Sashe 53
Dabiar Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ina wuni" daga kansa yayi kadan ya amsa yana sake maida kansa ga afra,kusan minti uku tana tsaye daga gefe,a nutse take qare masa kallo,da alama yana da son yara,ya sakewa afran sosai,har sai data ji wayarta tana ringing a jaka,saita zaro ta duba,nan ta tarar da tarin missed calls din basma,tana shirin bi wani kiran ya shigo
"Wai ina kuka shiga ne keda afra?"
"Gani nan" ta fada tana maida wayar jakarta tare da cewa
"Zamu tafi" a yangance,saiya miqe tsaye yana saka hannunsa a aljihunsa,yana fatan samun sauran alawar da ya siya daxun yasha,ya kuwa samu guda biyu, chocolate ne,da yake baya rabuwa da alawoyi masi Coco,ya miqa ma afran,hannu biyu ta amsa cikin murna,sai yayi waving hannayensa yana maida mata bye din da take masa har ta isa kusa da mubina.
A sanyaye ta kama hannun afra,tana neman dalilin da zai sanya ta samu number dinsa.
Tsugunnawa tayi gaban afra a tausashe
"Ba zaki karbi number uncle ku dinga gaisawa ba?" Har ya juya zai fara takawa yaji abinda ta fada din,saiya tsaya cak sanda yarinyar ke cewa
"Ehhh kuwa anty,uncleeee" saita diba da sauri tayi wajensa
"Uncle, your phone number please" dauke idanunsa yayi ya maida kan mubina a karon farko,saiya janye idanunsa sanda suka hada ido,ya sakarwa afra murmushi.
"Yes!" Mubina ta fada sanda taga ya ciro biro daga aljihunsa,ya zari qaramar paper ya fara rubutu akai,yana kaiwa qarshe ya miqa ma afra
"Ga number wata antyn taki nan,gidanmu daya,ki dinga kiranta kuna gaisawa,idan kika kira nima zan kiraki, alright?" Kai ta gyada tana murmushi sannan ta sake daga masa hannu ta juya a guje.
Fuska mubina ta bata sanda take kallon jerin gwanon numbers din da wani irin rubutunsa mai kyau,ba haka taso ba, number dinsa taso samu kai tsaye,to wai shin wacece ma antyn afran da yace gidansu daya?,kada dai ace matarsa cema?,saita girgiza kanta da sauri
"No...no it can't be......" Tunaninta ya katse sanda taji su basma na kiranta,saita kama hannun afra da hanzari suka nufi inda suke tsaye suna faman yi mata mita.
Qyam yake tsaye hannayensa saye cikin aljihun wandonsa,idanunsa gaba daya ya tattarasu ga ina fasinjoji ke fitowa.
A hankali fuskarsa ta washe sanda ya hangi amirunsa,dan uwa kuma babban aminin da bashi da kamarsa,giant ne kamae sarakin,saidai yafi saraki qiba da duhun fata.
Duk yadda yaso shawa amiru kunu saiya kasa,murmushi ya wadata a labbansa,abu guda yaqi masa shine ya taka ya isa inda yake su riski juna har amirun ya cimmashi.
Hannu yasa ya daki kafadar samir
"The giant saraki....wallahi da gaske....ka zama dan qauyen, you are looking qauyis.....kalli kayanka fa?" Dole ya sanya saraki sakin murmushin da yafi kama da dariya,sai ya bashi hannu suka tafa,sannan suka rungume juna.
Suna riqe da hannun juna har suka isa bakin mota,sarakin ya bude musu da kanshi suka shiga,umar ya tashi motar suka bar airport din.
Ko a hanya ma hira suke sosai da sosai,irin hirar dake nuna yadda sukayi kewar juna,kamar ma babu kowa cikin motar saisu,da haka har suka iso gidan professor rashid.
Sanda suka danna horn sai malam datti ya dage musu qofar a maimakon malam salahu,saboda ranar ranar aikin malam salahu ce,suka gaisa a mutunce yana wa zaratan samarin barka da zuwa,fuskarsa cike da annashuwa,don sunyi kewar matasan suda tarin alkhairinsu.
*******Tun kusan bayan qarfe goma na dare yake matagugu yana juye juye,tare da fadin sunan Allah
"Cikina ummanmu,cikina....don Allah ku kaini asibiti,akwai matsala a cikin nan nawa" shine abinda bilal din yaketa fada,wanda hakan ya hana idanuwansu bacci,daga umman har kaltume,don tuni kaltume ta fara kuka tana riqe da bilal din tana jera masa sannu,hankalinta yayi matuqar tashi,saboda bata taba ganin bilal din cikin yanayi irin wannan ba na matuqar ciwo,duk da yadda wani lokaci yake da raki.
Duk wani magani da ummanmu take ganin ya kamata ta bawa bilalun ta bashi a daren,amma abun yaci tura,don babu abinda ya sauya daga matagugun da yakeyi na ciwon dake addabarsa,bugu da qari ga wani kumburi da cikin nasa yayi.
Tun babansu na sharewa harya bankada dakinsa ya fito,fada ya farayi,amma da yaga yadda bilal din yake saiya ja bakinsa ya tsuke. Ya dan zauna na mintuna kafin dare ya qara nisa,daga bisani ya tattara ya shige dakinsa ya barsu nan,lokaci lokaci yakan farka,ya leqo yaga bilal,wanda babu wani canji game da jikinsa na samun sauqi,face lafawa da ciwon yakeyi ya dawo.
Hakan ta tilasta musu suna kammala sallar asuba ummanmu da kanta ta shiga maqota,gidan malam sale mai amalanke,ta roqi alfarmar ya fitar dasu can bakin titi,inda zasu samu motar da zata kaisu asibitin cikin birni.
Babu komai malam sale yace,kasancewarsa mutum me matuqar kirki,uwa uba su kansu suna duba kirki irin na umma zuwaira,suna kuma tun alkhairinta a garesu.
"Nidai bani da ko asi,idan zaku iya zuwa to,saidai nace Allah ya kiyaye hanya" cewar malam amadu yana muzurai
"Allah zai rufa asiri" ummanmu ta fada tana duqawa gami da dago bilal,wanda gaba daya jikinsa yayi yaushi,hatta da mazagin wandonsa saida kaltum ta sake daure masa shi,sukayi masa kama kama ita da ummanmu,bayan ta tattaro 'yan kudadenta da kawu ado ya bata yace taja jari,batakai ga jan jarin ba,tana nazarin sana'ar da zatayi sa wannan lamarin ya ratso.
Babu wanda suke dashi bare suyi masa sallama,malam sale ya daukesu a amalankensa,cikin matuqar nuna tausayawa,bai saukesu ba har sai da aka samu motar da zata kaisu har bakin asibitin sannan ya taimaka musu suka sanya bilal,yana musu fata alkhairi har suka daga,sannan ya juyo cike da tausayawa,yana tuna son aiki da kazar kazar irin na bilal,amma lokaci guda kamar bashi ba,ya tuna sanda sukayi masa aikin katangar gidansa,kusan shine jigon aikin,amma daga baya ma kason da sauran suka samu na kudi shi bai samu kamarsa ba,bai kuma damu da hakan ba.
31
D/Z
*wannan littafin na kudine,sharinga dinsa zuwa wasu gurare tamkar zalunci ne garemu,kiyiwa girman Allah ki barshi a inda kika ganshi,idan kin da buqatar karantawa ki biya naki ta wadannan numbers din dake qasa*
08184017082
Ko kuma
09134848107
31
Daga ita har ummanmu shuru sukayi a dakin likitan,suna jiran suji bayanin da zaiyi musu,kowanne a cikinsu zuciyarsa dukan uku uku take,a haka har likitan ya dago ya dubesu.
Wani irin kallo yayi musu,wanda yake nuni da raini raini irin da kuma qyama,irin wanda aka sabawa mutanenmu 'yan uwanmu al'ummarmu ta karkara
"Baaba,yaya akayi kuka barshi haka a gida,har ciwonsa yayi tsanani haka?" Tashin hankali ne ya fito baro baro kan fuskar umman,cike da nuna damuwa ta zakuda zamanta kan kujerar tana cewa
"Likita?,me ka gani?,me yake damunsa?" Sai saya jujjuya takardar hannunsa,cikin shan qamshi sannan yace
"Eh to.....yanzu muna buqatar kuje ayi masa scanning tukunna....."
"Me kenan likita?" Ummanmu ta tambaya a rude tana kallon yadda jikin bilal din ya saki gaba daya,ya daina juye juyen,sai kallo da sauraren abinda likitan yake fada.
Goshinsa yadan sosa sannan yace
"Oh,sorry,hoton cikinsa....sannan zamu gane ainihin inda matsalar take,ayi kuma abinda ya dace" ya fada yana sakeyin wani rubutun saman takardar ya miqa mata.
Kaltum ce ta karba,sannan ta isa inda umma ke qoqarin sauko da bilal daga saman gadon,sukayi masa kama kama,ya dogara da kafadarsu suka fara tafiya don ficewa daga office din.
Tun basuyi nisa a tafiyar ba ya zame
"Bazan iya takawa ba" ya fada yana kallon ummanmu,hankalin kaltum ya sake tashi,dukkansu matane,bata tunanin zasu iya daukan bilal,har gwara ita akan ummanmu,saita dubu takardar hannunta, ayanzu burinta kawai shine sune wajen hoton a samu a gano abinda yake damunsa a cikinsa
"Ka daure bilalu muje,kaga likitannyana jiranmu" kansa ya mirgina yana ajiyar numfashi
"Bazan iya ba yaya,Allah bazan iya ba" ya fada a raunane,babu wata sauran mafita data rage musu,don haka kaltun ta miqawa ummansu takardar
"Riqe ummanmu.na goyashi"
"Anya ko zaki iya kaltum,ki barshi dai ya sake gwadawa"
"Zan iya ummanmu in sha Allahu" ta fada tana juyawa bilal bayanta,da taga taga umman ta tareshi ya shau bayan kaltum,duk da nauyin da bilal din yake dashi amma sai data ar jarumtar data shanye wannan nauyin,saidai daqyar take iya taka qafarta,hakanan kafin sukai wajen scan din ta huta ya kusa sau biyar,a haka har suka isa wajen.
Sun tadda layi,suka tambayi mutum na qarshe a wajen,suka zaunar da bilal suna tsaye a kansa
"Ruwa" ya fada qasa qasa,idanuwansa na kan al'ummar dake kai kawo,ummanmu tace kaltum din taci gaba da tsaiwa dashi,bari ta samo masa ruwan,cikin hanzari ta miqi hanya.
"Amai zanyi" bilal din ya sake fada,saita cafko wata baqar leda dake yawo a qasa kusa dasu,tana tara masa kuwa ya fara shara aman,yana aman tana kallonsa tana kuma kallon aman,hakana jama'ar dake kusa dasu,saboda wani irin baqin amai da yakeyi,harda gudaji gudaji kamar na nama ko fasashiyar mahaifa,a haka ya kammala tsaf,dai dai sanda ummamu ta dawo,ta balle pure water din data zo dasi guda uku,ya shanye biyu daga ciki.
Tafi tafi layi yazo kansu sannan suka shiga,kaltum na daga waje ummansu ce ta shiga tare da bilal din,yadda taga ya natsu ya zubawa na'urar idanu sai taji jikinta ya sanyaya haka kawai,ya daga kai suka hada ido
"Kece mamansa?" Kanta ta gyada a maimakon ta amsashi,saiya maida kansa yaci gaba da aikinsa da sauri sauri ba tare dayace da ita komai ba,yana gamawa ya linke takardar bayanan ya bata
"Kuyi hanzarin kaiwa likita wannan"
"To na gode" ta fada tana karba hannunta yana rawa,sannan ta kama bilal suka fito.
Kai likitan yake jinjinawa sanda ya karbi bayanan yana dubawa,kansa ya daga ya dubi umma
"Baiyi amai ko sau daya ba?"
"Yayi likita yanzu babu jimawa" sai taga ya dafe goshi,ya ajjiye takardar ya dubi nurse din da a yanzu take tare dashi
"Kuje dashi a bashi gado, a daura masa drip....baaba,kuje ku nema kudin aiki dubu takwas,za'ayi masa operation ne na gaggawa,kada ya dara awa daya"
Gaba daya kamar an kwarawa jikinta ruwan sanyi haka ummanmu taji,kaltum kuwa mutuqar tsaye tayi,saboda sunfi kowa sanin cewa basu sa wannan kudi,basu kuma da hanyar samunsu,data laluba jakarta ma kudin da suka rage a ciki wanda suka taho dashi na jarin nata dubu daya ce,banda haka basu mallaki komai ba,don haka bayan an masa duk abinda likitan yace,sai ummanmu ta kalli kaltum
"Wai ina kuka shiga ne keda afra?"
"Gani nan" ta fada tana maida wayar jakarta tare da cewa
"Zamu tafi" a yangance,saiya miqe tsaye yana saka hannunsa a aljihunsa,yana fatan samun sauran alawar da ya siya daxun yasha,ya kuwa samu guda biyu, chocolate ne,da yake baya rabuwa da alawoyi masi Coco,ya miqa ma afran,hannu biyu ta amsa cikin murna,sai yayi waving hannayensa yana maida mata bye din da take masa har ta isa kusa da mubina.
A sanyaye ta kama hannun afra,tana neman dalilin da zai sanya ta samu number dinsa.
Tsugunnawa tayi gaban afra a tausashe
"Ba zaki karbi number uncle ku dinga gaisawa ba?" Har ya juya zai fara takawa yaji abinda ta fada din,saiya tsaya cak sanda yarinyar ke cewa
"Ehhh kuwa anty,uncleeee" saita diba da sauri tayi wajensa
"Uncle, your phone number please" dauke idanunsa yayi ya maida kan mubina a karon farko,saiya janye idanunsa sanda suka hada ido,ya sakarwa afra murmushi.
"Yes!" Mubina ta fada sanda taga ya ciro biro daga aljihunsa,ya zari qaramar paper ya fara rubutu akai,yana kaiwa qarshe ya miqa ma afra
"Ga number wata antyn taki nan,gidanmu daya,ki dinga kiranta kuna gaisawa,idan kika kira nima zan kiraki, alright?" Kai ta gyada tana murmushi sannan ta sake daga masa hannu ta juya a guje.
Fuska mubina ta bata sanda take kallon jerin gwanon numbers din da wani irin rubutunsa mai kyau,ba haka taso ba, number dinsa taso samu kai tsaye,to wai shin wacece ma antyn afran da yace gidansu daya?,kada dai ace matarsa cema?,saita girgiza kanta da sauri
"No...no it can't be......" Tunaninta ya katse sanda taji su basma na kiranta,saita kama hannun afra da hanzari suka nufi inda suke tsaye suna faman yi mata mita.
Qyam yake tsaye hannayensa saye cikin aljihun wandonsa,idanunsa gaba daya ya tattarasu ga ina fasinjoji ke fitowa.
A hankali fuskarsa ta washe sanda ya hangi amirunsa,dan uwa kuma babban aminin da bashi da kamarsa,giant ne kamae sarakin,saidai yafi saraki qiba da duhun fata.
Duk yadda yaso shawa amiru kunu saiya kasa,murmushi ya wadata a labbansa,abu guda yaqi masa shine ya taka ya isa inda yake su riski juna har amirun ya cimmashi.
Hannu yasa ya daki kafadar samir
"The giant saraki....wallahi da gaske....ka zama dan qauyen, you are looking qauyis.....kalli kayanka fa?" Dole ya sanya saraki sakin murmushin da yafi kama da dariya,sai ya bashi hannu suka tafa,sannan suka rungume juna.
Suna riqe da hannun juna har suka isa bakin mota,sarakin ya bude musu da kanshi suka shiga,umar ya tashi motar suka bar airport din.
Ko a hanya ma hira suke sosai da sosai,irin hirar dake nuna yadda sukayi kewar juna,kamar ma babu kowa cikin motar saisu,da haka har suka iso gidan professor rashid.
Sanda suka danna horn sai malam datti ya dage musu qofar a maimakon malam salahu,saboda ranar ranar aikin malam salahu ce,suka gaisa a mutunce yana wa zaratan samarin barka da zuwa,fuskarsa cike da annashuwa,don sunyi kewar matasan suda tarin alkhairinsu.
*******Tun kusan bayan qarfe goma na dare yake matagugu yana juye juye,tare da fadin sunan Allah
"Cikina ummanmu,cikina....don Allah ku kaini asibiti,akwai matsala a cikin nan nawa" shine abinda bilal din yaketa fada,wanda hakan ya hana idanuwansu bacci,daga umman har kaltume,don tuni kaltume ta fara kuka tana riqe da bilal din tana jera masa sannu,hankalinta yayi matuqar tashi,saboda bata taba ganin bilal din cikin yanayi irin wannan ba na matuqar ciwo,duk da yadda wani lokaci yake da raki.
Duk wani magani da ummanmu take ganin ya kamata ta bawa bilalun ta bashi a daren,amma abun yaci tura,don babu abinda ya sauya daga matagugun da yakeyi na ciwon dake addabarsa,bugu da qari ga wani kumburi da cikin nasa yayi.
Tun babansu na sharewa harya bankada dakinsa ya fito,fada ya farayi,amma da yaga yadda bilal din yake saiya ja bakinsa ya tsuke. Ya dan zauna na mintuna kafin dare ya qara nisa,daga bisani ya tattara ya shige dakinsa ya barsu nan,lokaci lokaci yakan farka,ya leqo yaga bilal,wanda babu wani canji game da jikinsa na samun sauqi,face lafawa da ciwon yakeyi ya dawo.
Hakan ta tilasta musu suna kammala sallar asuba ummanmu da kanta ta shiga maqota,gidan malam sale mai amalanke,ta roqi alfarmar ya fitar dasu can bakin titi,inda zasu samu motar da zata kaisu asibitin cikin birni.
Babu komai malam sale yace,kasancewarsa mutum me matuqar kirki,uwa uba su kansu suna duba kirki irin na umma zuwaira,suna kuma tun alkhairinta a garesu.
"Nidai bani da ko asi,idan zaku iya zuwa to,saidai nace Allah ya kiyaye hanya" cewar malam amadu yana muzurai
"Allah zai rufa asiri" ummanmu ta fada tana duqawa gami da dago bilal,wanda gaba daya jikinsa yayi yaushi,hatta da mazagin wandonsa saida kaltum ta sake daure masa shi,sukayi masa kama kama ita da ummanmu,bayan ta tattaro 'yan kudadenta da kawu ado ya bata yace taja jari,batakai ga jan jarin ba,tana nazarin sana'ar da zatayi sa wannan lamarin ya ratso.
Babu wanda suke dashi bare suyi masa sallama,malam sale ya daukesu a amalankensa,cikin matuqar nuna tausayawa,bai saukesu ba har sai da aka samu motar da zata kaisu har bakin asibitin sannan ya taimaka musu suka sanya bilal,yana musu fata alkhairi har suka daga,sannan ya juyo cike da tausayawa,yana tuna son aiki da kazar kazar irin na bilal,amma lokaci guda kamar bashi ba,ya tuna sanda sukayi masa aikin katangar gidansa,kusan shine jigon aikin,amma daga baya ma kason da sauran suka samu na kudi shi bai samu kamarsa ba,bai kuma damu da hakan ba.
31
D/Z
*wannan littafin na kudine,sharinga dinsa zuwa wasu gurare tamkar zalunci ne garemu,kiyiwa girman Allah ki barshi a inda kika ganshi,idan kin da buqatar karantawa ki biya naki ta wadannan numbers din dake qasa*
08184017082
Ko kuma
09134848107
31
Daga ita har ummanmu shuru sukayi a dakin likitan,suna jiran suji bayanin da zaiyi musu,kowanne a cikinsu zuciyarsa dukan uku uku take,a haka har likitan ya dago ya dubesu.
Wani irin kallo yayi musu,wanda yake nuni da raini raini irin da kuma qyama,irin wanda aka sabawa mutanenmu 'yan uwanmu al'ummarmu ta karkara
"Baaba,yaya akayi kuka barshi haka a gida,har ciwonsa yayi tsanani haka?" Tashin hankali ne ya fito baro baro kan fuskar umman,cike da nuna damuwa ta zakuda zamanta kan kujerar tana cewa
"Likita?,me ka gani?,me yake damunsa?" Sai saya jujjuya takardar hannunsa,cikin shan qamshi sannan yace
"Eh to.....yanzu muna buqatar kuje ayi masa scanning tukunna....."
"Me kenan likita?" Ummanmu ta tambaya a rude tana kallon yadda jikin bilal din ya saki gaba daya,ya daina juye juyen,sai kallo da sauraren abinda likitan yake fada.
Goshinsa yadan sosa sannan yace
"Oh,sorry,hoton cikinsa....sannan zamu gane ainihin inda matsalar take,ayi kuma abinda ya dace" ya fada yana sakeyin wani rubutun saman takardar ya miqa mata.
Kaltum ce ta karba,sannan ta isa inda umma ke qoqarin sauko da bilal daga saman gadon,sukayi masa kama kama,ya dogara da kafadarsu suka fara tafiya don ficewa daga office din.
Tun basuyi nisa a tafiyar ba ya zame
"Bazan iya takawa ba" ya fada yana kallon ummanmu,hankalin kaltum ya sake tashi,dukkansu matane,bata tunanin zasu iya daukan bilal,har gwara ita akan ummanmu,saita dubu takardar hannunta, ayanzu burinta kawai shine sune wajen hoton a samu a gano abinda yake damunsa a cikinsa
"Ka daure bilalu muje,kaga likitannyana jiranmu" kansa ya mirgina yana ajiyar numfashi
"Bazan iya ba yaya,Allah bazan iya ba" ya fada a raunane,babu wata sauran mafita data rage musu,don haka kaltun ta miqawa ummansu takardar
"Riqe ummanmu.na goyashi"
"Anya ko zaki iya kaltum,ki barshi dai ya sake gwadawa"
"Zan iya ummanmu in sha Allahu" ta fada tana juyawa bilal bayanta,da taga taga umman ta tareshi ya shau bayan kaltum,duk da nauyin da bilal din yake dashi amma sai data ar jarumtar data shanye wannan nauyin,saidai daqyar take iya taka qafarta,hakanan kafin sukai wajen scan din ta huta ya kusa sau biyar,a haka har suka isa wajen.
Sun tadda layi,suka tambayi mutum na qarshe a wajen,suka zaunar da bilal suna tsaye a kansa
"Ruwa" ya fada qasa qasa,idanuwansa na kan al'ummar dake kai kawo,ummanmu tace kaltum din taci gaba da tsaiwa dashi,bari ta samo masa ruwan,cikin hanzari ta miqi hanya.
"Amai zanyi" bilal din ya sake fada,saita cafko wata baqar leda dake yawo a qasa kusa dasu,tana tara masa kuwa ya fara shara aman,yana aman tana kallonsa tana kuma kallon aman,hakana jama'ar dake kusa dasu,saboda wani irin baqin amai da yakeyi,harda gudaji gudaji kamar na nama ko fasashiyar mahaifa,a haka ya kammala tsaf,dai dai sanda ummamu ta dawo,ta balle pure water din data zo dasi guda uku,ya shanye biyu daga ciki.
Tafi tafi layi yazo kansu sannan suka shiga,kaltum na daga waje ummansu ce ta shiga tare da bilal din,yadda taga ya natsu ya zubawa na'urar idanu sai taji jikinta ya sanyaya haka kawai,ya daga kai suka hada ido
"Kece mamansa?" Kanta ta gyada a maimakon ta amsashi,saiya maida kansa yaci gaba da aikinsa da sauri sauri ba tare dayace da ita komai ba,yana gamawa ya linke takardar bayanan ya bata
"Kuyi hanzarin kaiwa likita wannan"
"To na gode" ta fada tana karba hannunta yana rawa,sannan ta kama bilal suka fito.
Kai likitan yake jinjinawa sanda ya karbi bayanan yana dubawa,kansa ya daga ya dubi umma
"Baiyi amai ko sau daya ba?"
"Yayi likita yanzu babu jimawa" sai taga ya dafe goshi,ya ajjiye takardar ya dubi nurse din da a yanzu take tare dashi
"Kuje dashi a bashi gado, a daura masa drip....baaba,kuje ku nema kudin aiki dubu takwas,za'ayi masa operation ne na gaggawa,kada ya dara awa daya"
Gaba daya kamar an kwarawa jikinta ruwan sanyi haka ummanmu taji,kaltum kuwa mutuqar tsaye tayi,saboda sunfi kowa sanin cewa basu sa wannan kudi,basu kuma da hanyar samunsu,data laluba jakarta ma kudin da suka rage a ciki wanda suka taho dashi na jarin nata dubu daya ce,banda haka basu mallaki komai ba,don haka bayan an masa duk abinda likitan yace,sai ummanmu ta kalli kaltum