Sashe 80
Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ya ci gabaa da fadin" Ni ban taba rainaki ba a matsayinki ko nasabarki, u seee ko da na ga kece aka bani na yi niyar idan aka zauna aka tatauna zan ga na yi abinda ya dace a lamarinki.............."
Ya sake dan cije bakinsa ya ce" Meenart a namiji ko mace babu wadda ya taba min ihu ban dauki mataki a kansa ba, haka kika min son ranki a ranar ina ciwon kai, ama na kasa kwakwaran motsi sai dai kallonki.............."
ABDUL ya dan dafe gaban goshinsa ya dora da fadin" A lokacin, ba maganar so, kyau, ko halitar jikinki ta sakani kafeki da ido ba, kawai haka na samu kaina da yi har kika gaji kika yi tafiyarki.....................u know kin takani sosai fa Madame"
A hankali ta ringa bude idannuwanta kamar yana gabanta , ta samu kanta da yin dan murmushi still tana sauraronsa
Ya ci gaba da fadin " Ko da maganar tsoron Hajia, ko ba so, Ko ba jin kunyar ido, ko ba jin nauyi , ya dace ki tausaya min, a lokacin na jima ina jan farin cikina na samun cikinki sai kawai kika ce ke ba sona kike yi ba, ke a zubar da cikina dake jikinki?.......kin kuwa san matsayin girman kalaman nan..................
Amina sun raunata ni, sun jigata ni, ba dan a lokacin kika fara nuna min baki zo dan zama da ni ba......no dan a lokacin kin fadi abinda ke cikin zuciyarki ne da dukkan gaskiyarki.........."
Amina ta zubawa kofar ido tana jin wani irin abu kamar tuhumar kanta, kamar zata ji haushin kanta
ABDUL ya ce" Tell me, idan kece ba zaki bani space ta yadda zan duba na gani idan zan iya rayuwa da ke ko akasinsa ba? Na tabata a yadda meenart kike da zuciyarnan kin barni har abada!"
Amina ta sake turo baki tana dan kai kawo tana sauraronsa
Ya ce" A haka na ringa naci , du dare sai na leko na tsotsi dan abubuwan tsotsa na dan shafa na shafawa na dan yi um um um sai na koma bangarena"
Ido ta zarro da dan karfi ta ce" aban amna a jikin wa?"
Murmushi ya yi mai dan sauti ya ce" Hala zaki ce min baki taba farkawa kika ga babu jan bakin da kika shafa ba? Baki taba tunanin a ina ya goge ba?"
Yanzun kam har sai da ta so budewa sai kuma ta fasa tana jin mamaki na neman kasheta, haba da farko dan wani iya yi zata shafa jan baki ta kwonta, idan ta farka sai ta ga babu, ta sha duba abin shinfidarta ko a jiki take gogewa garin barci? Sai ta ga ba komai, sai ta bar hakan a matsayin shanyewa take yi da kanta, ashe ashe ABDUL ne?
"Ama ai hakan bai hannaka daukan kwanana ka ba yarinyar cen ba har take bubude min a cikin gida ko?". Ta fada tana turo bakinta tamkar za'a saka mata ribom
Yar daria ya yi, dan a yadda ta fara amsa shi ya tabata alamu ne ta fara saukowa, a hankali ya ce" Sai kace jahili? Kina tunanin zan yi saken da zan kona kaina da kaina? Aa, ba zan yi haka ba, dan ina tsoron Allahna"
Amina ta dafe haba, gaba daya mamakinsa na isar duniyarta
Yanzun kuwa sai ta saurari muryarsa cen kasa sosai yana fadin" Meenart kasheni zaki yi, idan har kika ci gaba da wahalar da ni kasheni zaki yi gaba daya kin ji?, Ki sasautawa ABDUL dinki kin ji? In sha Allah zamana da ke zan kamanta adalci wa kaina ne ba a wa kowa ba, idan na cuta maki nine a cikin damuwa Meenart, plz ki sasauta min kin ji?"
Lahaula wala kuwata ila bilah, kai jama'a, gaba daya jikinta ne ya dauki bari, sauraro take tana mana kunnayenta kamar zata shige ta shige cikinsa ta huta
Ita da ace zata ga masu cewa ta yiwa ABDUL dogon fushi gaskiya da ta yada masu magana
Tsakani da Allah mema ya yi mata?
Bawan Allah mai halayan yan aljana😌
Gaskiya zata shirya da mijinta maki gani kuma ya rintse idannuwansa, haba jama'a, yo ita anya kaf duniya akoy wanda ya kai mijinta kuwa?, Ina ba kyauma ai gaba da daukewa miji kai da hararansa, sam ba kyau
A hankali ya idasa tsumata yana fadin" In sha Allah, zan tafi Chaina jibi, idan mun je gidan mun wuni tare zan tafi kan harkar aikina, dama ace bakya jinni Meenart, dama ace ya tsaya Meenarnahhhhh"
'annabi muhamadu Sallallahu alaihi Wa ahlihi wa Salam, Allah ya karra kusanci a tsakaninka da shi da muka ribanci sunnarka, sunnarka itace sunna mafi dadi a duniya, kai jama'a ashe auren kani shine riba? Yau ni Aminar Abanmu da ABDUL ya sakeni da na lalace, dama bana jinnin nan ABDUL, tsaf zan fito mu jone du wandama yace aa kansa ake ji' Amina ke ayanawa a zuciyarta tamkar zata summe dan tsumuwa
ABDUL bai bar dakin nan ba sai da ya gaji da rarashi da ban baki da tsuma zuciya sannan ya juya jikinsa a mace ya fice a dakin da tunanin bata yafe masa bane, Mansur babu irin abinda bai masa ba da ya fada masa tana masa fushi ne dan ya dan nuna mata tare yake da Risala harta ranar kwananta, Mabsur yace masa kai tsaya ka ji mata ba'a yi masu haka, idan ka yarda ka masu haka sunna iya tsanarkama, sam ba'a yiwa mata haka fa, shi ua karra rikita shi a wunnin yau din nan, sun koma gefe sun tatauna sosai
Jiki a mace ya shige bangarensa ya karasa wajen diner yana kallon Risala dake zaune saman kujerar dinern tana jiransa
Kwanaki ne da matarsa ke jinnin haihuwa, idan ta zo marabarta, idanma bata zo ba kanta
A hankali ya zauna dan ya dan ci salak din da yakan ci kafin ya kwonta bayan ya amsa gaisuwarta da murmushin da shi kadai ya rage masa a fatar bakinsa, jama'a wai sittin saba'in din nan na jikin Uman Biyu ba ciko? Kai jama'a mata na abubuwa a duniya, ta karkace ta masa tuka tuwon baban gida yana zaune yana kallonta? Oh tsaf so take ta kaishi kiyama
A hankali Risala ta ce"
(Yanzu Mina mu zaki watsawa kasa a ido ki shirya da miji? Abdul ne fa☹️☹️☹️☹️, ya dauki kwananki ya ba kishiya, iyi ya haike maki, iyi ya kusan tsinka maki mari, iyi ya koro ki, kanninki fa?" Ham🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️)
A hankali Hajia ta dubi wajen Uman biyu ta ce" Na kasa fahimtar komai, twins kannenku ne? Ko kunnada wata sister din da ta haife su? Dan na ga ai Honorable ya ce min ke din............"
Ta yi shiru dan sai ta ji kamar nauyin maganar take ji a bakinta
A nutse ta idasa da fadin " Ya ce min ke yarinya ce ko?"
Baba ya sake dane kafa yana murmushi yana kallon Hauwa
Amina kuwa ta sada kanta, na farko bata taba magana haka da hajia ba, na biyu wannan magana ta sakata a kunyar da bata taba tunanin zata jita ba a rayuwa
ABDUL ya dan sauke numfashi yana jinjinawa Hajia a ransa
Baba ya ce " Ai ita din nan dai itace maman biyun , ita ta haife su ama ba'a fadi, kuma itace ta samu wasu biyun suka koma"
Hajia ta dubi baba, wani farin ciki na ratsata
Murmushi ta yi ta ce" Ama mijinta akoy sakarai Alkali, idan ba rashin mafada ba ta yaya zaka samu mace mai zubo bibiyu ka yi wasa? Muma Allah ya sa mu dace da samun biyun, Wai Honorable me yasa ka hanna a yi mata scan ne?"
ABDUL ya sake dubanta yana murmushi ya ce" Na fi so ya zamto surprise a garemu baki daya, tunda batada wata matsala a kan haka ya sa na hanna a yi"
A hankali Amina ta ciciba jin kunya zata kasheta ta mike tana dan nishi ta nufi ciki, zuciyarta cike da mamakin lamari irin na yan gayu, a zauna a waje daya ana maganar cikin fari da iyaye? Ai ba za'a kiresu kakani ba iyaye ne sak, shima yana sakin jiki hankalinsa kwonce yana bada labari? Allah dai ya sawakawa yan gayu
Gyaran murya Hajia ta yi a karto na biyu tana kallonsa
A hankali ya dawo da dubansa kanta , kallon ido cikin ido suka yi na yan dakiku ya dauke dubansa a cikin nata ya mike yana fadin" Bara na ga idan boys sun gama karatun mu dan fita"
Da ido ta raka shi har bakinta a bude dan mamaki har ya bacewa ganninta
A hankali ta dawo dubanta kan Alkali dake kallonta shima
Damuwa a kan fuskarta ta ce" Me yake faruwa a tsakaninsu?, A matsayinsu na yaran ma'aurata kula da junnansu ya dace ya zarce haka, sai na ga kamar ya fi damuwa da ita?"
ALKALI ya gyada kai yana murmushi ya ce" Hakkun"
Hajia ta zuba masa ido da kyau ta ce" Menene Hakkun Alkali?"
Alkali ya ce" Abinda kika fada ne na dafa, ai ita uman biyu sam jikanki baya gabanta"
"Ina ba zai yiwu ba, a duniya ban ga macen da ABDUL zai yi tsaye a gabanta a matsayin wace zai iya yiwa soyaya ba ta zumunci ba zuciyarta bata motsa ba, babu ita!" Ta fada tana dafe cinyarta dan ta tabatar masa
Alkali ya mayar da bakinsa gefe yana murmushi ya ce" Sai kace wanda ya yi farin jinina?, Sam bai tako Sa'a a gaban Uman biyu ba, shi ke sonmu mu baya gabanmu, ai kin ganni da idannuwanki"
Wani irin shiru Hajia ta yi, ga dukkan alamu kamar abin na dan damunta
Sai kuma ta basar a zuciyarta tana ayana" In sha Allah bama zasu raini dansu ko yarsu a rabe ba"
__________________________________
Da dare, kusan karfe bakwai da rabi,
ABDUL ke zaune saman doguwar kujerar falonsa yana rike da remot din TV yana son sake kallon maimaicin labarun da aka yi na yau wanda bai kalla ba
A hankali Risala ta karaso ta bayansa ta sanyo hannayenta a hankali tana dan murza kafadunsa ta ce" Barka da warhaka Husband"
Ya sake dan cije bakinsa ya ce" Meenart a namiji ko mace babu wadda ya taba min ihu ban dauki mataki a kansa ba, haka kika min son ranki a ranar ina ciwon kai, ama na kasa kwakwaran motsi sai dai kallonki.............."
ABDUL ya dan dafe gaban goshinsa ya dora da fadin" A lokacin, ba maganar so, kyau, ko halitar jikinki ta sakani kafeki da ido ba, kawai haka na samu kaina da yi har kika gaji kika yi tafiyarki.....................u know kin takani sosai fa Madame"
A hankali ta ringa bude idannuwanta kamar yana gabanta , ta samu kanta da yin dan murmushi still tana sauraronsa
Ya ci gaba da fadin " Ko da maganar tsoron Hajia, ko ba so, Ko ba jin kunyar ido, ko ba jin nauyi , ya dace ki tausaya min, a lokacin na jima ina jan farin cikina na samun cikinki sai kawai kika ce ke ba sona kike yi ba, ke a zubar da cikina dake jikinki?.......kin kuwa san matsayin girman kalaman nan..................
Amina sun raunata ni, sun jigata ni, ba dan a lokacin kika fara nuna min baki zo dan zama da ni ba......no dan a lokacin kin fadi abinda ke cikin zuciyarki ne da dukkan gaskiyarki.........."
Amina ta zubawa kofar ido tana jin wani irin abu kamar tuhumar kanta, kamar zata ji haushin kanta
ABDUL ya ce" Tell me, idan kece ba zaki bani space ta yadda zan duba na gani idan zan iya rayuwa da ke ko akasinsa ba? Na tabata a yadda meenart kike da zuciyarnan kin barni har abada!"
Amina ta sake turo baki tana dan kai kawo tana sauraronsa
Ya ce" A haka na ringa naci , du dare sai na leko na tsotsi dan abubuwan tsotsa na dan shafa na shafawa na dan yi um um um sai na koma bangarena"
Ido ta zarro da dan karfi ta ce" aban amna a jikin wa?"
Murmushi ya yi mai dan sauti ya ce" Hala zaki ce min baki taba farkawa kika ga babu jan bakin da kika shafa ba? Baki taba tunanin a ina ya goge ba?"
Yanzun kam har sai da ta so budewa sai kuma ta fasa tana jin mamaki na neman kasheta, haba da farko dan wani iya yi zata shafa jan baki ta kwonta, idan ta farka sai ta ga babu, ta sha duba abin shinfidarta ko a jiki take gogewa garin barci? Sai ta ga ba komai, sai ta bar hakan a matsayin shanyewa take yi da kanta, ashe ashe ABDUL ne?
"Ama ai hakan bai hannaka daukan kwanana ka ba yarinyar cen ba har take bubude min a cikin gida ko?". Ta fada tana turo bakinta tamkar za'a saka mata ribom
Yar daria ya yi, dan a yadda ta fara amsa shi ya tabata alamu ne ta fara saukowa, a hankali ya ce" Sai kace jahili? Kina tunanin zan yi saken da zan kona kaina da kaina? Aa, ba zan yi haka ba, dan ina tsoron Allahna"
Amina ta dafe haba, gaba daya mamakinsa na isar duniyarta
Yanzun kuwa sai ta saurari muryarsa cen kasa sosai yana fadin" Meenart kasheni zaki yi, idan har kika ci gaba da wahalar da ni kasheni zaki yi gaba daya kin ji?, Ki sasautawa ABDUL dinki kin ji? In sha Allah zamana da ke zan kamanta adalci wa kaina ne ba a wa kowa ba, idan na cuta maki nine a cikin damuwa Meenart, plz ki sasauta min kin ji?"
Lahaula wala kuwata ila bilah, kai jama'a, gaba daya jikinta ne ya dauki bari, sauraro take tana mana kunnayenta kamar zata shige ta shige cikinsa ta huta
Ita da ace zata ga masu cewa ta yiwa ABDUL dogon fushi gaskiya da ta yada masu magana
Tsakani da Allah mema ya yi mata?
Bawan Allah mai halayan yan aljana😌
Gaskiya zata shirya da mijinta maki gani kuma ya rintse idannuwansa, haba jama'a, yo ita anya kaf duniya akoy wanda ya kai mijinta kuwa?, Ina ba kyauma ai gaba da daukewa miji kai da hararansa, sam ba kyau
A hankali ya idasa tsumata yana fadin" In sha Allah, zan tafi Chaina jibi, idan mun je gidan mun wuni tare zan tafi kan harkar aikina, dama ace bakya jinni Meenart, dama ace ya tsaya Meenarnahhhhh"
'annabi muhamadu Sallallahu alaihi Wa ahlihi wa Salam, Allah ya karra kusanci a tsakaninka da shi da muka ribanci sunnarka, sunnarka itace sunna mafi dadi a duniya, kai jama'a ashe auren kani shine riba? Yau ni Aminar Abanmu da ABDUL ya sakeni da na lalace, dama bana jinnin nan ABDUL, tsaf zan fito mu jone du wandama yace aa kansa ake ji' Amina ke ayanawa a zuciyarta tamkar zata summe dan tsumuwa
ABDUL bai bar dakin nan ba sai da ya gaji da rarashi da ban baki da tsuma zuciya sannan ya juya jikinsa a mace ya fice a dakin da tunanin bata yafe masa bane, Mansur babu irin abinda bai masa ba da ya fada masa tana masa fushi ne dan ya dan nuna mata tare yake da Risala harta ranar kwananta, Mabsur yace masa kai tsaya ka ji mata ba'a yi masu haka, idan ka yarda ka masu haka sunna iya tsanarkama, sam ba'a yiwa mata haka fa, shi ua karra rikita shi a wunnin yau din nan, sun koma gefe sun tatauna sosai
Jiki a mace ya shige bangarensa ya karasa wajen diner yana kallon Risala dake zaune saman kujerar dinern tana jiransa
Kwanaki ne da matarsa ke jinnin haihuwa, idan ta zo marabarta, idanma bata zo ba kanta
A hankali ya zauna dan ya dan ci salak din da yakan ci kafin ya kwonta bayan ya amsa gaisuwarta da murmushin da shi kadai ya rage masa a fatar bakinsa, jama'a wai sittin saba'in din nan na jikin Uman Biyu ba ciko? Kai jama'a mata na abubuwa a duniya, ta karkace ta masa tuka tuwon baban gida yana zaune yana kallonta? Oh tsaf so take ta kaishi kiyama
A hankali Risala ta ce"
(Yanzu Mina mu zaki watsawa kasa a ido ki shirya da miji? Abdul ne fa☹️☹️☹️☹️, ya dauki kwananki ya ba kishiya, iyi ya haike maki, iyi ya kusan tsinka maki mari, iyi ya koro ki, kanninki fa?" Ham🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️)
A hankali Hajia ta dubi wajen Uman biyu ta ce" Na kasa fahimtar komai, twins kannenku ne? Ko kunnada wata sister din da ta haife su? Dan na ga ai Honorable ya ce min ke din............"
Ta yi shiru dan sai ta ji kamar nauyin maganar take ji a bakinta
A nutse ta idasa da fadin " Ya ce min ke yarinya ce ko?"
Baba ya sake dane kafa yana murmushi yana kallon Hauwa
Amina kuwa ta sada kanta, na farko bata taba magana haka da hajia ba, na biyu wannan magana ta sakata a kunyar da bata taba tunanin zata jita ba a rayuwa
ABDUL ya dan sauke numfashi yana jinjinawa Hajia a ransa
Baba ya ce " Ai ita din nan dai itace maman biyun , ita ta haife su ama ba'a fadi, kuma itace ta samu wasu biyun suka koma"
Hajia ta dubi baba, wani farin ciki na ratsata
Murmushi ta yi ta ce" Ama mijinta akoy sakarai Alkali, idan ba rashin mafada ba ta yaya zaka samu mace mai zubo bibiyu ka yi wasa? Muma Allah ya sa mu dace da samun biyun, Wai Honorable me yasa ka hanna a yi mata scan ne?"
ABDUL ya sake dubanta yana murmushi ya ce" Na fi so ya zamto surprise a garemu baki daya, tunda batada wata matsala a kan haka ya sa na hanna a yi"
A hankali Amina ta ciciba jin kunya zata kasheta ta mike tana dan nishi ta nufi ciki, zuciyarta cike da mamakin lamari irin na yan gayu, a zauna a waje daya ana maganar cikin fari da iyaye? Ai ba za'a kiresu kakani ba iyaye ne sak, shima yana sakin jiki hankalinsa kwonce yana bada labari? Allah dai ya sawakawa yan gayu
Gyaran murya Hajia ta yi a karto na biyu tana kallonsa
A hankali ya dawo da dubansa kanta , kallon ido cikin ido suka yi na yan dakiku ya dauke dubansa a cikin nata ya mike yana fadin" Bara na ga idan boys sun gama karatun mu dan fita"
Da ido ta raka shi har bakinta a bude dan mamaki har ya bacewa ganninta
A hankali ta dawo dubanta kan Alkali dake kallonta shima
Damuwa a kan fuskarta ta ce" Me yake faruwa a tsakaninsu?, A matsayinsu na yaran ma'aurata kula da junnansu ya dace ya zarce haka, sai na ga kamar ya fi damuwa da ita?"
ALKALI ya gyada kai yana murmushi ya ce" Hakkun"
Hajia ta zuba masa ido da kyau ta ce" Menene Hakkun Alkali?"
Alkali ya ce" Abinda kika fada ne na dafa, ai ita uman biyu sam jikanki baya gabanta"
"Ina ba zai yiwu ba, a duniya ban ga macen da ABDUL zai yi tsaye a gabanta a matsayin wace zai iya yiwa soyaya ba ta zumunci ba zuciyarta bata motsa ba, babu ita!" Ta fada tana dafe cinyarta dan ta tabatar masa
Alkali ya mayar da bakinsa gefe yana murmushi ya ce" Sai kace wanda ya yi farin jinina?, Sam bai tako Sa'a a gaban Uman biyu ba, shi ke sonmu mu baya gabanmu, ai kin ganni da idannuwanki"
Wani irin shiru Hajia ta yi, ga dukkan alamu kamar abin na dan damunta
Sai kuma ta basar a zuciyarta tana ayana" In sha Allah bama zasu raini dansu ko yarsu a rabe ba"
__________________________________
Da dare, kusan karfe bakwai da rabi,
ABDUL ke zaune saman doguwar kujerar falonsa yana rike da remot din TV yana son sake kallon maimaicin labarun da aka yi na yau wanda bai kalla ba
A hankali Risala ta karaso ta bayansa ta sanyo hannayenta a hankali tana dan murza kafadunsa ta ce" Barka da warhaka Husband"