Sashe 65
Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ba karamar dambe suka sha ba a lokacin da ya ringa lalubar wajen da ta sha dinki
Kiri kiri ta ce da shi tana iya barinsa da Allah tunda ya zo ne dan ya kasheta
Sai dai sunna wannan Hali ya sameta da wayo har bata san lokacin da ya kai harshensa wajen ba
Ihun kam a yanzu fitowa ya yi
Kar ku yi mata muguwar fasara, ihu ne na tsoro da mamakin dan Adam
Bata taba tunanin ana haka ba gaskiya,
Bata taba sannin ana yin haka ba
A haukace ta so dagoshi tana zarro idannuwa , sai dai bai bata damar hakan ba a lokacin da ya danna harshensa a wajen da bata iya ambata
Shidewa ta yi, ta yi summan wucin gadi idannuwanta a bude tana kallon sama
A gaskiya idan haka ne abin sai a yi
Du irin nauyi da take ji gaba daya komai ya barta ta ringa sake sakin jikinta ma kanninta (🧐)
A haka ya sake neman hanyar nan a karro na biyu bayan ya yi addu'ar saduwa da iyali
Du yadda ya bita a hankali, ya ringa bin wajen a hankali, du yadda wajen ya jike sai da ya tausaya mata
Domin shi da kansa ya san a jigace take, a wahalce take
Shi da kansa ya san a wannan fannin ita din daliba ce wace ke karamin aji
Da tausayawa ya rungumeta a jikinsa yana dan bubuga bayanta
Ba kuka take yi, ama jan numfashi take yi tamkar mai cutar huka
Jikinta du ya yi laushi ba wani karfi a tatare da ita
Gashin kanta yake kallo domin gaba dayanta ta shige jikinsa ya yi mata rumfa da fafadan jikinsa
A hankali ya karra shafa bayanta yana lumshe idannuwansa
Muryarta cen ciki ta budi bakinta da kyar ta ce" ABDUL ka yaganu ko?"
Idannuwansa ya bude yana kallonta, murmushi ya yi yana girgiza kansa ya ce" Aa fa, keda kika ce karra Abdul karra?"
Idannuwanta suka cika da kwallah ta sadda kanta tana fadin" Ka daina yi min shari mana, yanzu ina zan kai wannaj abin kunyar?"
Dariyarsa ya danne ya ce" To wama zai sani? Babu wanda zai sani ai bale har a miki wani kallon"
A zuciyarta ta ayana' Hakane kuma, ama da na shiga uku da kunyar jama'a '
Nanauyan barci ne ya yi awon gaba da ita, Barci mai tatare da gajiyar da ta sake kwasa da kukan da ta sha
Sai da ya ji jikinta ya sake Sosai sannan ya janye nasa jikin ya luluba mata zannin gadon yana kallonta
A hankali ya kai hannunsa wajen lebenta ya dan shafa yana kallon fuskar tata
A bayane kasa kasa sosai ya ce" Allah ya bani ikon gane cikinki, ta yadda zan tamkwasaki cikin ruwan sanyi......domin ba zan taba yi maki dole ba Amina'
Sai kuma ya yi murmushi yana kallon cikinta, abubuwan dake ransa da yawa a kan tunanin nan....uhum wata rigimar ko kansa zai iya dauka kuwa?, Yana da fargaba a cikin hakan.
______________________________________
Washe gari tunda safe aka kaita asibiti, Muhammat ne ya kaita , a cen ta tarar da Baba da biyu sun zo summa daga masalaci suka wuce
Fido ta farka daga barcin da ta sha ta dan taba hira jifa jifa da y'ar uwarta da Baba, Biyu kuwa tsakaninsu da ita ido ne, su basu wani shaku da ita ba, ita kuma sam bata jansu a jiki du irin masifar da Amina ke yi a kan hakan
...........SANNU a hankali , a kwana a tashi sai da Firdausi ta yi kwana hudu a asibiti sannan aka sake su
A ranar da zasu koma ita ta fito da ky din tsohon gidan da nufin idan sun je zata saka a je a siyowa fido dukkan abin bukata, sai ta ji Muhammat yace gida Oga yace a koma da su
Sunna zuwa gidan tare da su Baba ta samu kiransa a wayar falonta
Tana dagawa ya fada mata a bar Firdausi ta huta banda shan kai da hayaniya, a tabata ta ci wani abin......magana dai irin ta manya, tamkar wani baba a tsaren nan, sannan ya kashe
Dakin da Firdausi ke kallo kamar idannuwanta zasu fado ta juyo tana fadin" Baba wai nan dij kuwa nan dinnne dakina? Ko dai mun yi batan kai ne? Wannan daki haka ?"
Baba ta yi yar dariya tana gyara mata ringeshenta ta ce" Naki ne ke kam yar nan, Ai Allah sai ya karra daukaki a kan cin zalin nan na mijinki, kin ga dai gidan yayarki ne duka wannan"
Murmushi ta ringa yi ta ce"
Asalamu alikum warahamatulah
Murmushi ta ringa yi tace "Baba, da gaske nan ɗin anan Auntyna take zaune? Yanzu wannan duk ni kaɗai?"
Murmushi Baba ta sakar mata tace "Ke kaɗai Firdausi, ai ina ga ma idan bai miki ba za'a iya canza miki."
Murmushi ta ƙara saki tana sauke numfashi a hankali, gyara tsayuwa Babar tayi tace "Bari na je na samo miki abinci, ina zuwa."
Da kallo ta bi Babar tana sake duban iya ƙofar ɗakin kawai, ba jimawa Baba ta dawo da abinci ta aje a gefenta ta taimaka mata ta zauna da kyau sannan ta zuba mata ta ci ta ƙoshi saboda Babar na sake nuna mata mahimmancin ƙoshin na ta a halin da take ciki, tana gamawa ta ɗauke kwanukan za ta fita tace "To yanzu ki kwanta ki huta, haka aka bani umarni."
Jinjina kai tayi da farin ciki tace "To Baba, nagode sosai."
Juyawa tayi ta fita ta sake rufo mata dakin ita kuma ta gyara ta kwanta tana lumshe idanu don neman bacci ido rufe.
_________________
Daga yanayin zaman nashi zaka san lallai yana girmama na sama da shi, ƙara gyara zama yayi yana murmushi yace "To shiyasa na ce bari na kiraka na ji, dan na ga shirun yayi yawa, ita tana zaune haka kuma ko sau ɗaya ban ga ka zo ko dubata ba."
Shiru yayi kanshi sadde ƙasa yana mamatsa tafukan hannayenshi da suka ɗauki sanyin acn mota daya fito daga ciki, kamar ba zaiyi magana ba saboda lokacin da ya ɗauka bai ce komai ba yana nazari kan lamarin na Risalah da mamanta, sam ya salewa lamarinta tunda ta masa wannan terere, a ganinshi sam bai cancanci ta masa haka ba, hakan ma da ta yi ba birgewa ba ce, ita ba ta fi ƴar uwarta sanin zafin jikinta ba, yadda ya je mata haka ya je wa ƴar uwarta, amma sai da ta sanar da duniya abunda ya faru, daga ƙarshe mamanta ta zo ta wani kwasheta suka bar gidan, to me zai musu? Ya dinga zaryar zuwa ganinta yana rawar jiki a kanta? Sam hakan baya daga cikin tsarinshi.
Ɗan siririn numfashi ya sauke kafin cikin nutsuwa yace "Abba ni ban san da zuwanta gida ba, ban ce a tafi da ita ba, shiyasa ma ban zo ba."
Kallo mai ɗauke da mamaki ya bishi da shi jin abinda ya ce, sai ya ji kunya na son rufeshi na abinda matar tasa ta aikata, sam bai ɗauka ta ɗauko Risala dan ra'ayinta bane, hakan yasa shi ɗan sadda kanshi yace" Ah to shikenan ai, ina ga tunda ta ji sauƙi ma zaka iya tafiya tare da ita ko?"
Shiru yayi na wasu daƙiƙu da tunanin shin ya tafi da itan ne? Samun gamsashiyar amincewa yasa shi jinjina kai alamar to amma bai ce komai ba, tahi yayi ya shiga ɗakin matar tashi inda anan Risala ta fi zamanta tunda ta zo gidan.
Yana shiga ya sameta zauna kan gado tana daddana waya fuskarta cike da damuwar shareta da Abdul yayi, mayar da dubanshi yayi kan Mamanta data fito daga banɗakin kanta ɗaure da ƙaramin towel.
Dantse leɓenshi na ƙasa kawai yayi ya sake duban Risala da ƙarar ƙofar ne yasa ta kallonshi tace "Abba sannu da zuwa."
Fuskarshi a haɗe ba alamar wasa yace "Tashi ki shirya ki bi mijinki yana nan falona."
Rarako idanu tayk da mamakin dama Abdul ya zo gidan nan ne? Shi ne bata sani ba, Mamanta kuma a sukwano ta nufoshi tana aje towel ɗin tace "A'a! Ban gane ba Abban Risla, ya za ka ce kawai ta tashi ta b..."
Irin arnen kallon daya jefo mata yasa ta ɗauke kanta tana harareen bango, Risala ya sake kallo a tsawace yace "Malama zaki tashi?"
Da sauri ta shiga kiciniyar saukowa daga kan gadon ta zuro ƙafafunta ƙasa, wajen kayanta ta nufa da Mamanta ta aje mata a nan ta zaro dogon hijabi ta saka akan dogon wandon dake jikinta da ƙaramar riga, jakar kayan nata ta ɗauka da sauri ta kama hanyar fita.
Ta cika iya cika tamkar za ta fashe tsabar hassala, saida Risala ta bar ɗakin sannan ta sake kallonshi da yanayin ɓacin rai tace "Abban Risla, a gaskiya ni baka kyauta min ba, ya za ka wani ɗauketa ka miƙa masa haka kamar wata yar tsana? Yaron nan kwanan Risala nawa amma ko sau ɗaya bai zo ya dubamu ba, shine daga zuwanshi za ka ce ta je kawai, kenan ma an bashi dama ya sake wulaƙantata?"
A matuƙar tsawace cike da ɓacin rai yace" Ya wulaƙantatan, ke yanzu dama ba shi ne ya ce ki ɗaukota ba shine kika taho da ita nan? Anya kuwa kina nemawa kanki mutumci da daraja a wajen mijin ƴarki? Me ye ya faru? Kasheta yayi ne da san an ɗaukota nan? Haka kawai ki dinga ja wa mutane zagi."
Da mamaki ta kalli fuskarshi tace" Ni ce ma zan ja maka zagin? Bayan duk abinda ka aikata, yanzu da ka ɗauketa ka miƙa masa ba salon ya rainata bane, me ya bata a matsayinta na budurwa? Yaron nan fa kusan halakata yayi da zuwa ɗaya..."
A tsawace yace" Ke shiru dallah! Da wani bakinki da bai san me yake faɗa ba, wa kika ga lamarin nan ya kashe ne? Ke ba ta haka kika sameta ba, to ki ji ni da kyau..."
Cike da gargaɗi ya shiga nunata da yatsa yace" Wallahi kika sake min irin haukan nan Allah ranki idan yayi dubu sai ya ɓace."
Kiri kiri ta ce da shi tana iya barinsa da Allah tunda ya zo ne dan ya kasheta
Sai dai sunna wannan Hali ya sameta da wayo har bata san lokacin da ya kai harshensa wajen ba
Ihun kam a yanzu fitowa ya yi
Kar ku yi mata muguwar fasara, ihu ne na tsoro da mamakin dan Adam
Bata taba tunanin ana haka ba gaskiya,
Bata taba sannin ana yin haka ba
A haukace ta so dagoshi tana zarro idannuwa , sai dai bai bata damar hakan ba a lokacin da ya danna harshensa a wajen da bata iya ambata
Shidewa ta yi, ta yi summan wucin gadi idannuwanta a bude tana kallon sama
A gaskiya idan haka ne abin sai a yi
Du irin nauyi da take ji gaba daya komai ya barta ta ringa sake sakin jikinta ma kanninta (🧐)
A haka ya sake neman hanyar nan a karro na biyu bayan ya yi addu'ar saduwa da iyali
Du yadda ya bita a hankali, ya ringa bin wajen a hankali, du yadda wajen ya jike sai da ya tausaya mata
Domin shi da kansa ya san a jigace take, a wahalce take
Shi da kansa ya san a wannan fannin ita din daliba ce wace ke karamin aji
Da tausayawa ya rungumeta a jikinsa yana dan bubuga bayanta
Ba kuka take yi, ama jan numfashi take yi tamkar mai cutar huka
Jikinta du ya yi laushi ba wani karfi a tatare da ita
Gashin kanta yake kallo domin gaba dayanta ta shige jikinsa ya yi mata rumfa da fafadan jikinsa
A hankali ya karra shafa bayanta yana lumshe idannuwansa
Muryarta cen ciki ta budi bakinta da kyar ta ce" ABDUL ka yaganu ko?"
Idannuwansa ya bude yana kallonta, murmushi ya yi yana girgiza kansa ya ce" Aa fa, keda kika ce karra Abdul karra?"
Idannuwanta suka cika da kwallah ta sadda kanta tana fadin" Ka daina yi min shari mana, yanzu ina zan kai wannaj abin kunyar?"
Dariyarsa ya danne ya ce" To wama zai sani? Babu wanda zai sani ai bale har a miki wani kallon"
A zuciyarta ta ayana' Hakane kuma, ama da na shiga uku da kunyar jama'a '
Nanauyan barci ne ya yi awon gaba da ita, Barci mai tatare da gajiyar da ta sake kwasa da kukan da ta sha
Sai da ya ji jikinta ya sake Sosai sannan ya janye nasa jikin ya luluba mata zannin gadon yana kallonta
A hankali ya kai hannunsa wajen lebenta ya dan shafa yana kallon fuskar tata
A bayane kasa kasa sosai ya ce" Allah ya bani ikon gane cikinki, ta yadda zan tamkwasaki cikin ruwan sanyi......domin ba zan taba yi maki dole ba Amina'
Sai kuma ya yi murmushi yana kallon cikinta, abubuwan dake ransa da yawa a kan tunanin nan....uhum wata rigimar ko kansa zai iya dauka kuwa?, Yana da fargaba a cikin hakan.
______________________________________
Washe gari tunda safe aka kaita asibiti, Muhammat ne ya kaita , a cen ta tarar da Baba da biyu sun zo summa daga masalaci suka wuce
Fido ta farka daga barcin da ta sha ta dan taba hira jifa jifa da y'ar uwarta da Baba, Biyu kuwa tsakaninsu da ita ido ne, su basu wani shaku da ita ba, ita kuma sam bata jansu a jiki du irin masifar da Amina ke yi a kan hakan
...........SANNU a hankali , a kwana a tashi sai da Firdausi ta yi kwana hudu a asibiti sannan aka sake su
A ranar da zasu koma ita ta fito da ky din tsohon gidan da nufin idan sun je zata saka a je a siyowa fido dukkan abin bukata, sai ta ji Muhammat yace gida Oga yace a koma da su
Sunna zuwa gidan tare da su Baba ta samu kiransa a wayar falonta
Tana dagawa ya fada mata a bar Firdausi ta huta banda shan kai da hayaniya, a tabata ta ci wani abin......magana dai irin ta manya, tamkar wani baba a tsaren nan, sannan ya kashe
Dakin da Firdausi ke kallo kamar idannuwanta zasu fado ta juyo tana fadin" Baba wai nan dij kuwa nan dinnne dakina? Ko dai mun yi batan kai ne? Wannan daki haka ?"
Baba ta yi yar dariya tana gyara mata ringeshenta ta ce" Naki ne ke kam yar nan, Ai Allah sai ya karra daukaki a kan cin zalin nan na mijinki, kin ga dai gidan yayarki ne duka wannan"
Murmushi ta ringa yi ta ce"
Asalamu alikum warahamatulah
Murmushi ta ringa yi tace "Baba, da gaske nan ɗin anan Auntyna take zaune? Yanzu wannan duk ni kaɗai?"
Murmushi Baba ta sakar mata tace "Ke kaɗai Firdausi, ai ina ga ma idan bai miki ba za'a iya canza miki."
Murmushi ta ƙara saki tana sauke numfashi a hankali, gyara tsayuwa Babar tayi tace "Bari na je na samo miki abinci, ina zuwa."
Da kallo ta bi Babar tana sake duban iya ƙofar ɗakin kawai, ba jimawa Baba ta dawo da abinci ta aje a gefenta ta taimaka mata ta zauna da kyau sannan ta zuba mata ta ci ta ƙoshi saboda Babar na sake nuna mata mahimmancin ƙoshin na ta a halin da take ciki, tana gamawa ta ɗauke kwanukan za ta fita tace "To yanzu ki kwanta ki huta, haka aka bani umarni."
Jinjina kai tayi da farin ciki tace "To Baba, nagode sosai."
Juyawa tayi ta fita ta sake rufo mata dakin ita kuma ta gyara ta kwanta tana lumshe idanu don neman bacci ido rufe.
_________________
Daga yanayin zaman nashi zaka san lallai yana girmama na sama da shi, ƙara gyara zama yayi yana murmushi yace "To shiyasa na ce bari na kiraka na ji, dan na ga shirun yayi yawa, ita tana zaune haka kuma ko sau ɗaya ban ga ka zo ko dubata ba."
Shiru yayi kanshi sadde ƙasa yana mamatsa tafukan hannayenshi da suka ɗauki sanyin acn mota daya fito daga ciki, kamar ba zaiyi magana ba saboda lokacin da ya ɗauka bai ce komai ba yana nazari kan lamarin na Risalah da mamanta, sam ya salewa lamarinta tunda ta masa wannan terere, a ganinshi sam bai cancanci ta masa haka ba, hakan ma da ta yi ba birgewa ba ce, ita ba ta fi ƴar uwarta sanin zafin jikinta ba, yadda ya je mata haka ya je wa ƴar uwarta, amma sai da ta sanar da duniya abunda ya faru, daga ƙarshe mamanta ta zo ta wani kwasheta suka bar gidan, to me zai musu? Ya dinga zaryar zuwa ganinta yana rawar jiki a kanta? Sam hakan baya daga cikin tsarinshi.
Ɗan siririn numfashi ya sauke kafin cikin nutsuwa yace "Abba ni ban san da zuwanta gida ba, ban ce a tafi da ita ba, shiyasa ma ban zo ba."
Kallo mai ɗauke da mamaki ya bishi da shi jin abinda ya ce, sai ya ji kunya na son rufeshi na abinda matar tasa ta aikata, sam bai ɗauka ta ɗauko Risala dan ra'ayinta bane, hakan yasa shi ɗan sadda kanshi yace" Ah to shikenan ai, ina ga tunda ta ji sauƙi ma zaka iya tafiya tare da ita ko?"
Shiru yayi na wasu daƙiƙu da tunanin shin ya tafi da itan ne? Samun gamsashiyar amincewa yasa shi jinjina kai alamar to amma bai ce komai ba, tahi yayi ya shiga ɗakin matar tashi inda anan Risala ta fi zamanta tunda ta zo gidan.
Yana shiga ya sameta zauna kan gado tana daddana waya fuskarta cike da damuwar shareta da Abdul yayi, mayar da dubanshi yayi kan Mamanta data fito daga banɗakin kanta ɗaure da ƙaramin towel.
Dantse leɓenshi na ƙasa kawai yayi ya sake duban Risala da ƙarar ƙofar ne yasa ta kallonshi tace "Abba sannu da zuwa."
Fuskarshi a haɗe ba alamar wasa yace "Tashi ki shirya ki bi mijinki yana nan falona."
Rarako idanu tayk da mamakin dama Abdul ya zo gidan nan ne? Shi ne bata sani ba, Mamanta kuma a sukwano ta nufoshi tana aje towel ɗin tace "A'a! Ban gane ba Abban Risla, ya za ka ce kawai ta tashi ta b..."
Irin arnen kallon daya jefo mata yasa ta ɗauke kanta tana harareen bango, Risala ya sake kallo a tsawace yace "Malama zaki tashi?"
Da sauri ta shiga kiciniyar saukowa daga kan gadon ta zuro ƙafafunta ƙasa, wajen kayanta ta nufa da Mamanta ta aje mata a nan ta zaro dogon hijabi ta saka akan dogon wandon dake jikinta da ƙaramar riga, jakar kayan nata ta ɗauka da sauri ta kama hanyar fita.
Ta cika iya cika tamkar za ta fashe tsabar hassala, saida Risala ta bar ɗakin sannan ta sake kallonshi da yanayin ɓacin rai tace "Abban Risla, a gaskiya ni baka kyauta min ba, ya za ka wani ɗauketa ka miƙa masa haka kamar wata yar tsana? Yaron nan kwanan Risala nawa amma ko sau ɗaya bai zo ya dubamu ba, shine daga zuwanshi za ka ce ta je kawai, kenan ma an bashi dama ya sake wulaƙantata?"
A matuƙar tsawace cike da ɓacin rai yace" Ya wulaƙantatan, ke yanzu dama ba shi ne ya ce ki ɗaukota ba shine kika taho da ita nan? Anya kuwa kina nemawa kanki mutumci da daraja a wajen mijin ƴarki? Me ye ya faru? Kasheta yayi ne da san an ɗaukota nan? Haka kawai ki dinga ja wa mutane zagi."
Da mamaki ta kalli fuskarshi tace" Ni ce ma zan ja maka zagin? Bayan duk abinda ka aikata, yanzu da ka ɗauketa ka miƙa masa ba salon ya rainata bane, me ya bata a matsayinta na budurwa? Yaron nan fa kusan halakata yayi da zuwa ɗaya..."
A tsawace yace" Ke shiru dallah! Da wani bakinki da bai san me yake faɗa ba, wa kika ga lamarin nan ya kashe ne? Ke ba ta haka kika sameta ba, to ki ji ni da kyau..."
Cike da gargaɗi ya shiga nunata da yatsa yace" Wallahi kika sake min irin haukan nan Allah ranki idan yayi dubu sai ya ɓace."