Sashe 63
Lokaci Bai Kure Ba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kenan dan harya dauki wayan tazo tamikama Ammi dake kallon Nanah waya ranta yabaci tace "Adda talk to him" takalli Nanah tace "me kika fadama Adda na just now? Idan an haifeki da kyau maimaita kalman nan kiga yanda zan baki kashi..." Kama Anty Asabe Ammi tayi dan tasanta tanada zafi ba karamin aikinta tama Nanah tsinannen duka anan ba, tasa wayan a kunne tace "hello Doctor Maje kazo gida dan Allah, y'ata batada Ipy" tana maganan ta katse wayan takalli Anty Asabe dake huci sosai tana kallon Nanah da kanta ke kasa takasa magana tana kuka tace "Asabe wat is this?" Rai a mahaukacin bace tace "Adda har yau har gobe ba'a haifi wacce ta isa tamiki rashin kunya ba bilkahillazi, what kind of mara tarbiyan yarinya ce wannnan da batada upbringing, kina tambayanta how dare she answer you like this ke kinsan nii kuwa? Ask all the children of this house wacece Anty Asabe, I will discipline you nabaki tarbiyan dabaki samu agida ba, yaranmu bahaka muka rainesu ba" kasa kallon Anty Asabe Nanah tayi ganin she's hot tempered, calmly Ammi takalli Nanah tace "go to my room kijirani ina zuwa, and not a word of this to anyone am I clear?" Gyadama Ammi kai tayi ahankali tana share hawaye tawuce tafita, ran Anty Asabe a mugun bace takalli Ammi zatai magana Ammi tadaga mata hannu tace "allow me to handle this issue ko zaki karamin wani daban ne? Jeki yomin tea ki kawomin, kuma banso naji maganan nan awani waje" banza tayi da Ammi tajuya tafita abinta, Ammi tajuyo takalli Safeerah dake gadon ta galabaita fuskanta kana gani kasan something happened to her hakama hannayenta, tazo bakin gadon ta zauna takama hannayen Safeerah tana dubawa saikuma ta kalli fuskanta ta shafa, anatse Ammi tace "I am sorry about abinda Nanah Khadijah tamiki Safeerah kinji, namiki alkwari zan mata hukunci" lumshe idanu Safeerah tayi tabude da yar karaman murya tace "Ammi karki mata komi please, batamin komi ba" hannunta Ammi takai tadaura saman kan Safeerah the way yarinyar ke magana kaman kanta na ciwo sosai tace "meke miki ciwo?" Ahankali Safeerah tace "bakomi Ammi" Wih har cikin ranta Ammi taji tana tausayin Safeerah daidai nan Anty Asabe takawo tea ranta ahade, Ammi tamika hannu ta karba tajuya tea ta deba takai bakinta tasha jin ba zafi yada ta debo a spoon takai bakin Safeerah dan tsayawa Safeerah tayi takasa karba tasauke kanta kasa cike da karfin hali tace "zan iyasha Ammi"Ammi tace "bude baki maza ki amsa" bude baki tayi ahankali Ammi tasamata tea daidai ana bude dakin dasauri daga Ammi har Anty Asabe suka juyo Salim ne yashigo rikeda Leda na supermarket kallo daya yama Safeerah da bamata kallesa ba kawai yataho wajen gado yakalli fuskanta da kyau sai yakai hannunsa yakamata yakalla yatsunta saiya kara kallon fuskanta yace "what happened to you?" Faduwa gaban Ammi yayi tasan waye danta yasan what happened abinda zaiyima Nanah yau Dady zai iya tsine masa, to her biggest suprise saitaji Safeerah tace "faduwa nayi!" Ba Ammi ba hatta Anty Asabe saida suka kalli Safeerah, dawani irin sauri Salim yazauna kusa da ita ko kunyan Ammi baijiba, Safeerah ta bala'in ji kunya dasauri ta yunkura zata matsa kawai yariketa yakai hannunsa yakama habanta yadago fuskanta yana kallo da kyau wih kaman zata nutse akasa sabida kunya, agaban mahaifiyarsa fa da kanwarta, strictly babu wasa kan fuskansa Salim yace "how did you fall? Tayaya? A ina kika fadi"? Kin kallonsa tayi zata karbe fuskanta yahana ta murya chan kasa tace "jiri naji dana mike" Anty Asabe ta karbe dan tasan halinsa tace "nazo kiranta event naganta kwance kife bata nunfashi kaman ta suma shine nakira Ammi tazo maybe saisa fuskanta yayi ja" dawani irin sauri yakai hannunsa jikin riganta zaija yaduba wuyanta abin ya ishi Safeerah kawai tafashe da kukan data kasa rikewa tace "dan Allah kadena" tsayawa Salim yayi yana kallonta ganin yanda take kuka sabida yana tabata, cikeda kulawa yace "I want to make sure you are not hurt awani waje, akwai wani abu dake miki ciwo"? Girgixamai kai tayi tanakai bayan hannu tana goge fuskanta ahankali taki kallonsa shiyama tashi kusa da ita amman yaki she's so uncomfortable, daidai lokacin wayan Ammi yahau ringing dasauri Anty Asabe ta dauka tace "Dr Maje yazo Adda" ahankali Ammi tace "shigo dashi yadubata" dawani irin sauri Salim yakalli Ammi yace "waza'a duba?" Kallon Salim Ammi tayi sosai tace "baka ganin batada Ipy"? Kai tsaye yace "Ammi namiji bazai dubamin mata ba!" Sauke kanta kasa Safeerah tayi wannan wani irin mutum ne, ba Ammi ba ita kanta Anty Asabe baki tasaki tana kallon Salim, ran Ammi yabaci cus Salim yasan Dr Maje sarai shine family Doctor su, duk wani mai ciwo indai ba dole sai anje hospital bane inhar Dr Maje can manage it at home toh shike zuwa, bawai bakonsu bane so what is Salim saying, tama kasa magana, bai kalli Ammi ba Anty Asabe ya kalla ahankali yace "Aunt please kuce yatafi I have a doctor dazata dinga dubamin matata zan kaita once she's ready" ran Ammi yabaci dudda bataso tamai fada agaban matansa amman saida cikeda fada tace "come with me Salim?" EPISODE 58 Ammi tamikama Anty Asabe tea datake nama Safeerah ta karba tafice Salim yamike duk ransa ba dadi yafito daga dakin yana jawo kofa anan falon sama Ammi ta tsaya kai tsaye tace "Dr Maje bakon ka ne? Koko baka sansa bane? Ko shi yaro ne? What is this nonsense kakeyi Salim? Are you trying to become those men da bazasu bar maza su duba matayen su ba"? Ahankali yadan sassauta murya cus baya neman another fada da Ammi yace "Ammi dan Allah yatafi zan kaita hospital dakaina, please Ammi, I don't agree wani namiji yadubamin mata regardless of age ko wani abu inhar shi ba muharraminta bane kawai banso, Ammi please don't force me na yarda, dan Allah Ammi" Sosai Ammi ke kallon Salim wannan wani kalan mahaukacin so yakema Safeerah haka? For the first time tasake yarda this boy baitaba son Nanah ba kam dan he was never for once being this protective akan Nanah, he's her husband let her just respect him cus tasan kota dage bazai yarda ba tasan wani kalan d'a Allah yabata, ahankali tace "ok" murmushi yayi sai yayi hugging nata yace "thank you Ammi" ahankali tace "banso afita da ita munada baki, call koma wacece Doctor tazo har gida tadubata" gyadama Ammi kai yayi yace "okay Ammi" suka koma dakin, Anty Asabe was giving her tea tadansha gently tace "nakoshi Aunt"anatse Ammi tace "barta haka Asabe" Ammi ta kalli Safeerah tace "I will come back nadubaki anjima kadan kinji, just rest and sleep, we will handle the guest, Allah sawake" gyadama Ammi kai tayi kaman yar yarinya Ammi tajuya tafice Anty Asabe tace "mezan dafa miki"? Kanta ta sunnar kasa ahankali tace "karki aiki sabida ni Aunt banjin yunwa" hancin Safeerah taja tace "Salim baka gayama matarka ina lallasa ku ba banso anamin gardama, I will make sweet food for you and saikinci" murmushi Salim yayi kaman shi akema wasa he's so happy Aunt nasa and Ammi accept matarsa saura Dady suka fice, maida kofan yayi yarufe yazo wajen gadon ahankali yakai hannu zai tabata turemai hannu Safeerah tayi uban kukan datake rikewa tundazu tasakesa Salim yayi turus yana kallonta, cikin kuka sosai Safeerah tace "stop touching me kanamin abubuwan nan agaban su Ammi ni banaso, is not good" tsayawa yayi yayi shiru yana kallonta ganin kaman rashin lafiya sata rigima yake and bazai biyemata ba kawai yaduko dauketa, chak Safeerah ta tsayar da kukan gabanta na faduwa bayi yabude yasata aciki yadauki ledan yakai ya ijiye mata saiya fito ya tsaya wajen yace "I'm waiting for you Rigima Queen", gadon ya kalla ya chukurkude zanin sosai kaman anyi wani abu akan gadon, one thing about Salim is he's security conscious, he read and noticed environment dayake sosai, gadon nan was well arranged daya barta ya fita but zanin gadon yanzu harya fita daga katifan in some places, juyawa yayi ya kalli bayin yana tunani, her face looks reddish, idan she fell yakamata fuskan ya kumbura alamun buguwa but ba kumbura kawai ja fuskan yayi, shiru yayi yana tunani did Ammi ko Anty Asabe dasauri yama hana kansa tunanin yace no no no sabida yasa koda ace Ammi ta tsani Safeerah she will never hurt Safeerah wh, same with Aunt, toh what happened on this bed? Ciwon cikin yasata tai burguma haka ko me? Ijiyan zuciya yasauke yakira Dr ya maida wayan ya ijiye, bude kofan Safeerah tayi ahankali ta chanza towel tasa wani tasaka wanda tacire da riganta washing machine ta kunna, zuwa yayi yadauketa ya kwantar agado yace "your Dr zatazo soon" batacemai komiba kawai tarufe idanunta tai lamo kaman tai bacci. Shigowa flat din Ammi tayi Anty Asabe biye da ita, babu kowa ciki duk ana waje direct sama sukayi dakinta Ammi tabude tashiga Anty Asabe biye da ita ta maida kofan tarufe, Nanah na zaune bakin gado har lokacin hawaye take gogewa da bayan hannu, ran Ammi abace sosai tace "Khadija wat were you trying to do back there?" Dan dagokai tayi ta kalli Ammi tafashe da kuka tace "Ammi I'm sorry, kuyakuri sherrin shedanne, dariya tamin, she was rubbng in on my face tana nunamin eh ita ta auri Salim shine abin yabatamin rai"? Ammi tace "kalle ni nan Nanah ni ba yarinya bace na haifi yaron dake neman 40yrs aduniya, why in the first place kikaje wajen? Meya kaiki flat din Salim? Meya kaiki bedroom na Salim kina Matar aure eh?" Sauke kanta kasa Nanah tayi batace komiba, Ammi tace "Nanah filo pillow fa kika dauka kika daura kan fuskan yarinyar nan tana wuntsila kafa kin take mata hannayenta kina kokarin kasheta what if Antyn ku bata ganki ba? What if yarinyar nan tamutu kika mana kissan kai agida? Did you know the gravity of abinda kika kusan yi? Is not just Salim har Dady dake sonki yake supporting naki it will affect him, Nanah ina imaninki? Ina iliminki na addini? Kinsan hukuncin kisan kai? Why did u marry Auwal bayan kinsan baki dena son Salim ba why?"Ammi tamata tambayan azafafe dayasa Nanah tadago