Sashe 43
Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ajiyar zuciya Baba ya sauke, yana fatan fitar da Hajia ta yi da nufin a kai Risala gidanta ya zamto Amina ta fara shiga gidanta kafin Risalar ta shiga, shifa ba yana hamaya da Risala bane, ko daya, hasalima zai so ace sun yi zaman lafia da fahimtar junna, sai dai take takensu da abinda aka fada masa na bincike ya saka yake taka tsantsan da son kankarowa Aminar nata itama mutuncin, yana yaki da matarsa , rufin asirinsa dan baya so a cuci marainiya, ya zamo mara uwa kuma uba dan alkhairin mahaifinta a gareshi yanada yawa, in ba Hauwau da manta alkhairi ba har ta manta irin taimakon da mahaifin Amina ya masa a lokacin da aka jefe shi ya kwonta, suka ringa fita kasashe neman magani abu ya faskara, shi dai mahaifin na uman Biyu ne ya samo masa magani na hausa Allah ya yi ta sanadiyarsa zai samu lafiya ya mike, ai da yanzu ta yiwu ko musakanta ta saka Hauwau ta barshi ko shi ya bar duniyar idan da karan kwana, shi ai in sha Allahu so yake yi ya samu nutsuwa dayarms ya bibiyi zaman auren nan nata, a yadda ya ga ana shagalin nan kaf babu ita ya fara saka ayar tambaya a kan hakan, rayuwa kennan,
Sosai Baba Lauratu ta lulube Amina da zannin gado, wani abin kunyar tamkar wata yar yarinya karama za'a yiwa rakiya gidan wanda ya girmeta, suka lulubeta da masu aikin gidan na hannun damar Baba, domin shi da kansa ya badu umarnin rakiya ma matar ABDUL
Wa'inda fuskokinsu ke bude suke da damar haukacewa ginnin gidan nan
Amina da idannuwanta ke lumshe tana jin yadda ake santin gidan da ilimi irin na adini ba da furta Wauh wauh ba ta tabe bakinta tana sake gyara zamanta, danma ta dake shiga wani ruwan ta ji sauki saukin wahalar dake damunta, kuma jinnin ba wai zubar da jinni bane irin na mai bini ko wace ke jinnin al'ada ba, sam bai kai haka ba, ba zuba bane yake yi daga cen cikin jikinta, baki bakin da take tunanin da farcensa ya farketa dan wajen ya masa kadan ne ke dan fitar da jinnin kadan shima idan ta bige wajen dan haka nrmal bata jin zubarsa sai dai tana jinta da danshi danshi haka na wani abu mai yauki da bata san ki menene ba
Du yadda Baba ya so wannan karron bai samu ba, domin irin yadda ya so ace Amina ta fara saka kaffarta gidan hakan bai samu ba dan kuwa motocin su Risala sun tsaya mata na fita sunna nufar bangaren da aka ce masu nan ne na amaryarsu motocin su Aminarma suka iso
Mata ne, lamarinmu ne , kowa ya san ko masu nikaf watau malamanmu ne zasu dan dakata a gaisa a mutunce, bale wadinnan din dama daidaiku ne cikin zababun fitsararun makusantan mahaifiyar amaryar suka yi mata rakiya bisa jan idon mijin maman amaryar domin Hajia shi ta yi kira ta bashi umarnin a kai yarinya dakinta yanzu yanzu, shi kuma ya ba wace ya isa da uta umarnin shima
"Abin al'ajabi baya karewa, wai kallo ya koma sama shawo ya dau giwa, meye wannan a luluben tamkar wata farin ciga duniyar ey yane? Ko tantagarin bariki ne irin na wasu matan? Lalle Risala kin kwaso da zafi, " Hajia Mabaruka ta fada tana janye gilas din dake saman hancinta tana kallon wajen su Amina kuma da karfi ta yadda kowama zai ji
Dubu ta yi murmushi tana kada kai ta ce" Gane min hanya makaho ya so gulma, oh to wai inace ta jima da tarewa da gotai gotan makota ne?"
A hankali Amina ta ja ta tsaya sannan ta saka hannunta ta yaye rufar da aka maka mata ta abin gado dake neman siketa, ga wasu kalamai da take tsinta a sama kamar da ita ake
Yayewar da ta yi ne ya hadasa hardewar idannuwansu
Risala dake rike da hannun kanwar mamanta , da Amina da hannunta ke cikin na Baba lauratu
Kallon kallon da suka yiwa junna ya saka Risala cire idannuwanta tana sake kausasa fuskarta ta dubi Dubu ta ce" Momcy mu je mana, bana so wani abu na raini ya fara gitawa tsakanina da wadda ni da ita sai dai na dauketa aiki ta wanken bayi ta wanken tiles domin ko girkina bata kai wajen da zata dafa ba"
Amina dai a tsaye take tana kallon ikon Allah, ita abinda ya fi daure mata kai wai a cikinsu wacece matar ne? Babu wace ta yi rufa ta mutunci kowace tamkar zata yar da dan yalolon mayafin da aka rufa dan cikashe gayu
Wace dai take tunanin ta yiwu ko itace kuma sai ta ga ai yarinya ce karama ko menene? To wannan ai da ta yi auren wuri sai ta haifeta fa? Tunda anya zata wuce wata sha bakwai haka?, Sai dai furucin bakinta ya sakata yi mata kallon baba da yaro, watau ki yi aniya ki kama kanka kar na saka bulala na zane maki jikinki tasss, dan gaskiya ba ,zata so ta dauki rainin kannen matar tasa ba gaskiya
"AMINA, mu tafi dan Allah ko jikin ne?"
Baba Lauratu ta fada a sanyaye, dan ita kam mutanen nan sun samu galabar firgitata, wannan cakewa haka? Kowace kuwa ta sha suturar da ba dai talaka yace zai dana ba
Fuska ta kwashababe ta so cewa baba ta daina tambayarta haka itafa ta warke, duda azabar dake sukanta, sai dai ta fasa dan itama ta bude fuskar nan ne dan ji take yi kamar tana tafia sama da kasa ne ga kuma numfashinta dake son tsayawa dan sun nadeta sosai walahi
Sai kuma ta fasa cewa koman ta sake juyawa wajen babar ma'aikaciyar Hajia dake masu bayanin ga bangaren AMINAR nan, domin bayan an gama saka komai ita baba ya turo ta zo ta gane masa lamarin kicin komai ya ji?
A hankali ta ci gaba da dan takawa, wanda dama tunda akace ko jikin ne ya tsayewa Hajia Mabaruka ta sake samun abin magantawa, wani yananayi ta yi na son sai ta dizga Aminar tace" To wai wace irin rashin lafiya bayan ga dukkan alamu kema yau kika samu tarewa a gidan bale muce ko an samu dan tayi ne na dan zaman da ake yi kafin mai wajen ta yi maki wahe rod?"
Mtssss, itafa walahi bata son wulakanci, ita kwata kwatama mutanen nan bata ga abin mutuntawa a cikinsu ba, itafa tanada sanyin hali ne ga wanda ya nuna mata mutunci
Da wani takaici ta dan juyo tana kallonta , da kakausan kallon da ya saka kowace duban tsagar idannuwanta, domin ido ne take dauke da shi mai bada umarni ba wai mai risinawar nan ba, idanma komai na Amina yanada sanyi banda idannuwan nan nata
A hankali sosai da yannayin tashin amon muryarta mai cike da kasaitar da Allah ya halita mata ba wani ba ta ce" Kila hakane, kila kuma ko dan tayin ne, ta yiwuma uban biyu zai karra samun baby ne.........tunda lamari na ba zata da bakon al'amari, ta yiwu kwon biyu da aka samu ne za'a kara samun wani...........haduwar jinsi da jinsi kuwa ai kamar maganadisu ne,........sirrin dai ne bana son fayacewa dan lokaci ke nunawa!" Magana ce ta bada a sanyaye, a lalauye, a hargitse, sai dai dukkan wata mace dake wajen ciki Harda Baba lauratu sai da ta hangame baki da mamaki hadi da zarro ido jin furucin yar baiwar Allahn dake fama da kanta batada lafiya harda jinni
A hankali ta sake juyawa ta bi bayan Umaima da suke ta shiga da kayanta wani sashen daban tana jin yadda Baba Lauratu ke basu hakuri da fadin dan Allah su yi hakuri , baki ta tabe a zuciyarta tana ayanawa' Bana tunanin zan iya hakurin wulakancin yarinya karama da danginta mararsa kunya da jin tsoron Allah, in da wata kuke kallona zan yi iya yina dan baku wace kuke son gani, mai kunya ko fitsarariya, ai ba a kanku aka fara min kallon biyu ni na haifesu ba, ko wa zai yi ya sani ina jin dadin hakan domin biyu dama nawa ne ba na wani ba, shirmen banza wai su nan a kan yaron nan ne har zasu nemi batawa mutun rai;'
Tunda ta shigo Falon sai ta kasa yin wani motsin kirki a cikinsa, domin rantsatsiyar haduwar da ya yi ita ta san ba nata bane falon ta yiwu akoy wajen da za'a ratsa a karasa nata falon
A kadan tana nan rakube ta ki motsawa du yadda ma'aikatan gidan Baba suka so ta karasa saman kujera ta zauna sai ta nuna nanma ya isa kawai, har sai da Baba ta karaso tare da mutumen nan mai kirki, mutun mai mutunci watau MANSUR da wata matar da bata santa ba
Sunna shigowa ana ta sake saka turaran wuta a dakin, Mansur din shi daga bayansu yake, docter ce ta fara shigowa da mutuntawa duka gaisa da junna
Tana kallin Amina ta fahimci itace bata da lafiyar, dan haka ta ce" Sorry Madame ki karasa ki zauna mana, keda baki da lafiya? Hajia ku zaunar da ita ko ba ita bace Madame din?"
Gaban Amina da ya hargitsa ya fatatale ya fadi ta kurawa Baba ido adu'arta daya ce Allah ubangiji ya sa ba ainahin gane abinda ya faru da ita aka yi ba, har aka turo mata matar nan da sia yanzu ta gane farar rigarta me yake nufi, haka kuma ta gane bawan Allahn cen da take ganni take gannin mutuncinsa shi dinma likita ne ashe, sai dai tambayarta daya ce tal *SHIN WA SUKA ZO GANI NE?* ,
😖😖😖😖😖😖😖 Har yanzu bata jigatu ba jama'a da sauranta
*NZL PAGE2️⃣6️⃣*
Janta direban ya shiga yi cike da kwarewa sannan a hankali dan gudun tala dokar ABDUL RA'UF kan kar a ringa gudu da kakaninsa a cikin mota
Hajia ta daga kiran Hajia Umma ta saka a kunnenta tana amsawa
Sosai Baba Lauratu ta lulube Amina da zannin gado, wani abin kunyar tamkar wata yar yarinya karama za'a yiwa rakiya gidan wanda ya girmeta, suka lulubeta da masu aikin gidan na hannun damar Baba, domin shi da kansa ya badu umarnin rakiya ma matar ABDUL
Wa'inda fuskokinsu ke bude suke da damar haukacewa ginnin gidan nan
Amina da idannuwanta ke lumshe tana jin yadda ake santin gidan da ilimi irin na adini ba da furta Wauh wauh ba ta tabe bakinta tana sake gyara zamanta, danma ta dake shiga wani ruwan ta ji sauki saukin wahalar dake damunta, kuma jinnin ba wai zubar da jinni bane irin na mai bini ko wace ke jinnin al'ada ba, sam bai kai haka ba, ba zuba bane yake yi daga cen cikin jikinta, baki bakin da take tunanin da farcensa ya farketa dan wajen ya masa kadan ne ke dan fitar da jinnin kadan shima idan ta bige wajen dan haka nrmal bata jin zubarsa sai dai tana jinta da danshi danshi haka na wani abu mai yauki da bata san ki menene ba
Du yadda Baba ya so wannan karron bai samu ba, domin irin yadda ya so ace Amina ta fara saka kaffarta gidan hakan bai samu ba dan kuwa motocin su Risala sun tsaya mata na fita sunna nufar bangaren da aka ce masu nan ne na amaryarsu motocin su Aminarma suka iso
Mata ne, lamarinmu ne , kowa ya san ko masu nikaf watau malamanmu ne zasu dan dakata a gaisa a mutunce, bale wadinnan din dama daidaiku ne cikin zababun fitsararun makusantan mahaifiyar amaryar suka yi mata rakiya bisa jan idon mijin maman amaryar domin Hajia shi ta yi kira ta bashi umarnin a kai yarinya dakinta yanzu yanzu, shi kuma ya ba wace ya isa da uta umarnin shima
"Abin al'ajabi baya karewa, wai kallo ya koma sama shawo ya dau giwa, meye wannan a luluben tamkar wata farin ciga duniyar ey yane? Ko tantagarin bariki ne irin na wasu matan? Lalle Risala kin kwaso da zafi, " Hajia Mabaruka ta fada tana janye gilas din dake saman hancinta tana kallon wajen su Amina kuma da karfi ta yadda kowama zai ji
Dubu ta yi murmushi tana kada kai ta ce" Gane min hanya makaho ya so gulma, oh to wai inace ta jima da tarewa da gotai gotan makota ne?"
A hankali Amina ta ja ta tsaya sannan ta saka hannunta ta yaye rufar da aka maka mata ta abin gado dake neman siketa, ga wasu kalamai da take tsinta a sama kamar da ita ake
Yayewar da ta yi ne ya hadasa hardewar idannuwansu
Risala dake rike da hannun kanwar mamanta , da Amina da hannunta ke cikin na Baba lauratu
Kallon kallon da suka yiwa junna ya saka Risala cire idannuwanta tana sake kausasa fuskarta ta dubi Dubu ta ce" Momcy mu je mana, bana so wani abu na raini ya fara gitawa tsakanina da wadda ni da ita sai dai na dauketa aiki ta wanken bayi ta wanken tiles domin ko girkina bata kai wajen da zata dafa ba"
Amina dai a tsaye take tana kallon ikon Allah, ita abinda ya fi daure mata kai wai a cikinsu wacece matar ne? Babu wace ta yi rufa ta mutunci kowace tamkar zata yar da dan yalolon mayafin da aka rufa dan cikashe gayu
Wace dai take tunanin ta yiwu ko itace kuma sai ta ga ai yarinya ce karama ko menene? To wannan ai da ta yi auren wuri sai ta haifeta fa? Tunda anya zata wuce wata sha bakwai haka?, Sai dai furucin bakinta ya sakata yi mata kallon baba da yaro, watau ki yi aniya ki kama kanka kar na saka bulala na zane maki jikinki tasss, dan gaskiya ba ,zata so ta dauki rainin kannen matar tasa ba gaskiya
"AMINA, mu tafi dan Allah ko jikin ne?"
Baba Lauratu ta fada a sanyaye, dan ita kam mutanen nan sun samu galabar firgitata, wannan cakewa haka? Kowace kuwa ta sha suturar da ba dai talaka yace zai dana ba
Fuska ta kwashababe ta so cewa baba ta daina tambayarta haka itafa ta warke, duda azabar dake sukanta, sai dai ta fasa dan itama ta bude fuskar nan ne dan ji take yi kamar tana tafia sama da kasa ne ga kuma numfashinta dake son tsayawa dan sun nadeta sosai walahi
Sai kuma ta fasa cewa koman ta sake juyawa wajen babar ma'aikaciyar Hajia dake masu bayanin ga bangaren AMINAR nan, domin bayan an gama saka komai ita baba ya turo ta zo ta gane masa lamarin kicin komai ya ji?
A hankali ta ci gaba da dan takawa, wanda dama tunda akace ko jikin ne ya tsayewa Hajia Mabaruka ta sake samun abin magantawa, wani yananayi ta yi na son sai ta dizga Aminar tace" To wai wace irin rashin lafiya bayan ga dukkan alamu kema yau kika samu tarewa a gidan bale muce ko an samu dan tayi ne na dan zaman da ake yi kafin mai wajen ta yi maki wahe rod?"
Mtssss, itafa walahi bata son wulakanci, ita kwata kwatama mutanen nan bata ga abin mutuntawa a cikinsu ba, itafa tanada sanyin hali ne ga wanda ya nuna mata mutunci
Da wani takaici ta dan juyo tana kallonta , da kakausan kallon da ya saka kowace duban tsagar idannuwanta, domin ido ne take dauke da shi mai bada umarni ba wai mai risinawar nan ba, idanma komai na Amina yanada sanyi banda idannuwan nan nata
A hankali sosai da yannayin tashin amon muryarta mai cike da kasaitar da Allah ya halita mata ba wani ba ta ce" Kila hakane, kila kuma ko dan tayin ne, ta yiwuma uban biyu zai karra samun baby ne.........tunda lamari na ba zata da bakon al'amari, ta yiwu kwon biyu da aka samu ne za'a kara samun wani...........haduwar jinsi da jinsi kuwa ai kamar maganadisu ne,........sirrin dai ne bana son fayacewa dan lokaci ke nunawa!" Magana ce ta bada a sanyaye, a lalauye, a hargitse, sai dai dukkan wata mace dake wajen ciki Harda Baba lauratu sai da ta hangame baki da mamaki hadi da zarro ido jin furucin yar baiwar Allahn dake fama da kanta batada lafiya harda jinni
A hankali ta sake juyawa ta bi bayan Umaima da suke ta shiga da kayanta wani sashen daban tana jin yadda Baba Lauratu ke basu hakuri da fadin dan Allah su yi hakuri , baki ta tabe a zuciyarta tana ayanawa' Bana tunanin zan iya hakurin wulakancin yarinya karama da danginta mararsa kunya da jin tsoron Allah, in da wata kuke kallona zan yi iya yina dan baku wace kuke son gani, mai kunya ko fitsarariya, ai ba a kanku aka fara min kallon biyu ni na haifesu ba, ko wa zai yi ya sani ina jin dadin hakan domin biyu dama nawa ne ba na wani ba, shirmen banza wai su nan a kan yaron nan ne har zasu nemi batawa mutun rai;'
Tunda ta shigo Falon sai ta kasa yin wani motsin kirki a cikinsa, domin rantsatsiyar haduwar da ya yi ita ta san ba nata bane falon ta yiwu akoy wajen da za'a ratsa a karasa nata falon
A kadan tana nan rakube ta ki motsawa du yadda ma'aikatan gidan Baba suka so ta karasa saman kujera ta zauna sai ta nuna nanma ya isa kawai, har sai da Baba ta karaso tare da mutumen nan mai kirki, mutun mai mutunci watau MANSUR da wata matar da bata santa ba
Sunna shigowa ana ta sake saka turaran wuta a dakin, Mansur din shi daga bayansu yake, docter ce ta fara shigowa da mutuntawa duka gaisa da junna
Tana kallin Amina ta fahimci itace bata da lafiyar, dan haka ta ce" Sorry Madame ki karasa ki zauna mana, keda baki da lafiya? Hajia ku zaunar da ita ko ba ita bace Madame din?"
Gaban Amina da ya hargitsa ya fatatale ya fadi ta kurawa Baba ido adu'arta daya ce Allah ubangiji ya sa ba ainahin gane abinda ya faru da ita aka yi ba, har aka turo mata matar nan da sia yanzu ta gane farar rigarta me yake nufi, haka kuma ta gane bawan Allahn cen da take ganni take gannin mutuncinsa shi dinma likita ne ashe, sai dai tambayarta daya ce tal *SHIN WA SUKA ZO GANI NE?* ,
😖😖😖😖😖😖😖 Har yanzu bata jigatu ba jama'a da sauranta
*NZL PAGE2️⃣6️⃣*
Janta direban ya shiga yi cike da kwarewa sannan a hankali dan gudun tala dokar ABDUL RA'UF kan kar a ringa gudu da kakaninsa a cikin mota
Hajia ta daga kiran Hajia Umma ta saka a kunnenta tana amsawa