← Book details Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 16 OF 83

Sashe 16

Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Yau kwanansu uku cif a gidan, a irgensa yau saura kwana hudu cif maganarsa da Dan iya, haka kuma a dazu da asuba sun sake zantawa da Liman kam maganar adu'ar da ya saka shi yi, ya sake tabatar masa shi kam alkhairin abin kawai yake gani , duda kwarai ya san akoy kalubale sosai , ama ya tabata alkhairin zai fi rinjaya idan aka tsananta da addu'a

Shi yasa ya shirya fara tarban bama baman da ya san zasu tunkaro shi, harma ya sa aka kai abincin karinsa dakinsa sannan ya aika gayatar matarsa dakin nasa dan su karya

Cikin wani rantsatswn lesh mai ruwan ash Hajia ta shigo falon mijin nata na sama da salama a bakinta

Tafia take yi da classs, harufan manyan mata na yi mata wasali a goshinta

Daurin kalabinta na wayayiyar mace ce, AC kuwa ya kara kwontar mata da kalar fatarta

A nutse ta gama serving dinsa abinci ta ajiye a gabansa cikin plate a ranta tana ayana' Allah ka sa na ji alkhairi, wannan hade fuska haka a wajen alkali ba lafia ba'

Baba Mai Shanu kuwa bai taba abincin ba, abinda le cikinsa ya fi cin abincin mahimmanci a yanzu

Dan haka ya fuskanceta a nutse bayan sun gaisa sosai da sosai ya ce" Hajia Hauwa, dangane da maganar Abdallah ce, na yi masa Mace, kuma ina son daura auren nan da kwana hudu bi'izinillah, idan ya so a hankali kya yi taron bikinkkkkkkkkkkkkkk"

Kwarewar da ta yi da ruwan jus din da ta kai bakinta zata surba ya saka shi saurarawa yana kallonta

Tari ta ringa yi a hankali tana dan fifita fuskarta har ta daidaita, sannan ta dube shi da idannuwanta da suka dan cenza launi domin ba taron gangan bane ta ce" Sorry Alkali, na kwaru ne, to ama yaushe aka tsaida maganar auren da gagawa haka? Jiyama fa mun hadu da Honorable din a wajen taron yaye yan makarantar bording da suka samu shiga Universityn Kasar Spanish"

Baba Mai Shanu ya ce " Aya, Allah ya sanya alkhairi, ai bama da y'ar gidan Honarable Alhasan Kwongilar bace, wannan sai daga baya, idan luwa ya zama wajibi sai a hade, yanzun da *MAMAN BIYU* ne nale magana......."

Kaka kara kaka, lamarin fa ba karami bsne, rigimar ba ta nan bace, wai cakwakiyar idan kin san ba zaki jura ba karki fara bi, wannan rigima ta ina zata bile? Ba ga mahadan ba , ba ga wa'inda za'a hadan ba..........Rigiji gabji

Dankaro da gudu ki turo naki katin ko shedar transfer ki same ki tsundum a gidan NI ZAN LADABIHHHH, sai ki min ladabi ki bi alkalaminsa, domin nima ladabin nake yi masu dan su bani danar fahimtar *WA ZAI YI LADABIH* a kokowar!

Barka da yau😌😍😍😍😍😍
🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️
_*NI ZAN LADABI*_
🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️🙇‍♀️

*NA*

*SAJIDA NIGER*

Asalamu alaikum wa rahamatullah, makaranta novel dina gani na dawo da sabon takarda, sabuwar tafia, sabon salo mai dauke da darusan rayuwa, da karfin ikon sunnah, da gwagwarmaya da kula kula, rayuwa ce irin ta talaka bawan Allah dake gannin hawa da sauka dan ya rayu da mutuncinsa, rayuwa ce ta Mace mai dauke da hatsari, sadaukarwa, Biyaya da karfi.......zai zo maku da shafuka na gyara tun daga kan fatar jiki, ppart, sirika irin na cikin kurya a gangaro kan sabulai na sana'a da kuma turaran HUMURA wace kowace mace zata iya yiwa kanta tsumamen hadin tada hankalin mai gida

Wannan Novel na kudi ne ba free bane

Yan Nigeria jama'ata ga naku : 500 Naira
account number: 0225962748 Amina Maikudi Abdullahi GT Bank sai ka turo shedar biyanka ta numberta kamar haka +227 93811618 SAJIDA NIGER

Gareku wa'inda suke son turo kati ko yin POS, kunna iya turo katinku ta numberta kamar haka 93811618 idan ka turon hoton katin sai na saka ka a grup, katin MTN ne, na gode sosai

Jama'ata yan NIGER ga naku : Dala dari , 500 francs cefa ta katin AIRTEL ko SAHELCOM ka turo ta numberna kamar haka 93811618 sai na saka ka

*NA gode sosai, Allah ya saka da alkhairi, sai kun zo🥰🥰🥰*

*Page 0️⃣9️⃣*

Bakinta na bari ta ce" Baba gida?"

Carbin da yake ja ya hade ya daka a aljihun doguwar rigarsa fara sannan ya juya wajen da yaren suke ya masu nuni da su je mota gasunnan zuwa

Juyawa suka yi suka nufi motar dan basa wasan musu da Baba

A lokacin ya fuskanceta sosai ya ce" Eh gidana nake nufin ki wuce mu je mu ajiyeki, daga nan yau ba dai gobe ba zamu je mu samu dangin mahaifinki, yayansa daya daa na sani wanda da shi muka salaci gawar marigayi na masa magana a kanki, daga yau in sha Allah kin gama zama a gidan nan ke kadai, idan cen din suka ce zaki koma sai ki koma, idan gidan iyalinsa zaki koma sai ki koma, ama ba zai yiwu ki je gidan nan ke kadai ki yi rayuwa ba, zuwa yanzu na fahimci kin gane hatsarin hakan ya fi jin dadin gurbin da iyayenki suke zaune, ba zaki taba damun zaman lafiya ba mudin kina zaune ke kadai, babu wanda ya san mai zuwa maki gida da nufin cutarwa, idan na farko Allah ya kubutar da ke, na biyu Allah ya kubutar da ke, na uku ba'a san da wani shirin zai zo ba, idan ya barki a iya keta hadinki da sauki sauki, wa ya san ko yana fama da wata cutar? Idanfa Allah ya yi ke din mai kwai ce a kusa?, Wannan din gardame ce marar anfani, an riga an san ke kadai ce, Yaren nan ba zasu tare maki komai ba Amina, rayuwar y'a mace abin a bata kariya ce komai girmanta, yanzun shige mu wuce"

Gaba daya tatareta suka yi suka hannata wani yinkurin bijirewa tafiyar, a hankali take tafe jikinta a mace tare da mugun tunani da tsoron abubuwa biyun dake shirin tunkaro rayuwarta
Na farko gidajen yan uwan mahaifinta biyu ne kadai wa'inda suke shakikai a gareta,
Kanninsa da yayansa
Yan magana suka ce, abinda ya koro kura daga rami ta fada wuta ya fi wutar zafi
Bayan rasuwar iyayensu babu gidan da basu gwada zama ba, suka gwamace zamansu su kadai daga ita sai yar uwarta
A lokacin da suka zauna a gidan yayan mahaifinsu karen gidanma ya fi su daraja, babu abinda duka isa su raba , kasancewar gida ne na mata uku kowace da ƴaƴanta a gefe tana kalar nata ikon da kalar tata rayuwar, sai suka zamto kamar kishiyoyi ne na hudu aka zubo masu, abinci wannan basa samu sai ace ya yi kadan ne ba zai isa da su ba, abin takaicin yayan Aban nasu kuwa tunda ya nuna takardar gidansu yake so ya siyar ya raba masu gafo suka nuna basa so a siyar sunna so a barsu a kwana biyu , hasalima basa so a siyar da gidan a bara masu watarana wani sai ya shiga, gida dai nasu ne gadonsu ne mata suke, a yanzu idan suka siyar da shi sunna iya kade kudin ya zamto ba gurnon, ba kudin, idan halin rayuwa ya same su ina zasu je su zauna?
To fa wannan lamari sai ya kular da shi, shi dai bai fito ya nuna ga dalili ba ama tun daga lokacin ya kawo ido ya zuba masu, in me za'a yi masu a gidan nan babu ruwansa, sau uku baban dansa na zane Firdausi tamkar zai kasheta da bulala da tatakawa da kutufo da komai, tun tana tunanin abu ne da zai wuce har ya gagara wucewar , aka zo aka yiwa Firdausi aure ko tsintsiya basu saka mata ba, a nan ta so siyar da gidan dan yi mata kayan daki mijin ya kiya yace aa shi zai yi mata, mafarin gabar family dinsa da Firdausin kennan, sam basa sonta basa kaunarta, gashi ana yin auren bai jima ba ya rasu suka tatarota suka watsar ta fito da cikin biyu Karshe dai zaman gidan yayan mahaifinsu gagararsu ya yi domin ga ciki ba zasu juri duka ba , suka koma gidan kannin mahaifinsu, wanda sai da suka gwamace kida da karatu, ashe tsohuwar gaba ke nanake a zuciyar bawan Allahn sanadiyar hanna shi auren dadiron matar da kowa ya san ba zama take yi ba, aurenta uku ana kamata da maza a gidajen, karshe dai ya bige da binta a haka aka aura masa itan suka zo suke zaune, har yanzun itace matarsa wace ta ja rantsuwar ba shi ba yayansa ko a kiyama! Ta kuwa hau ta zauna sai gasu sun fado gidansu, watau ta samu , sai da ta kai ido da ido matar nan ta nuna idan zaman lafiya suke so sai sun zama abokanan shashancinta, a ranar da kafafuwansu suka gudu , sanadiyar bak'ar wahalar ta saka Fido nakudar dole ta haihu a hannun Baba Lauratu, inda dangin mijinta suka bada abin yanka kawai suka nade hannayensu, ana gama sunna babu wanda ya kuma waiwayar yaren nan, su kuma sun daukarwa kansu alkawari zasu rike, Allah ya raya ya basu abinda zasu ciyar su shayar, su tufatar, su yiwa tarbiya!
Tun daga lokacin ya zamto sai su kwashe wata daya ko biyu basu leka iyayen nasu ba, abinda ya sake yiwa Amina mugun tabo a zuciya shine haihuwar Fido ko a leke, suka barsu da kansu sai baiwar Allahn nake dake tare da su, dan auren Fido na biyu kiri kiri yayan mahaifinsu yace tafiya zai yi bashi da lokaci, aka ce a yi jiran dawowarsa sai a daura yace kawai limamin anguwar ya daura, wannan shine silar siya mata wulakanci a wajen mijinta, domin idan ya tashi gorinsa hadawa yake yi harda wannan
Chapter 16 · 0% Book details