Sashe 61
Ni Zan Ladabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Labulen dakin ya bude dan a sanninsa ai da kayan haihuwa ake zuwa asibiti, sai dai gannin ba komai sai wani yankwamamen gado da abin shinfida a yakune ya saki labulen yana kara kallon dan tsakuraran gidan ya yi daria ya ce" Shege wai ba'a shigo masa gidansa, maza basa shigowa, akurkinka dai, dama yan iskan sun fi samun salihan bayi.......ka tashi ka yi wanka ka nemi na dare domin ka shiga uku ka saki y'ar Elhaji Wawa marar rabo!"
Mudi na ji yana ganni ya yi kittt da bakinsa har sai da Muhamat ya bar gidan sannan ya fashe da kukan dake cen cikin zuciyarsa mai dacin da ya jima yana yawo da shi a duniyarsa
Yayi nadama, ya yi dana sani fiye da a irga, da farko abinda ya so dauka yana zuwa ya cenza ra'ayi da ya ga fara, ya dauko farar ya gaza samun abinda yake so domin in dai bak'ar ta gilma ta gabansa to fa sai ya ji kamar zai fada mata, ya dawo ya saka kansa da kansa a ukuba bake wace suke tare, tun ba'a je ko'ina ba yana fatan ta mace ya dauki yar uwar su rayu abinsu ta dauki wani ciki, haka kuma du irin galazawa cikin bai karta ba saima karra kwari take yi, yanzu an wayi gari wai ta yi aure....aure? Ko uban wa take aure sai ta dawo hannunsa, fatansa fitar da aka yi da uwar nacin nan daga motar nan sai kabari!, Idan dai Fido ta kauce komai zai zo masa da sauki!
( 🤔 Na fara tsantsamta a kanka mahaukacin kare!)
Asibitin su Mansur aka wuce da ita direct
Sunna zuwa aka dorata saman gado na turi aka gurgurata aka wuce dakin emergency da ita
Biyu sun ci kuka suma har sun gode Allah domin mamansu kuka take yi ba ji ba gani
Muhamat ne ya bude ya fita da su balbalin asibitin yana kwontar masu da hankali da salon iya kwontar da hankakinsa
ABDUL dake zaune shadar jikinsa ta jike hannunsa rike da hannun Amina da ta bude ta so fita ya dawo da ita ya rufe yana kallonta tana kukanta ya kai dubansa wajen da Mansur ya zo rike da sabon file din da aka bude mata dan batada komai na gannin likita ya tsaya yana fuskantarsu ya ce" Cikinta nada matsala ne tun daukansa, gashi ba'a je asibiti ba, ba'a yi awo ba, ba'a yi allurori ba, bale likitoci su fuskanci matsalar cikin su tura su gannin baban likita, yanzu dai mun fara farfadota domin summa ne ta yi, matsalar abin cikin ne babu, kuma biyu ne....dole zamu yi mata aiki domin ba zata iya haifowa da kanta ba ta jigata sosai ba zata iya jure haihuwa da kanta ba"
"Wayo Allahna, innalilahi wa inna ilaihi rajune na shiga uku, biyu ne kuma babu? Wayo Allahna fidona aiki?" ABDUL ya dubeta yadda du ta zama wata irin akoke , sam ta ki saurarawa sai kuka take sha abinta, ya maida dubansa kan Mansur ya amshi file din yana dudubawa, sannan ya bashi ya ce" A yi dukkan abinda ya dace Allah ya fitar da ita Lafiya "
"Wayo ABDUL zan je na ganta" Amina ta fada tana sake fadawa jikinsa ta rukunkume shi tana barkewa da wani sabon kukan
"Ya Allah" ya furta, bai taba gannin mutun mai kukan uman biyu ba, a kusa kusan nan ko daya
A hankali ya dago fuskarta yana tsurawa cikin idannuwanta ido, hannayenta ya samu kansa da kamowa ya rike yana duban irin kallon kurular nan
Amina na cikin kuka ta ji hannunsa a cikin hijabinta ya saka cikin rigarta ya hauda cen wajen mamanta a hankali ya dan matsa, hakan ya sakata dauke kukanta tana yi masa kallo mai kama da harara ta ce" Meye haka mutane na cikin halin kaka naka yi kana taba masu nono?"
Sai da ta fadi nonon ta rintse ido, ita kam wannan yaro me yake son mayar da bakinta ne?
A hankali ya ce" Au, hakane kuma, Sorry uman biyu, ki yi shiru mana kema idan kina kukan ni du sai na ji kamar haka kike so na yi maki mana shi yasa na yi"
Kin yin magana ta yi ta kwontar da kanta a saman cinyarsa tana ta jan numfashi kuka na zo mata tana rike shi, dan ta kula kamar da gaske fa yake kau?
A hankali ya jinginar da bayansa ya kai hannunsa wajen hancinsa yana jin yadda zuciyarsa ke neman tarwatsewa da madaukakin abinda ya shigeta yanzu yanzu na abinda yake hasashe
A hankali ya kai hannunsa daga bayanta har zuwa wajen cikinta ya dora a hankali ya dan shafa a cikin zuciyarsa ya ayana ' YA ALLAH, Ya Arahaman, Ya rahim, ya razak......hasahena ne ko gaskiyar lamarin kennan?'
"Idan ta mutu fa?, Ance mutuwa ake yi a dakin tiyata"
Ta fada muryarta na rawa tana dagowa ta dube shi
A hankali ya saka hannunsa ya mayar da madubin motar mai duhun haske sannan ya janyota jikinsa gaba dayanta ya hade bakinsa da nata ya lumshe idannuwansa ya shiga kissing dinta a hankali yana lailayar lebenta da sake talabar kumatunta a hankali yana sake tarota jikinsa domin so take yi ta zile masa sai ruruko ido take ta gaza tsayawa waje daya a tsorace take sai wuwulga ido take yi kar aje ana kallonsu har ya samu ya cire mata hijabinta gaba daya ya kwontar da ita saman cinyarsa ya ja zif din rigarta daga baya ya sasauta rigar yana sake kallon mutanen nasa da kawunnansu du suka yi wiki wiki sunna kallonsa,
Hannunsa dake dan rawa ya kawo a hankali ya dora saman kan daya ya shiga mulmulawa a hankali yana dan matsa kan a hankali a hankali har ya ga ta bude lumsasun idannuwanta tana kallon fuskarsa muryarta cen ciki ta ce" Abdul, meye haka wai? Ni akoy zafi fa, kuma ka daina tabani ni, a nan a wajen nan, kuma a cikin mota baka gannin m......................"
Hadiye maganarta ta yi domin bakinsa ya kafa a kan maman nata a hankali ya ringa lasa
Da karfi ta ja numfashi tana rike fuskarsa ta dagota gaba daya tana kallonsa ta ce" Tana dakin tiyata fa, ka bari mana meye haka wai"
A hankali ya ce" to kin ki yin shiru bayan nace ki daina kukan sai yi kike yi fa, idan na bari zaki daina yin kukan?"
Kai Amina ke dagawa sai hadiyar yawun wuya take yi
Murmushi ya yi ya saketa ya daga yana kallonta ta mike da sauri ta gyara rigarta ta mayar da hijabinta sai sada kai take uwa tana gaban sarkin garinsu kunya cike da cikinta da mamakin yaron nan!
Sai da ya ga ta samu nutsuwa sosai sannan ya ce" Kin ji an ce abin cikin ba rai ko?"
Amina ta gyada kanta jikinta a sanyaye
Ya sake fadin" Hakan na nufin za'a cirosu ba rai, za'a bamu su ko?"
Amina ta sake gyada kanta tana kallonsa yana mata magana kamar ya samu mai shekara biyar
Abdul ya ce" Ba maganar kuka, kin ji? Haka Allah ya hukunta, idan an ciro za'a nuna mata abinda ta samu suka koma dan ta samu dangana sannan a kaiwa mahaifinsu su ya masu sutura domin shi yakeda ikon hakan kin ji?"
Amina ta kalleshi gabanta na faduwa, a hankali ta ce" ABDUL, kuma harda Fidon zaku mayar masa itama ya kashe min?"
A hankali ya girgiza kansa ya saka hannu ya bude kofar yana fadin" Ai ba aure tsakaninsu ya saketa "
Allah yana ganni wani farin ciki da sanyi ne suka ratsa zuciyarta, Astagfrulah, ance an yi saki maimakun hankali ya tashi? , Sai ta ji wata nutsuwa na shigarta, ko ba komai Allah ya raba kanwarta da wahalar mutumen nan, abinda ya fara dawo mata a rai shine to yanzu Fido ita daya zata je gidan nan da ake shigo mata ta zauna kafin su dawo ko me?????, Da wannan ta bi shi wajen zaman jiran har a fitar da su daga dakin tiyatar suka zauna su biyu kowane da abinda yake rayawa a ransa, bama ABDUL da ya tsareta da ido har ya zamto ta kasa samun nutsuwa tana ta gyara hijab da sauke ajiyar zuciya, Biyu kuwa sun bi direba Muhamat sun tafi kaiwa baba Wainarsa da kuma sanar masa halin da ake ciki.............
Docter Mansur ne ya fito , jikinsa a matukar sanyaye ya tunkaro inda suke zaune
A tare suka mike sunna kallon abinda yake rungume da shi, shi da docter Umi
A hankali ya saka hannunsa ya bude abinda ke rufen yana kallo, hakama Amina dake gefensa a hankali ta dora kanta a gefen kafadarsa tana kallon baby face din yarinyar da cikaken gashin dake kwonce a gaban goshinta, fari fat da ita domin ba rai a jikinta
Wani numfashi ta ja, gaba dayanta ta ja wani irin abu ta .........
40😍😍😍😍😍😍
ABDUL ya sake cije lebensa da bacin rai ya ce" Yana nan da ransa , ka gane abin ya wuce tunanin mutum, ya zamto talaka bashida wani gata sai na Allah, wa'inda suka isa su tsawata sun nade hannu kowa na tsoron tofawa, mahaifiyar yaron kanta a ha'ula'i take, ai ba maganar aure cewa ya yi idan na fito da ita ya mata saki uku, ni kuwa na fito da itan a summe"
"Saki?, Uku? Hasbunnalah, wannan wani irin marat imani ne? Wani irin rashin godiyar Allah ne? Ni ina nan haihuwar nake nema ido rufe Allah bai kawo ba ka gaan sameta a wani wajen ana wukakantawa? Dan Adam bashida godiyar Allah, wanin baya jin tsoron Allah sam"
ABDUL ya sake daukan file dinta ya bude yana komawa ya zauna ya ce" Allah zai yi maganinsu, kwana nawa ka daukan mana ne?"
Mansur ya ce" Na daukar mata kwana uku ne, idan komai ya tafi daidia jinninta ya daidaita in sha Allah zan salameta"
ABDUL ya gyada kansa yana duba duka kaf magungunnan da aka rubuta mata harda na kafe ruwan nono dan kar su dameta da suba da zogi
Mudi na ji yana ganni ya yi kittt da bakinsa har sai da Muhamat ya bar gidan sannan ya fashe da kukan dake cen cikin zuciyarsa mai dacin da ya jima yana yawo da shi a duniyarsa
Yayi nadama, ya yi dana sani fiye da a irga, da farko abinda ya so dauka yana zuwa ya cenza ra'ayi da ya ga fara, ya dauko farar ya gaza samun abinda yake so domin in dai bak'ar ta gilma ta gabansa to fa sai ya ji kamar zai fada mata, ya dawo ya saka kansa da kansa a ukuba bake wace suke tare, tun ba'a je ko'ina ba yana fatan ta mace ya dauki yar uwar su rayu abinsu ta dauki wani ciki, haka kuma du irin galazawa cikin bai karta ba saima karra kwari take yi, yanzu an wayi gari wai ta yi aure....aure? Ko uban wa take aure sai ta dawo hannunsa, fatansa fitar da aka yi da uwar nacin nan daga motar nan sai kabari!, Idan dai Fido ta kauce komai zai zo masa da sauki!
( 🤔 Na fara tsantsamta a kanka mahaukacin kare!)
Asibitin su Mansur aka wuce da ita direct
Sunna zuwa aka dorata saman gado na turi aka gurgurata aka wuce dakin emergency da ita
Biyu sun ci kuka suma har sun gode Allah domin mamansu kuka take yi ba ji ba gani
Muhamat ne ya bude ya fita da su balbalin asibitin yana kwontar masu da hankali da salon iya kwontar da hankakinsa
ABDUL dake zaune shadar jikinsa ta jike hannunsa rike da hannun Amina da ta bude ta so fita ya dawo da ita ya rufe yana kallonta tana kukanta ya kai dubansa wajen da Mansur ya zo rike da sabon file din da aka bude mata dan batada komai na gannin likita ya tsaya yana fuskantarsu ya ce" Cikinta nada matsala ne tun daukansa, gashi ba'a je asibiti ba, ba'a yi awo ba, ba'a yi allurori ba, bale likitoci su fuskanci matsalar cikin su tura su gannin baban likita, yanzu dai mun fara farfadota domin summa ne ta yi, matsalar abin cikin ne babu, kuma biyu ne....dole zamu yi mata aiki domin ba zata iya haifowa da kanta ba ta jigata sosai ba zata iya jure haihuwa da kanta ba"
"Wayo Allahna, innalilahi wa inna ilaihi rajune na shiga uku, biyu ne kuma babu? Wayo Allahna fidona aiki?" ABDUL ya dubeta yadda du ta zama wata irin akoke , sam ta ki saurarawa sai kuka take sha abinta, ya maida dubansa kan Mansur ya amshi file din yana dudubawa, sannan ya bashi ya ce" A yi dukkan abinda ya dace Allah ya fitar da ita Lafiya "
"Wayo ABDUL zan je na ganta" Amina ta fada tana sake fadawa jikinsa ta rukunkume shi tana barkewa da wani sabon kukan
"Ya Allah" ya furta, bai taba gannin mutun mai kukan uman biyu ba, a kusa kusan nan ko daya
A hankali ya dago fuskarta yana tsurawa cikin idannuwanta ido, hannayenta ya samu kansa da kamowa ya rike yana duban irin kallon kurular nan
Amina na cikin kuka ta ji hannunsa a cikin hijabinta ya saka cikin rigarta ya hauda cen wajen mamanta a hankali ya dan matsa, hakan ya sakata dauke kukanta tana yi masa kallo mai kama da harara ta ce" Meye haka mutane na cikin halin kaka naka yi kana taba masu nono?"
Sai da ta fadi nonon ta rintse ido, ita kam wannan yaro me yake son mayar da bakinta ne?
A hankali ya ce" Au, hakane kuma, Sorry uman biyu, ki yi shiru mana kema idan kina kukan ni du sai na ji kamar haka kike so na yi maki mana shi yasa na yi"
Kin yin magana ta yi ta kwontar da kanta a saman cinyarsa tana ta jan numfashi kuka na zo mata tana rike shi, dan ta kula kamar da gaske fa yake kau?
A hankali ya jinginar da bayansa ya kai hannunsa wajen hancinsa yana jin yadda zuciyarsa ke neman tarwatsewa da madaukakin abinda ya shigeta yanzu yanzu na abinda yake hasashe
A hankali ya kai hannunsa daga bayanta har zuwa wajen cikinta ya dora a hankali ya dan shafa a cikin zuciyarsa ya ayana ' YA ALLAH, Ya Arahaman, Ya rahim, ya razak......hasahena ne ko gaskiyar lamarin kennan?'
"Idan ta mutu fa?, Ance mutuwa ake yi a dakin tiyata"
Ta fada muryarta na rawa tana dagowa ta dube shi
A hankali ya saka hannunsa ya mayar da madubin motar mai duhun haske sannan ya janyota jikinsa gaba dayanta ya hade bakinsa da nata ya lumshe idannuwansa ya shiga kissing dinta a hankali yana lailayar lebenta da sake talabar kumatunta a hankali yana sake tarota jikinsa domin so take yi ta zile masa sai ruruko ido take ta gaza tsayawa waje daya a tsorace take sai wuwulga ido take yi kar aje ana kallonsu har ya samu ya cire mata hijabinta gaba daya ya kwontar da ita saman cinyarsa ya ja zif din rigarta daga baya ya sasauta rigar yana sake kallon mutanen nasa da kawunnansu du suka yi wiki wiki sunna kallonsa,
Hannunsa dake dan rawa ya kawo a hankali ya dora saman kan daya ya shiga mulmulawa a hankali yana dan matsa kan a hankali a hankali har ya ga ta bude lumsasun idannuwanta tana kallon fuskarsa muryarta cen ciki ta ce" Abdul, meye haka wai? Ni akoy zafi fa, kuma ka daina tabani ni, a nan a wajen nan, kuma a cikin mota baka gannin m......................"
Hadiye maganarta ta yi domin bakinsa ya kafa a kan maman nata a hankali ya ringa lasa
Da karfi ta ja numfashi tana rike fuskarsa ta dagota gaba daya tana kallonsa ta ce" Tana dakin tiyata fa, ka bari mana meye haka wai"
A hankali ya ce" to kin ki yin shiru bayan nace ki daina kukan sai yi kike yi fa, idan na bari zaki daina yin kukan?"
Kai Amina ke dagawa sai hadiyar yawun wuya take yi
Murmushi ya yi ya saketa ya daga yana kallonta ta mike da sauri ta gyara rigarta ta mayar da hijabinta sai sada kai take uwa tana gaban sarkin garinsu kunya cike da cikinta da mamakin yaron nan!
Sai da ya ga ta samu nutsuwa sosai sannan ya ce" Kin ji an ce abin cikin ba rai ko?"
Amina ta gyada kanta jikinta a sanyaye
Ya sake fadin" Hakan na nufin za'a cirosu ba rai, za'a bamu su ko?"
Amina ta sake gyada kanta tana kallonsa yana mata magana kamar ya samu mai shekara biyar
Abdul ya ce" Ba maganar kuka, kin ji? Haka Allah ya hukunta, idan an ciro za'a nuna mata abinda ta samu suka koma dan ta samu dangana sannan a kaiwa mahaifinsu su ya masu sutura domin shi yakeda ikon hakan kin ji?"
Amina ta kalleshi gabanta na faduwa, a hankali ta ce" ABDUL, kuma harda Fidon zaku mayar masa itama ya kashe min?"
A hankali ya girgiza kansa ya saka hannu ya bude kofar yana fadin" Ai ba aure tsakaninsu ya saketa "
Allah yana ganni wani farin ciki da sanyi ne suka ratsa zuciyarta, Astagfrulah, ance an yi saki maimakun hankali ya tashi? , Sai ta ji wata nutsuwa na shigarta, ko ba komai Allah ya raba kanwarta da wahalar mutumen nan, abinda ya fara dawo mata a rai shine to yanzu Fido ita daya zata je gidan nan da ake shigo mata ta zauna kafin su dawo ko me?????, Da wannan ta bi shi wajen zaman jiran har a fitar da su daga dakin tiyatar suka zauna su biyu kowane da abinda yake rayawa a ransa, bama ABDUL da ya tsareta da ido har ya zamto ta kasa samun nutsuwa tana ta gyara hijab da sauke ajiyar zuciya, Biyu kuwa sun bi direba Muhamat sun tafi kaiwa baba Wainarsa da kuma sanar masa halin da ake ciki.............
Docter Mansur ne ya fito , jikinsa a matukar sanyaye ya tunkaro inda suke zaune
A tare suka mike sunna kallon abinda yake rungume da shi, shi da docter Umi
A hankali ya saka hannunsa ya bude abinda ke rufen yana kallo, hakama Amina dake gefensa a hankali ta dora kanta a gefen kafadarsa tana kallon baby face din yarinyar da cikaken gashin dake kwonce a gaban goshinta, fari fat da ita domin ba rai a jikinta
Wani numfashi ta ja, gaba dayanta ta ja wani irin abu ta .........
40😍😍😍😍😍😍
ABDUL ya sake cije lebensa da bacin rai ya ce" Yana nan da ransa , ka gane abin ya wuce tunanin mutum, ya zamto talaka bashida wani gata sai na Allah, wa'inda suka isa su tsawata sun nade hannu kowa na tsoron tofawa, mahaifiyar yaron kanta a ha'ula'i take, ai ba maganar aure cewa ya yi idan na fito da ita ya mata saki uku, ni kuwa na fito da itan a summe"
"Saki?, Uku? Hasbunnalah, wannan wani irin marat imani ne? Wani irin rashin godiyar Allah ne? Ni ina nan haihuwar nake nema ido rufe Allah bai kawo ba ka gaan sameta a wani wajen ana wukakantawa? Dan Adam bashida godiyar Allah, wanin baya jin tsoron Allah sam"
ABDUL ya sake daukan file dinta ya bude yana komawa ya zauna ya ce" Allah zai yi maganinsu, kwana nawa ka daukan mana ne?"
Mansur ya ce" Na daukar mata kwana uku ne, idan komai ya tafi daidia jinninta ya daidaita in sha Allah zan salameta"
ABDUL ya gyada kansa yana duba duka kaf magungunnan da aka rubuta mata harda na kafe ruwan nono dan kar su dameta da suba da zogi