Sashe 49
Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baki ta bude zata ba Hajia Amsa da sauri yayarta ta tareta tana murmushin yake ta ce" Haba dai Hajia, wa zai ce zai tarbi wannan aradun da kai? In ba shakikinsa ba a wannan zamani ai babu wanda zai yiwa mai kudi haye, hajia wasu masu kudin da sun fi karfin kowama? Ciki harda shakikan nasu? Dama maganar ce muka ga ya dace a kawota gaban wace ta isa da shi , shine muka zo "
Hajia ta koma saman kujerar tana sake buga masa waya, sau hudu kennan bai daga ba a ranta tana ayana' ramawa kake yi ko?'
A hankali ta yi salama a lokacin da ya daga, sannan ta saurara har ya amsa mata a nutse
Hajia ta ce" Zan zo gidan ne, ina fata baka fita ba"
ABDUL da dawowarsa kennan daga kampani ya dawo ya dan huta ne ya fita gonaki domin tunda duku dukun ya fita ya je Kampanin ya amsa hajia cewa yana gida
Bata ce komai ba ta kashe ta juya ta fuskance su ta mike tana kallon Hajia Umma da izar hajiar ke birgewa kamar ace itace ta ce" Uma zamu je, ta yiwu daga cen na wuce gida ko na dawo yadda hali ya bada"
Umma ta mike tana yi masu Rakiya, Hajia ta shige motarta direbanta ya ja , suma suka shiga tasu Maman Risala sai masifa take yiwa yayarta da yaren turanci kamar zata ari baki ta ja masu motar suka bi bayan ta Hajia
Tunda Hajiar tace masa gatanan dama ya gane ba lafiya ba, shi yasa ya kimtsa kansa ya dawo falonsa na kasa ya zauna yana jin kamar hayakin Turaran wutar da aka saka ya dan yi yawa, ko kuwa dan ya fito daga cikin kura ne ya shaki kurar da yawa? Ga kayan karinsa saman table ko tabasu bai yi ba suka karaso
Tunda suka zauna ya gaishe da wa'inda ya dace ace ya gaishe da su ya dan kalli Risala sau daya ya dauke dubansa ya maida kan kakarsa dake cicin magani ita a dole fushi take yi da shi
A hade Hajia ta ce" Meye gaskiyar maganar da matarka ta fada?"
ABDUL ya sake fuskantar Hajia yana rage sanyin ACn domin sanyin ya yi yawa sosai a nutse ya ce" Dangane da me fa?"
Hajia ta dube shi, ta dubi Risala ta ga sai sake sinne kai take, ta sake dubansa tana tunanin ta inda ya dace ace ta yi bayanin ta ce" Kan maganar tarewarta"
ABDUL ya lumshe idannuwansa yana komawa saman kujerar gaba dayansa yana jin nauyi da kunya na son kama shi dangane da maganar, sake dagowa ya yi idannuwansu suka sarke da matarsa, yar budurwar matar da ya dauko wace a tunaninsa ko wata ya yi bai taba hannunta ba zata yi kawaici har sai abin ya zarce misali, sai gashi a kan kishi ne ko wauta ce, ko sabo da yi ne ya saka har ta fitar da maganar cikin gidansa a jiya tsal zuwa yau?
A dake yana dan fara cenza yannayinsa ya ce" Gaskiyar kennan"
Daga Hajiar, har iyayen na Risala sai da suka zuba masa ido
Hajia ta dan so daburcewa, sai dai ba zata yarda da haka ba, komai hardewar fuskarsa gaskiya ce ta zo sanar masa sai ta fada
Da kuka ta ce" A kan me zaka dauki kwanakin wata ka ba wata bayan ita ta rigayi dayar shigowa gidan nan?"
A dakensa ya ce" Dan aka hukuncin yake, ke kin san Uman biyu ta rigayeta tarewa...............kuma an rigayi daura aurenta a kan na Risala"
Ido Hajia ta shiga kiftawa, watau ABDUL dan rashin kunya yana so ya nuna mata cewa ita ta dan ya kwonta da uman biyu ko me?
Mahaifiyar Risala ta ce" Ka yi hakuri Abdul, ai ba haka tsarin yake ba, inaga ya dace ka bi gaskiya dan gudun wasu fitintinnun, inm ba abinka ba ina kai ina tsohuwar macen da ta girmeka nesa ba kusa ba?, Sannan matar nan harda ya'ya menene abin bata har sati guda fisabililahi?"
ABDUL ya sake jinginar da bayansa yana dan ciciza lebensa a lokacin da yayar mahaifiyar matarsa ke fadin" Ai abin ba wani bane son kai ne irin nata, ita tana gannin ai idan ta gaskiyar za'a bi bata da riba, shi yasa zata fara hada shi da bokaye da sauransu da kuma kirsa irin ta tsohuwar mace, Allah ya sa Risala ba marainiya bace tanada iyayenta zasu tsaya mata, na san an jima ana sonka dama ana dabonka yanzu da aka samu za'a yi aiki irin na zalunci, ina anfanin haka?"
"Bata SONA fa" ya fada a hankali yana duban agogon dake hannunsa
Ya sake dagowa gannin kowace ta masa tsuru tsuru tana kallonsa
Murmushi ya yi ya ce" Ita soma take yi na saketa, ko jiya sai da tace na saketa ta koma gidansu......ina nazari ne a kan abinda ya dace, tunda kun ga ai AMINA MARAINIYA CE, ina matukar kwadayin samun ladan rikon Marainiya da marainun ƴaƴanta "
Hajia kamar ta kurma ihu, idannuwanta kamar ta ciro su ta lika masa haka take ji
Maman Risala takaici kamar zata hadiyi zuciya ta ce" Ta yaya zaka ringa maganar cewa bata sonka? Idan ka saketa ba sai ta shiga uku ba a duniya gaba daya?, Ai ana yi maka haka ne dan kara damkeka a bar yar yarinya karama da ciwon zuciya na wulakancin d'a namiji, tunda tana so ka saketa ka saketa mana, babar banza kawai"
ABDUL ya fuskanceta, a nutse ya ce" Hajia, itafa du yadda ake dan hasashe a kanta bama haka bane, twinsma ai na kanwarta ne, ita dinma yarinya ce karama fa sosai, kuma maganar bata sona da gaske ne, bata da ra'ayin zaman itama"
Hajia da kyar ta iya budar bakinta da rarashi dan ta fara yarda da maganar yayar maman Risala cewa an hada danta da malamai, in ba malamai ba fisabililahi ina bakin ABDUL ina kiran Amina da yarinya karama? Yace wai bata sonsa kuma har yanzu bai rabu da ita ba? Ai an gama da jikanta tana wasa da yawon siyasa
A hankali ta ce " SON, ka saketan mana?"
Risala ta gyada kai da sauri ta ce" Eh, dan Allah ka saketa mana?"
ABDUL ya ringa kallonsu daya bayan daya yana tunanin anya sunna da adalci kuwa?
A tausashe ya dubi Hajia ya ce" Idan na saketa yaya zaki yi da Alkali?"
Hajia ta kalle shi tana kure shi da duba ta ce" Kamar yaya, ni kuma ? Kai dai"
Murmushi ya yi yana kowama ya zauna da kyau, a nutse ya ce" Zan so ace, ko menene tsakanina da su dukansu, mu iya zama mu sasanta mu fuskanci junna, zan so ace idan na dora doka a gidana koda ta son rai ce ba wai ta gaskiyar da ake son takewa dan wasu dalilai daban ba a zauna da ni da iyalina mu yi maganar mu sasanta komai........."
Ya saurara , ya kausasa muryarsa sosai ya sake dubansu ya ce" Da wahala na iya daukan jeka ka dawo ga kuma kasuwa da jama'a, sam a cikin neman na abinci wanda dole sai da shi za'a rayu , da wace ya dace ace ta zamto wajen hutuna wajen nutsuwata, wajen da na fi komai farin cikin zama mu zanta ko mu yi shiru a waje daya.....uwa uba wajen da.........."
Ya dauke maganarsa yana dan murza hancinsa kadan ya ce" Wajen da nake da ikon ajiye hudu, koda wa'inda ke nan mun kasa zaunuwa ba dan na kasance mai sake sake ba, sai dan ba zan iya jurar RAINI ta WATA FUSKAR ba!, Su zamto hargitsina, kwonciyar hankalina ba, .............kwarai zan so ya zamto na farko hakan, kuma na karshe, ba dan raini ba, ba dan na raina manyana ba, sai dan gudun abon rainin ya shiga tsakani....domin farawar hakan tsakiyarsa cin mutunci ne, karshensa kuwa bakin ciki............."
Yana dire ayarsa ya sake bude idannuwansa ya zuba a cikin idannuwan mutane hudun nan da kowace girman nata idon ya fi gurbinsa dan kowace da irin fasarar da ta ba maganarsa a dunkule, kowace da irin abinda ya shiga kwakwaluwar a maganar jikam Hajia
Maman Risala da mamaki ranta bace ta ce"
*NZL PAGE3️⃣2️⃣*
Amina ta fashe da kuka tana kakauda kanta cike da matsananciyar kunya ta ce" Hasbunnalah, ya salam, ABDUL ka daina yi min abubuwan nan tamkar wata yar iska, bayan ni ba yar iska bace, ka dagani nace"
ABDUL ya tabe bakinsa ya sasauta sosai sannan ya dage ya janye rigar tata gaba daya yana danneta ta yadda ya san ba zata iya yin kokowar kwatar kanta ba ko dan radadin dake kasanta sannan ya sake hayewa jikinta a hankali ya ce" Na sani mana ke ba yar iska bace, abinda raminma dan tsugul ne........, Kin ga nima nan zan sha shikenan fa, idan kuwa ta kama kema ki yi abinnan kau......? Ya karashe yana dadage mata girarakinsa idonta cikin nasa
A hankali ta cire nataa duban domin bakinta ya mutu murus sai kallonsa take yi
Ido ta rintse da karfi tana dora hannunta a saman kansa a lokacin da ita da kanta bata san ta aikataa hakan ba , ta nemi mimikewa tana sakin dayan hannunta a saman gadon tana sake rintse ido hadi da sakin wata irin ajiyar zuciya dan guntun hawayenta ya shiga biyowa ta gefen idannuwanta
Tun tana turewa, har abin ya zo ya girmami tunaninta ta mance da wa take, a ina take, da kuma ciwon dake jikinta , ya zamto idan ya kai hannunsa ya shafa mararta sai ta yi kamar ta farke dinkin da kanta su koma ruwa, domin ita kadai ta san abinda take ji, radadin kansa daukewa ya yi gaba daya ta shiga ambaliyar niimar gyare gyaren da ta kwasa a jikinta wanda da kyar ya iya hanna kansa sake afkawa a koramar da wannan feshi ke fitowa
A rikice ya riketa a jikinsa ta zamto tamkar wata yar baby ya juyar da ita gaba daya saman bed din ya rukunkumeta sosai a jikinsa yana yin iya yinsa a tsakakanin cinyoyinta dan ya samu nutsuwa
Hajia ta koma saman kujerar tana sake buga masa waya, sau hudu kennan bai daga ba a ranta tana ayana' ramawa kake yi ko?'
A hankali ta yi salama a lokacin da ya daga, sannan ta saurara har ya amsa mata a nutse
Hajia ta ce" Zan zo gidan ne, ina fata baka fita ba"
ABDUL da dawowarsa kennan daga kampani ya dawo ya dan huta ne ya fita gonaki domin tunda duku dukun ya fita ya je Kampanin ya amsa hajia cewa yana gida
Bata ce komai ba ta kashe ta juya ta fuskance su ta mike tana kallon Hajia Umma da izar hajiar ke birgewa kamar ace itace ta ce" Uma zamu je, ta yiwu daga cen na wuce gida ko na dawo yadda hali ya bada"
Umma ta mike tana yi masu Rakiya, Hajia ta shige motarta direbanta ya ja , suma suka shiga tasu Maman Risala sai masifa take yiwa yayarta da yaren turanci kamar zata ari baki ta ja masu motar suka bi bayan ta Hajia
Tunda Hajiar tace masa gatanan dama ya gane ba lafiya ba, shi yasa ya kimtsa kansa ya dawo falonsa na kasa ya zauna yana jin kamar hayakin Turaran wutar da aka saka ya dan yi yawa, ko kuwa dan ya fito daga cikin kura ne ya shaki kurar da yawa? Ga kayan karinsa saman table ko tabasu bai yi ba suka karaso
Tunda suka zauna ya gaishe da wa'inda ya dace ace ya gaishe da su ya dan kalli Risala sau daya ya dauke dubansa ya maida kan kakarsa dake cicin magani ita a dole fushi take yi da shi
A hade Hajia ta ce" Meye gaskiyar maganar da matarka ta fada?"
ABDUL ya sake fuskantar Hajia yana rage sanyin ACn domin sanyin ya yi yawa sosai a nutse ya ce" Dangane da me fa?"
Hajia ta dube shi, ta dubi Risala ta ga sai sake sinne kai take, ta sake dubansa tana tunanin ta inda ya dace ace ta yi bayanin ta ce" Kan maganar tarewarta"
ABDUL ya lumshe idannuwansa yana komawa saman kujerar gaba dayansa yana jin nauyi da kunya na son kama shi dangane da maganar, sake dagowa ya yi idannuwansu suka sarke da matarsa, yar budurwar matar da ya dauko wace a tunaninsa ko wata ya yi bai taba hannunta ba zata yi kawaici har sai abin ya zarce misali, sai gashi a kan kishi ne ko wauta ce, ko sabo da yi ne ya saka har ta fitar da maganar cikin gidansa a jiya tsal zuwa yau?
A dake yana dan fara cenza yannayinsa ya ce" Gaskiyar kennan"
Daga Hajiar, har iyayen na Risala sai da suka zuba masa ido
Hajia ta dan so daburcewa, sai dai ba zata yarda da haka ba, komai hardewar fuskarsa gaskiya ce ta zo sanar masa sai ta fada
Da kuka ta ce" A kan me zaka dauki kwanakin wata ka ba wata bayan ita ta rigayi dayar shigowa gidan nan?"
A dakensa ya ce" Dan aka hukuncin yake, ke kin san Uman biyu ta rigayeta tarewa...............kuma an rigayi daura aurenta a kan na Risala"
Ido Hajia ta shiga kiftawa, watau ABDUL dan rashin kunya yana so ya nuna mata cewa ita ta dan ya kwonta da uman biyu ko me?
Mahaifiyar Risala ta ce" Ka yi hakuri Abdul, ai ba haka tsarin yake ba, inaga ya dace ka bi gaskiya dan gudun wasu fitintinnun, inm ba abinka ba ina kai ina tsohuwar macen da ta girmeka nesa ba kusa ba?, Sannan matar nan harda ya'ya menene abin bata har sati guda fisabililahi?"
ABDUL ya sake jinginar da bayansa yana dan ciciza lebensa a lokacin da yayar mahaifiyar matarsa ke fadin" Ai abin ba wani bane son kai ne irin nata, ita tana gannin ai idan ta gaskiyar za'a bi bata da riba, shi yasa zata fara hada shi da bokaye da sauransu da kuma kirsa irin ta tsohuwar mace, Allah ya sa Risala ba marainiya bace tanada iyayenta zasu tsaya mata, na san an jima ana sonka dama ana dabonka yanzu da aka samu za'a yi aiki irin na zalunci, ina anfanin haka?"
"Bata SONA fa" ya fada a hankali yana duban agogon dake hannunsa
Ya sake dagowa gannin kowace ta masa tsuru tsuru tana kallonsa
Murmushi ya yi ya ce" Ita soma take yi na saketa, ko jiya sai da tace na saketa ta koma gidansu......ina nazari ne a kan abinda ya dace, tunda kun ga ai AMINA MARAINIYA CE, ina matukar kwadayin samun ladan rikon Marainiya da marainun ƴaƴanta "
Hajia kamar ta kurma ihu, idannuwanta kamar ta ciro su ta lika masa haka take ji
Maman Risala takaici kamar zata hadiyi zuciya ta ce" Ta yaya zaka ringa maganar cewa bata sonka? Idan ka saketa ba sai ta shiga uku ba a duniya gaba daya?, Ai ana yi maka haka ne dan kara damkeka a bar yar yarinya karama da ciwon zuciya na wulakancin d'a namiji, tunda tana so ka saketa ka saketa mana, babar banza kawai"
ABDUL ya fuskanceta, a nutse ya ce" Hajia, itafa du yadda ake dan hasashe a kanta bama haka bane, twinsma ai na kanwarta ne, ita dinma yarinya ce karama fa sosai, kuma maganar bata sona da gaske ne, bata da ra'ayin zaman itama"
Hajia da kyar ta iya budar bakinta da rarashi dan ta fara yarda da maganar yayar maman Risala cewa an hada danta da malamai, in ba malamai ba fisabililahi ina bakin ABDUL ina kiran Amina da yarinya karama? Yace wai bata sonsa kuma har yanzu bai rabu da ita ba? Ai an gama da jikanta tana wasa da yawon siyasa
A hankali ta ce " SON, ka saketan mana?"
Risala ta gyada kai da sauri ta ce" Eh, dan Allah ka saketa mana?"
ABDUL ya ringa kallonsu daya bayan daya yana tunanin anya sunna da adalci kuwa?
A tausashe ya dubi Hajia ya ce" Idan na saketa yaya zaki yi da Alkali?"
Hajia ta kalle shi tana kure shi da duba ta ce" Kamar yaya, ni kuma ? Kai dai"
Murmushi ya yi yana kowama ya zauna da kyau, a nutse ya ce" Zan so ace, ko menene tsakanina da su dukansu, mu iya zama mu sasanta mu fuskanci junna, zan so ace idan na dora doka a gidana koda ta son rai ce ba wai ta gaskiyar da ake son takewa dan wasu dalilai daban ba a zauna da ni da iyalina mu yi maganar mu sasanta komai........."
Ya saurara , ya kausasa muryarsa sosai ya sake dubansu ya ce" Da wahala na iya daukan jeka ka dawo ga kuma kasuwa da jama'a, sam a cikin neman na abinci wanda dole sai da shi za'a rayu , da wace ya dace ace ta zamto wajen hutuna wajen nutsuwata, wajen da na fi komai farin cikin zama mu zanta ko mu yi shiru a waje daya.....uwa uba wajen da.........."
Ya dauke maganarsa yana dan murza hancinsa kadan ya ce" Wajen da nake da ikon ajiye hudu, koda wa'inda ke nan mun kasa zaunuwa ba dan na kasance mai sake sake ba, sai dan ba zan iya jurar RAINI ta WATA FUSKAR ba!, Su zamto hargitsina, kwonciyar hankalina ba, .............kwarai zan so ya zamto na farko hakan, kuma na karshe, ba dan raini ba, ba dan na raina manyana ba, sai dan gudun abon rainin ya shiga tsakani....domin farawar hakan tsakiyarsa cin mutunci ne, karshensa kuwa bakin ciki............."
Yana dire ayarsa ya sake bude idannuwansa ya zuba a cikin idannuwan mutane hudun nan da kowace girman nata idon ya fi gurbinsa dan kowace da irin fasarar da ta ba maganarsa a dunkule, kowace da irin abinda ya shiga kwakwaluwar a maganar jikam Hajia
Maman Risala da mamaki ranta bace ta ce"
*NZL PAGE3️⃣2️⃣*
Amina ta fashe da kuka tana kakauda kanta cike da matsananciyar kunya ta ce" Hasbunnalah, ya salam, ABDUL ka daina yi min abubuwan nan tamkar wata yar iska, bayan ni ba yar iska bace, ka dagani nace"
ABDUL ya tabe bakinsa ya sasauta sosai sannan ya dage ya janye rigar tata gaba daya yana danneta ta yadda ya san ba zata iya yin kokowar kwatar kanta ba ko dan radadin dake kasanta sannan ya sake hayewa jikinta a hankali ya ce" Na sani mana ke ba yar iska bace, abinda raminma dan tsugul ne........, Kin ga nima nan zan sha shikenan fa, idan kuwa ta kama kema ki yi abinnan kau......? Ya karashe yana dadage mata girarakinsa idonta cikin nasa
A hankali ta cire nataa duban domin bakinta ya mutu murus sai kallonsa take yi
Ido ta rintse da karfi tana dora hannunta a saman kansa a lokacin da ita da kanta bata san ta aikataa hakan ba , ta nemi mimikewa tana sakin dayan hannunta a saman gadon tana sake rintse ido hadi da sakin wata irin ajiyar zuciya dan guntun hawayenta ya shiga biyowa ta gefen idannuwanta
Tun tana turewa, har abin ya zo ya girmami tunaninta ta mance da wa take, a ina take, da kuma ciwon dake jikinta , ya zamto idan ya kai hannunsa ya shafa mararta sai ta yi kamar ta farke dinkin da kanta su koma ruwa, domin ita kadai ta san abinda take ji, radadin kansa daukewa ya yi gaba daya ta shiga ambaliyar niimar gyare gyaren da ta kwasa a jikinta wanda da kyar ya iya hanna kansa sake afkawa a koramar da wannan feshi ke fitowa
A rikice ya riketa a jikinsa ta zamto tamkar wata yar baby ya juyar da ita gaba daya saman bed din ya rukunkumeta sosai a jikinsa yana yin iya yinsa a tsakakanin cinyoyinta dan ya samu nutsuwa