Sashe 22
Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Dan tsakin da bata dan da shi bane ya bale mata ta shiga jan hannunta, sai kuma da dan karfi ta ce" Malan cikani mana meye haka!"
Idannuwansa ya wara a kanta, nan take a ransa ya ayana 'Fitsarariyar nan ce!' ,
A hankali hankali ya shiga dan nitsa mata hannunsa a damtsen da take gannin na mai karfi ce ita yana kallonta sai kuma ya dan matse hannun yana tsaye kikam yana kallon yadda ta kawo dayan hannunta tana zarro ido hadi da kokowar son kwace kanta a haukace ta ce" Kai baka da kunya ko? Ka cikani ni sa'arkace wai da zaka matsen hannu ? Kai ka...........
Wai wai wai wai wai wai wai gwarama in ji kawata
Nace ba, kin kuwa turo naki katin? Nan na tsayar da free, kuma in sha Allah shi din babu na aunty sajida a taimaka min da NI ZAN LADABIHHHH, domin a cikinsa zan baje basira na bada maganar gyara na sana'a ba cuta ba cutarwa .........garzayo yar uwa mu je da ke rikicin mai karfi ne.......wai yaya tafiar zata tafi ne? AMINA fa baba ce bata son raini, ga kuma wanda ya fita gannin shine baba , a samanta yake, uwa uba su din mata da miji suke a yanzu....wai yayane , *WAYE ZAI YI LADABIN?*,
GA kuma hajia a gefe, kun tanadi ruwan watsa mata dan ta farka idan ta summa?, Wai yayane maganar yar gidan honorable? Iyayen gida mune da kambun wannan karo, tafiyar tamu ce! Ku buga mana tamburan aunty, hajia sannunki yah mama, kece uwar gidan gidan oga, kece za'a yiwa ladabin fa!
Maman jariri nace ba? Yayane🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️
Sai kun zo
*NZL PAGE1️⃣3️⃣*
Kokowa take neman tafkawa da shi dan ta kwaci kanta, wani irin takaici da haushi suka hadun mata suka tsaya mata a wuyanta, so take ta fashe da kukan takaici na irin kusancin dake tsakaninta da shi, tunda take ko maza masu sunnan maza da suka girmeshi hakan bai taba faruwa tsakaninta da su ba sai a kan wannan? A kan me zai kama mata hannu? Ko ya zata yar iska ce ita? To ko iskanci zata yi ai ba da kannin bayanta ba walahi
Kasa amshe hannunta da ta yi , ga ido ya cika da ruwan hawaye sai zuru zuru take ya sakata dago hannunta a haukace da nufin kifa masa abinda ta tabata idan har ta aikata din sai ta kulle kanta, dan bata tunanin in za'a kyaleta ta ci bilis, ta tabata Allah ne kawai zai tsaya mata ya kwaceta a hannunsa da kakarsa, ama ta yi niya a kan mutuncinta babu abinda ba zata yi ba
Da karfi ta nufo fuskarsa da hannun nata, sai dai kasa karasawar hannun nata ya sakata neman kara dukewa da saurin kai dayan hannun da ya sakar mata ta damki gaban rigarsa wajen cikinsa tana haki hadi da kallonsa, domin da hannunsa daya ya tare marin yan dan zarro idon mamakinta
Zai yi magana madaukakin salati da salalamin da duka fito daga falon nan du irin nisansu da falon ya sakasu a tare juyawa suka kalli hanyar falon
Gabansu faduwa yake yi a tare,
Ita dama taron jama'ar nan ya tsaye mata a kirji tans tunanin na menene, shi kuma a kasan zuciyarss fadi yake yi lalle ta faru ta kare
Da dan karfi kadan ya yarfe mata hannun, wanda sai fa ta yi taga taga sannan ta iya rike kanta tana zarro ido
Fuskarsa ya yatsina, domin ji ya yi ba zai iya buyar da ya so ya yi ba, ya san wace kakarsa a duniyar yan rikici, bale yau zagaye take da fadawanta yan zigata, baya so a yi abinda zai shiga uku
Dan haka dole ya juya a nutse ya dake daukan hanyar cikin
Amina dake haki tana hararan bayansa itama dole ta dauki hanyar falon, sai dai nesa take da shi sosai tana mamakin irin yadda yake tafiya da wani dan bubudewa kamar wani uba, uhum yaten zamani? Sai su
Labulen dakin ya kama ya daga gaba daya ta yadda haske zai karru a dakin
Dan tokarewa ya yi yana kallon ikon Allah, du an wani yayume kakarsa ana tausarta, shi kuma oga kwata kwatan yana zaune yana kallonsu a saman kujerarsa da yakan zama lokuta da dama, shi sai a yanzuma ya ga cousint dinsa hakan ya saka shi dan zarro ido sai kuma ya dauke ya shiga falon da salama a bakinsa ya ja ya tsaya yana kallon wajen kakar tasa a hankali ya ce" Hajia?, Hajia?"
Hajia dake kuka ris ris ta dago da sauri jin muryarsa, sai dai wace ta gani a kusan daf da shi ya sakata dagowa tana nunata ta ce" Ke? Uban me kike min a nan ? Ko kin ga sa'anki a wajen n......"
"Haba hajia, Haba hajia, wannan din ba girmanki bane, kar ki yi abinda zata rainaki tun yanzu mana" daya daga cikin kawarta ta fada, Amina kuwa ido ta zarro bayan ta waiga dan gannin da wace ake ta tabata da ita ake sai dam ta nemi juyawa dan barin dakin domin dama ita tsoron da ta ji kar aje mutuwa aka yi a gidan, kar aje wanda ya daure mata ne ya mutun, to wannan ihu da salalamin bakunna da dama ai ba dai karamin mugun abu zai saka su yi ba
"Uman biyu, zo nan, dawi ki zauna cikin mutane" baba mai shanu ya fada a tausashe , sannan ya maida dubansa wajen da aka rike Hajiar ya kare mata kallo daga sama har kasa, da wa'inda ke ta tarotan
A kausashe ya ce" Alhamdulilah, Allah ya saka da alkhairi, mun yi magana da Issuhu an fitar da motoci za'a maida kowa gidansa, wa'inda ba na gari ba kuwa za'a sakasu a hanyar da ta dace su koma gida, idan an tashi yin bikinsu kowa zai ji sai a dawo da dadin rai, wannan dai itace iyalinsa, gatanan in sha Allah mutu ka raba"
Yanzunma gaba daya dakin aka bi inda Amina ke dan tahowa dan ta zauna a wajen da ya nuna mata, domin dan kusa da kafafuwansa kadan ya nuna mata kan ta zauna
Itama ja ta yi ta tsaya da sauri , sannan ta kalli gefe da gefenta har bayanta da kujera ce kadai ba komai sai da ta waiga ta kalla,
A dan rude ta kalle shi , hadi da salalamin da Hajia ke yi ta kai zaune a wajen da take tsaye tana faman fadim" Ban san irin girman laifin da na yi maka ba da kake wulakantani har Haka Alkali ba , ko menene ai sai ka fada min na nemi yafiyarka ko? Ina hadin aure tsakanin Abdul Ra'uf da yarinyar nan? Alkali shine ka je ka daura kuma kake son korar min mutanen da nake gannin sun isa da kai?"
" Ki min shiru Hauwau tun kafin na saba maki! Idan ke baki da hankali baki gane kin kai wajen da zaki fara tsawatarwa ba maimakun a ringa tsawatar maki to ki iya bakikinki ki tausasa kalamanki, kar ki saki garin shirme irin naki ki yi furuci a abinda Allah ya boye maki sirrinsa!, Ke baki san waye zai rike hannunki idan kin kai gajiyawa ba! Kaf mutanen dake wajen nan da kike fadin sun isa da ni, ni Aliyu dan gidan Umar faruk karya ne a kan gaskiya, kai ko akoy wanda zai tirsasani yanke hukunci dan na yi abinda yake alkhairi ya saka a yanke igiyar auren nan? Bari ki ji Hauwau zaki yi sanadiyar da zan hanna maki siyasa, watau na haramta maki ita har duniya ta nade!"
Baba Rabi'u ne yake son maida shi zaune, dan har rawa jikinsa yake yi, gaba daya ya fizge hannunsa yana juyowa wajensa ya ce" Ka barni da ita, me take takama da shi ne? In ba rashin godiyar Allah ba fa kudin zaki je kiyama? A kasarmu mace na mulki ne? Yaron nan da kike ikirarin ya hau kujera ya nuna baya so, na maku shiru ne dan na san idan Allah ya hukunta tabas zai yi mulkin kuma bi izinillah jinina ba zai kasa samu ba domin waye bai san sarkin matasa da kyakyawar mu'amallarsa da mutane ba?, Ama sai wani jahiltar siyasar kike yi kina wani irin abu tamkar kin kauro duniya da zama!, Hauwau idan daga zaunen nan baki idasa sauka kasa kika suma ba ke ba cikakiyar yar gayu mai kyamatar jinin talaka bace, Wai sai ikirarin bak'ar fata kike yi , ke kin manta yadda taki fatar take ne?"
Da sauri Ya daga kafarsa ya karasa wajen kakansa da ya ki sauraron kowa ya saka hannunsa ya damki nasa hannayen ya shiga murzawa a hankali yana kallonsa , du irin halin da shi ya shiga a yanzu wannan da yake ciki ya saka kafa ya shure yace kau bani waje!, Muryarsa a tausashe ya shiga fadin" Aba....Abahnah, abah da baki fa a gidan"
Idannuwansa ya wara a kanta, nan take a ransa ya ayana 'Fitsarariyar nan ce!' ,
A hankali hankali ya shiga dan nitsa mata hannunsa a damtsen da take gannin na mai karfi ce ita yana kallonta sai kuma ya dan matse hannun yana tsaye kikam yana kallon yadda ta kawo dayan hannunta tana zarro ido hadi da kokowar son kwace kanta a haukace ta ce" Kai baka da kunya ko? Ka cikani ni sa'arkace wai da zaka matsen hannu ? Kai ka...........
Wai wai wai wai wai wai wai gwarama in ji kawata
Nace ba, kin kuwa turo naki katin? Nan na tsayar da free, kuma in sha Allah shi din babu na aunty sajida a taimaka min da NI ZAN LADABIHHHH, domin a cikinsa zan baje basira na bada maganar gyara na sana'a ba cuta ba cutarwa .........garzayo yar uwa mu je da ke rikicin mai karfi ne.......wai yaya tafiar zata tafi ne? AMINA fa baba ce bata son raini, ga kuma wanda ya fita gannin shine baba , a samanta yake, uwa uba su din mata da miji suke a yanzu....wai yayane , *WAYE ZAI YI LADABIN?*,
GA kuma hajia a gefe, kun tanadi ruwan watsa mata dan ta farka idan ta summa?, Wai yayane maganar yar gidan honorable? Iyayen gida mune da kambun wannan karo, tafiyar tamu ce! Ku buga mana tamburan aunty, hajia sannunki yah mama, kece uwar gidan gidan oga, kece za'a yiwa ladabin fa!
Maman jariri nace ba? Yayane🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️
Sai kun zo
*NZL PAGE1️⃣3️⃣*
Kokowa take neman tafkawa da shi dan ta kwaci kanta, wani irin takaici da haushi suka hadun mata suka tsaya mata a wuyanta, so take ta fashe da kukan takaici na irin kusancin dake tsakaninta da shi, tunda take ko maza masu sunnan maza da suka girmeshi hakan bai taba faruwa tsakaninta da su ba sai a kan wannan? A kan me zai kama mata hannu? Ko ya zata yar iska ce ita? To ko iskanci zata yi ai ba da kannin bayanta ba walahi
Kasa amshe hannunta da ta yi , ga ido ya cika da ruwan hawaye sai zuru zuru take ya sakata dago hannunta a haukace da nufin kifa masa abinda ta tabata idan har ta aikata din sai ta kulle kanta, dan bata tunanin in za'a kyaleta ta ci bilis, ta tabata Allah ne kawai zai tsaya mata ya kwaceta a hannunsa da kakarsa, ama ta yi niya a kan mutuncinta babu abinda ba zata yi ba
Da karfi ta nufo fuskarsa da hannun nata, sai dai kasa karasawar hannun nata ya sakata neman kara dukewa da saurin kai dayan hannun da ya sakar mata ta damki gaban rigarsa wajen cikinsa tana haki hadi da kallonsa, domin da hannunsa daya ya tare marin yan dan zarro idon mamakinta
Zai yi magana madaukakin salati da salalamin da duka fito daga falon nan du irin nisansu da falon ya sakasu a tare juyawa suka kalli hanyar falon
Gabansu faduwa yake yi a tare,
Ita dama taron jama'ar nan ya tsaye mata a kirji tans tunanin na menene, shi kuma a kasan zuciyarss fadi yake yi lalle ta faru ta kare
Da dan karfi kadan ya yarfe mata hannun, wanda sai fa ta yi taga taga sannan ta iya rike kanta tana zarro ido
Fuskarsa ya yatsina, domin ji ya yi ba zai iya buyar da ya so ya yi ba, ya san wace kakarsa a duniyar yan rikici, bale yau zagaye take da fadawanta yan zigata, baya so a yi abinda zai shiga uku
Dan haka dole ya juya a nutse ya dake daukan hanyar cikin
Amina dake haki tana hararan bayansa itama dole ta dauki hanyar falon, sai dai nesa take da shi sosai tana mamakin irin yadda yake tafiya da wani dan bubudewa kamar wani uba, uhum yaten zamani? Sai su
Labulen dakin ya kama ya daga gaba daya ta yadda haske zai karru a dakin
Dan tokarewa ya yi yana kallon ikon Allah, du an wani yayume kakarsa ana tausarta, shi kuma oga kwata kwatan yana zaune yana kallonsu a saman kujerarsa da yakan zama lokuta da dama, shi sai a yanzuma ya ga cousint dinsa hakan ya saka shi dan zarro ido sai kuma ya dauke ya shiga falon da salama a bakinsa ya ja ya tsaya yana kallon wajen kakar tasa a hankali ya ce" Hajia?, Hajia?"
Hajia dake kuka ris ris ta dago da sauri jin muryarsa, sai dai wace ta gani a kusan daf da shi ya sakata dagowa tana nunata ta ce" Ke? Uban me kike min a nan ? Ko kin ga sa'anki a wajen n......"
"Haba hajia, Haba hajia, wannan din ba girmanki bane, kar ki yi abinda zata rainaki tun yanzu mana" daya daga cikin kawarta ta fada, Amina kuwa ido ta zarro bayan ta waiga dan gannin da wace ake ta tabata da ita ake sai dam ta nemi juyawa dan barin dakin domin dama ita tsoron da ta ji kar aje mutuwa aka yi a gidan, kar aje wanda ya daure mata ne ya mutun, to wannan ihu da salalamin bakunna da dama ai ba dai karamin mugun abu zai saka su yi ba
"Uman biyu, zo nan, dawi ki zauna cikin mutane" baba mai shanu ya fada a tausashe , sannan ya maida dubansa wajen da aka rike Hajiar ya kare mata kallo daga sama har kasa, da wa'inda ke ta tarotan
A kausashe ya ce" Alhamdulilah, Allah ya saka da alkhairi, mun yi magana da Issuhu an fitar da motoci za'a maida kowa gidansa, wa'inda ba na gari ba kuwa za'a sakasu a hanyar da ta dace su koma gida, idan an tashi yin bikinsu kowa zai ji sai a dawo da dadin rai, wannan dai itace iyalinsa, gatanan in sha Allah mutu ka raba"
Yanzunma gaba daya dakin aka bi inda Amina ke dan tahowa dan ta zauna a wajen da ya nuna mata, domin dan kusa da kafafuwansa kadan ya nuna mata kan ta zauna
Itama ja ta yi ta tsaya da sauri , sannan ta kalli gefe da gefenta har bayanta da kujera ce kadai ba komai sai da ta waiga ta kalla,
A dan rude ta kalle shi , hadi da salalamin da Hajia ke yi ta kai zaune a wajen da take tsaye tana faman fadim" Ban san irin girman laifin da na yi maka ba da kake wulakantani har Haka Alkali ba , ko menene ai sai ka fada min na nemi yafiyarka ko? Ina hadin aure tsakanin Abdul Ra'uf da yarinyar nan? Alkali shine ka je ka daura kuma kake son korar min mutanen da nake gannin sun isa da kai?"
" Ki min shiru Hauwau tun kafin na saba maki! Idan ke baki da hankali baki gane kin kai wajen da zaki fara tsawatarwa ba maimakun a ringa tsawatar maki to ki iya bakikinki ki tausasa kalamanki, kar ki saki garin shirme irin naki ki yi furuci a abinda Allah ya boye maki sirrinsa!, Ke baki san waye zai rike hannunki idan kin kai gajiyawa ba! Kaf mutanen dake wajen nan da kike fadin sun isa da ni, ni Aliyu dan gidan Umar faruk karya ne a kan gaskiya, kai ko akoy wanda zai tirsasani yanke hukunci dan na yi abinda yake alkhairi ya saka a yanke igiyar auren nan? Bari ki ji Hauwau zaki yi sanadiyar da zan hanna maki siyasa, watau na haramta maki ita har duniya ta nade!"
Baba Rabi'u ne yake son maida shi zaune, dan har rawa jikinsa yake yi, gaba daya ya fizge hannunsa yana juyowa wajensa ya ce" Ka barni da ita, me take takama da shi ne? In ba rashin godiyar Allah ba fa kudin zaki je kiyama? A kasarmu mace na mulki ne? Yaron nan da kike ikirarin ya hau kujera ya nuna baya so, na maku shiru ne dan na san idan Allah ya hukunta tabas zai yi mulkin kuma bi izinillah jinina ba zai kasa samu ba domin waye bai san sarkin matasa da kyakyawar mu'amallarsa da mutane ba?, Ama sai wani jahiltar siyasar kike yi kina wani irin abu tamkar kin kauro duniya da zama!, Hauwau idan daga zaunen nan baki idasa sauka kasa kika suma ba ke ba cikakiyar yar gayu mai kyamatar jinin talaka bace, Wai sai ikirarin bak'ar fata kike yi , ke kin manta yadda taki fatar take ne?"
Da sauri Ya daga kafarsa ya karasa wajen kakansa da ya ki sauraron kowa ya saka hannunsa ya damki nasa hannayen ya shiga murzawa a hankali yana kallonsa , du irin halin da shi ya shiga a yanzu wannan da yake ciki ya saka kafa ya shure yace kau bani waje!, Muryarsa a tausashe ya shiga fadin" Aba....Abahnah, abah da baki fa a gidan"