allah ya saka da alkhairi, sai kun zo🥰🥰🥰*
*Page 0️⃣6️⃣*
Bayan ya gabtar masa da komai kasa kasa sosai ya ce " Ka hanneta yi min maganar siyasar nan, domin banna ra'ayi"
Da ido ya raka shi da kallo domin bai tsaya ya ji amsarsa ba ya wuce ya nufi cen bangaren da zabi da su kaji dai da sauransu ke nasu kiwon cike sunna ta ihu irin kukansu ya tsaya ya harde hannayensa yana kallon yadda ake dauke kwaya kwayansu da irin kulawar da suke samu
____________________________________
Tunda Amina ta shigo gidan kanwar tata dukkan kuzari da farin cikin da ta riko na ƴaƴanta suke neman barinta sakamakon irin halin da ta samu kanwar tata a ciki
Firdausi ta yi duhu sosai, ta rame, ga rashin fara'a dake damunta wace ta kasa boyewa du irin kokarin da take yi dan boyewar
Tunda ta shigo ruwa wannan na rijiya da Allah ya basu kyauta Firdausi ta gagara tashi ta debo mata ta sha, hasalima hankalin kanwar tata na yawan duban kofar shigowa gaba daya ta kasa samun nutsuwa, ga cikin wata bakwai da ya nuna kansa sosai ya yi tirtsitsi sai rinjayarta yake yi, gaba daya ba nutsuwa a tare d Firdausi, kamar ba fido dinta ba
Dan murmushin yake ta yi , ta ciro dubu biyun da ta kawo mata ta miko mata a sanyaye ta ce" Fido, dama jiya zuwa yau ne Allah ya kawo budi sosai, shine nace bara mu biyo mu kawo maki kya kara jarin kayan miyar da kike siyarwa a gida"
Firdausi ta yi shiru tana kallon kudin, a sanyaye ta ce" Aunty ni ban kai maku talafi ba sai naku zan amshe? Aa gaskiya aunty ba zan amsa ba, babu kowa a wuyana da nake ciyarwa, iya bakina ko yayane ba zan rasa na sakawa bakin salatina ba"
Amina ta girgiza kai tana fadin" Karbi mana, tunda kika ga na zo na kawo ai kin san muma mun samu ne, bale keda kike da wannan abu a gabanki ai sai da tanadi komai kankantar abin batarwar"
Jiki a sanyaye Firdausi ta ce" Aunty yanzun bana siyar da kayan miyar fa, dama daidaiku ne ke zuwa siya irin wa'inda suka san halinsa suke da niyar talafa min, to gaba daya sai ya rikice mutun bai isa ya turo yaronsa amsar koda dadawa ne komai kankantar yaron , idan ya ci karro da dan mutane sai ya daka, nima na shiga uku kulun cikin fargaba da tashin hankali, kawai sai na daina siyarwar dan ba wani anfani"