Sashe 115
Dabiar Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maida qofar yayi ya rufe,fuskarsa na fidda wani yalwataccen murmushi,sallama yayi da tattausan muryarsa data qara laushi,tun daga bakin qofar ya tsugunna ya zare takalminsa,safa kawai ta rage,sannan ya miqe a nutse,idanuwansa a kanta ya soma takawa zuwa inda take zaune,duqunqune cikin fararen tufafin lace mai taushi,da sassalkan mayafi mai ado irin na jikin lace din.
Waiwaya yayi ya hangi wata dunqulalliyar kujera ta cusion,ya sanya hannu ya janyota zuwa gaban gadon inda take zaune,gab da ita,gwiwoyinsu na gogar na juna,hannunsa ya sanya ya lalubo hannayenta ya riqesu ga cikin nasa,sannan ya sake maimaita sallamar da yayi dazun.
Da dasashiyar muryarta mai sanyi ta masa masa,ta sanya hannu a hankali ya zare mayafin data rufe kanta dashi
"Look" ya fada yana ci gaba da tsura mata idanu,wani shegen dinki akayima lace din kamar qasar arna,saidai ya qayatar dashi matuqa,ya kuma ja hankalinsa
"Karki fara karya alqawari tun yanzu..... please ummu kulsum" ta tuna dukkan wani alqawari data dauka masa a shekaran jiya,hanyarsu ta zuwa gidan qunshi,yabi ya dauketa,ya isa da ita wani guest house,sun dade acan yana karanta mata karatun yadda yakeson rayuwarsu ta kasance,da qyar ya maidata gidan qunshin.
Daga kan nata tayi yadda ta buqata suka hada.idanu,babu kwalliyan komai kan fuskarta,sai qamshi na bala'i da jikinta ke fitarwa tako ta ina,saboda amfani da tayi da kayan kamfanin YERWA INCENSE AND MORE.
Dukka hannayensa ya sanya yana goge mata fuskarta
"Ya akayi kikayi kuka da yawa,ko zafi bakiji,babu ac dakin ba fanka" anutse ya tashi ya isa makunnar ac ya kunna kana ya daidaita,ya dauki remote na fanka itama ya saita ta kadan,har zuwa lokacin yayyafin na nan,saima qara qarfi da yayi.
Inda ya tashi ya sake dawowa ya zauna,na wasu sakanni sannan ya bude baki cike da nutsuwa
"ki rage kayan jikinki ki watsa rawa,sai samu sauqin gajiyar jikinki" ya fada yana dubanta,kallonsa tayi sai kuma ya dauke idanunta da sauri
"A'ah....sai zuwa da safe"
"Banason musu" ya fada yana miqewa
"kafin na dawo ki shirya,minti goma kawai" sai ya dauki babbar rigarsa ya soma takawa zai fice daga dakin,ya fuskanci kamar a darare take dashi,shi yasa bai matsa mata ba,ya zabi bata space.
Yana fita ta sauke ajiyar zuciya,ta ware mayafin kanta hade da dankwalin tana qarewa dakin kallo,sannan daga bisani ta miqe a hankali,ta tabbatar yaja mata qofar sannan ta nufi bandaki.
Ruwa me zafi sosai ta hada tayi wanka,taji dadin jikinta kuwa sosai,harma taga baiken kanta da ada taqi yarda tayi wankan,ta fito a gurguje ta shirya cikin wata tattausar doguwar rigar barci ta dora madaidaicin hijabi saman kanta ta zauna gefe daya,tana sake qarewa dakin nata kallo.
Da sanyin nan nasa dai yayi sallama yana turo qofar dakin,ta amsa mata itama a tausashe,tana satar kallon fuskarsa,qamshinsa ya baibaye dakin gaba daya,wani kyau taga ya qara mata,fuskarsa ta sake fresh,kamar wanda aka bawa kyautar wata.
Babbar dardumar da ya shigo da ita ya shimfida,bayan ya ajjiye plates da cups daya shigo dasu,sannan yayi mata izinin ta taso,a nutse ta tashi,ta tsaya daga bayansa hannun damarsa,kamar yadda qa'idar sallar jam'in mace daya da namiji guda daya take.
Matsakaitan raka'o'i guda biyu sukayi,suka sallame,bai juyo ba yana fuskantar alqibla ya fada jero addu'o'i,addu'o'i masu dauke da fa'idoji da kuma tarin ma'anoni masu yawa,ta lumshe idanu tasirin addu'ar na ratsata,ma'anoninta na mata amsa kuwwa cikin kanta,har zuwa sanda ya kammala,ya shafa,ya waiwayo yana dubanta.
Idanunta ta sake rufewa zuciyarta na bugawa sanda ya dora hannunsa akanta,gaban goshinta,ya karanta addu'ar data dace kowanne ango yayi sanda aka kawo masa amaryarsa,ko kuma mutumin da ya siya sabon abun hawa.
Da kansa ya miqe ya dauko ledar da ya shigo da ita,ya bude komai ya kuma zuba sannan ya kauda ledojin ya sanya farantin a tsakaninsu,idanunsa cikin nata yana son lalubo qwayar idanunta da suka cika taf da tsoro,tsoron dakan sanyashi yin murmushi,baisan su waye suka gaya mata labari me yawa haka kan daren farko ba data tsorace masa sosai,cikin hikima ya dinga hilatarta,har ta dan sake,ta sha sassanyar fresh mik din daya cika mata cup da ita,saidai daga ita din bata iya sake cin komai ba.
Ya rigata tashi,ya barta tana ta laqai laqai dinta,saiya koma gefan gadon ya zauna yana duba wayarsa,duk da cewa fiye da rabin hankalinsa yana kanta,har zuwa sanda ta gama tana kammale wajen,shima sai yayi amfani da wannan damar ya gama shirya duk wani plan dinsa,bayan yayi rub da ciki kan gado yana hangenta daga kwancen.
"Ummukulsum" yadda ya kira sunan nata da wani shaqaqqen sauti,sai da da haifar mata da faduwar gaba da wata irin kasala,Bai jirayi amsarta ba yace
"Kizo ki kwanta,ruwa na sake qarfi,sanyi kuma garin yake dada yi" itakam har ga Allah a tsorace take,sai ta fara takawa a hankali xuwa bakin gadon,kamar kazar da qwai ya fashewa a ciki......saidai kafin ta qarasa wata walqiya ta haske sararin subhana,ta kuma ratso har dakin nasu ta window din da daddadar iska ke ratsowa,wadda tafi ta fanka da ac dadin shaqa da lafiya a jiki,ta runtse ido cike da tsoro,kafin kuma tayi tunanin meye abunyi na gaba,an kwararo tsawa,wadda ta korata da gudu,sai gata tsamo tsamo saman gadon,ruqunqume da saraki.
Murmushi ya saki mai cike da jin dadi
"Alhamdulillah" ya furta qasan ransa yana yiwa Allah godiya da ya kawo masa ita cikin sauqi,sai ya laluba makashi switch na fitilun dakin ya kashesu gaba daya,ya maida gurbinsu da wasu kalolin fitilu masu bada dim light,kalolin da suka maida dakin a idanu wata kala me kyau da qayatarwa.
A hankali ya daidata kwanciyarsa,ya kuma sanyata da kyau cikin jikinsa,yana sauraren yadda zuciyarta ke bugawa,da gasken gaske take tsoron walqiya da tsawa har haka,sai yaci gaba da riqonta cikin jikinsa,yana shafa gashin kanta da ya bayyana,bayan dankwalibta yayi nasa wajen tuntuni.
Sai data fara dawowa dai dai sannan ta tuna wautar data tafka,saita motsa tana yunqurin zame jikinta daga nasa,sake sakata yayi tsakanin qirjinsa,ya cusa kansa ta cikin wuyanta ya lalubu kunnenta ya rada mata
"Amma dai ya kamata a bani tukucin aikin da nayi ko?" Bai jirayi amsarta ba ya fara aiwatar da abinda yake ganin shi kadai ne a yanzu abinda ya rage masa ya qarasa maidata tashi halak malak,tun yanayi a sannu har dukka jikinsa ya amsa,ya koma aike mata da saqonni masu zafi cikin kuma zafi.
Cikin sakanni kadan jikinsa ko ina ya dauki rawa,sai kace wanda aka tsoma cikin ruwan qanqara,sai da ya tabbatar ya dorata a hanya itama sannan ya fara yunqurin zarcewa,ta sake masa kuka dai dai sanda ruwan saman ya kece da qarfin gaske.
"No....no.....no ummukulsum, you promised me......ba zaki hana ni ba...... please ummu" kasa qarasawa yayi saboda yadda bakinsa ke rawa sosai,ya miqe ya zauna ya sake janta jikinsa.
Da kalaman bakinsa ya sake aiki ta bashi dukkan yardarta,cikin tausayi da tausasawa diya mace,bisa bigire na girmamawa da sanin darajar halittar ya tafi da ita,wanda kusan a jininsa yake,girmama dan adam,musamma diya mace.
Saidai duk yadda ya tafi da itan bisa lalama.....hakan bai hanasu dukkaninsu ji a jikinsu ba,kasancewarsu farin shiga,da basusan komai ba.
Koda suka isar da sallar asuba kasa daga idanunta tayi ta kalleshi,kanta a qasa,shi kuma yaqi matsawa ya bata waje taji da abunda ke damunta,ya tsareta da idanun nan nasa da suka qara daraja da kima daren jiya zuwa yau.
Ganin da gaske ba zata kalleshi ba sai ya qaraso ya kama hannayenta
"Am sorry matata.....nasan na miki rauni da yawa.....amma bani da wani option daya ragemin,ina fatan zaki yafemin.....kuma wannan zai zama kamar harsashi ne da muka kafa ta gina ingantacciya kuma sabuwar rayuwa cikin duniyar soyayya" wata irin qauna da tausayi mai girma suka kamata,shi da abunsa?,shi da halalinsa amma yake bata haquri,lallai shi din lu'ulu'u ne,tsintarsa saimai dimbin sa'a
"Kayi dukka yadda kaga dama dani,ba sai da amincewata ko yardata ba,ni halalinka ce ta har abada" kamar xai tsaga qirjinsa ya sanyata haka ya dinga ji,bai samu sasaucin azalzalarsa da zuciyarsa keyi ba,sai daya rungumeta tsam na tsahon wasu mintuna sannan yace
"Ina da tabbacin kinji yadda zuciyata ke bugawa,kuma duka saboda ke ne.....don Allah....kimin alqawarin zaki rayu dani,komai wuya komai dadi,ba zaki taba barina ba,komai girman laifin da nayi miki,ki hukuntani yadda kikeso,amma bazan iya jurar rabuwa a tsakaninmu ba" ya fada yana sake matseta cikin jikinsa
"Nayi maka" ta fada da zazzaqar muryarsa dake sake tsumoshi,sai da yayi yaqi da zuciyarsa sannan ya kaita nesa,ta hanyar daga mata qafa da yi mata alfarma ta koma bacci abinta,amma gashi,sai baccin ya gagareshi,don haka ya dauko qaramin qur'ani ya dawo gaban gadon daga qasa ya zauna,kamar me gadinta,yana karantawa qasa qasa,yadda sautin bazai damu kowa ba,duk bayan wasu ayoyi idan ya karanta sai ya daga kai ya kalleta,ta saman fuskarta zaka iya ganin yadda idanunta suka tasa,wanda hakan ke alamta maka taci kuka,ya saki murmushin gefan baki yana tuna daren jiyan,wani irin dare da bai taba zaton akwai irinsa ba akafatanin rayuwar dan adam,ya kasa jurewa,sai daya dan miqe kadan yayi kissing soft lips dinta zuwa goshinta sannan ya dawo ya zauna,ba ita kadai yake ganin kima ba,har umma da tayi qoqarin tsare mutuncin diyoyinta har sai da suka kaishi inda ya kamata ya kuma cancanta(qalubale gareku yammata,gurbin ido ba ido bane),talauci tsangwama da babu basu sanya umman tayi watsi da tarbiyyarsu ba,ta yarda su rasa komai amma banda mutunci(qalubale gareku iyaye mata).
Lokacin data farka taji dadin jikinta sosai,ta taras da abinci yana jiranta,saqon gaisuwa daga momma,da kuma saqon bankwana daga 'yan qauyen dinya cewa sun wuce gida.
Tun jiya suke gaya mata ba zasu dawo ba,ta dauka cewa fadi kawai suke,ashe da gaske suke,saita narke zata masa kuka,ya zauna dirshan ya lallashi abarsa,don shikam hakan yayi masa,ko banza zasu sake,zata kuma huta itama ta warke babu sa'idon kowa.
Cikin kwanakin amarci ake bugawa iya amarci,amarcin da har takai tsakanin amiru da samir ko a waya,duk da cewa layi daya suke,amma akwai gidaje kusan shida a tsakaninsu,abinda tsahon rayuwarsu bai taba faruwa ba,matuqar suna gari daya.
A kwana na bakwai ne ma amirun ya nemi samir,sun dan jima saman waya suna hira,sannan ya hada jawahir da kaltum.
Hirar tasu kusan ta sabuwar rayuwar da suka tsinci kansu ne,saidai alhamdulillahi,kowacce al'amura na tafiyar mata dai dai.
Batasan cewa samir ya biyota dakin ba,kunya ta sanyata take zata gudu,yayi caraf ya kamota yana cewa
Waiwaya yayi ya hangi wata dunqulalliyar kujera ta cusion,ya sanya hannu ya janyota zuwa gaban gadon inda take zaune,gab da ita,gwiwoyinsu na gogar na juna,hannunsa ya sanya ya lalubo hannayenta ya riqesu ga cikin nasa,sannan ya sake maimaita sallamar da yayi dazun.
Da dasashiyar muryarta mai sanyi ta masa masa,ta sanya hannu a hankali ya zare mayafin data rufe kanta dashi
"Look" ya fada yana ci gaba da tsura mata idanu,wani shegen dinki akayima lace din kamar qasar arna,saidai ya qayatar dashi matuqa,ya kuma ja hankalinsa
"Karki fara karya alqawari tun yanzu..... please ummu kulsum" ta tuna dukkan wani alqawari data dauka masa a shekaran jiya,hanyarsu ta zuwa gidan qunshi,yabi ya dauketa,ya isa da ita wani guest house,sun dade acan yana karanta mata karatun yadda yakeson rayuwarsu ta kasance,da qyar ya maidata gidan qunshin.
Daga kan nata tayi yadda ta buqata suka hada.idanu,babu kwalliyan komai kan fuskarta,sai qamshi na bala'i da jikinta ke fitarwa tako ta ina,saboda amfani da tayi da kayan kamfanin YERWA INCENSE AND MORE.
Dukka hannayensa ya sanya yana goge mata fuskarta
"Ya akayi kikayi kuka da yawa,ko zafi bakiji,babu ac dakin ba fanka" anutse ya tashi ya isa makunnar ac ya kunna kana ya daidaita,ya dauki remote na fanka itama ya saita ta kadan,har zuwa lokacin yayyafin na nan,saima qara qarfi da yayi.
Inda ya tashi ya sake dawowa ya zauna,na wasu sakanni sannan ya bude baki cike da nutsuwa
"ki rage kayan jikinki ki watsa rawa,sai samu sauqin gajiyar jikinki" ya fada yana dubanta,kallonsa tayi sai kuma ya dauke idanunta da sauri
"A'ah....sai zuwa da safe"
"Banason musu" ya fada yana miqewa
"kafin na dawo ki shirya,minti goma kawai" sai ya dauki babbar rigarsa ya soma takawa zai fice daga dakin,ya fuskanci kamar a darare take dashi,shi yasa bai matsa mata ba,ya zabi bata space.
Yana fita ta sauke ajiyar zuciya,ta ware mayafin kanta hade da dankwalin tana qarewa dakin kallo,sannan daga bisani ta miqe a hankali,ta tabbatar yaja mata qofar sannan ta nufi bandaki.
Ruwa me zafi sosai ta hada tayi wanka,taji dadin jikinta kuwa sosai,harma taga baiken kanta da ada taqi yarda tayi wankan,ta fito a gurguje ta shirya cikin wata tattausar doguwar rigar barci ta dora madaidaicin hijabi saman kanta ta zauna gefe daya,tana sake qarewa dakin nata kallo.
Da sanyin nan nasa dai yayi sallama yana turo qofar dakin,ta amsa mata itama a tausashe,tana satar kallon fuskarsa,qamshinsa ya baibaye dakin gaba daya,wani kyau taga ya qara mata,fuskarsa ta sake fresh,kamar wanda aka bawa kyautar wata.
Babbar dardumar da ya shigo da ita ya shimfida,bayan ya ajjiye plates da cups daya shigo dasu,sannan yayi mata izinin ta taso,a nutse ta tashi,ta tsaya daga bayansa hannun damarsa,kamar yadda qa'idar sallar jam'in mace daya da namiji guda daya take.
Matsakaitan raka'o'i guda biyu sukayi,suka sallame,bai juyo ba yana fuskantar alqibla ya fada jero addu'o'i,addu'o'i masu dauke da fa'idoji da kuma tarin ma'anoni masu yawa,ta lumshe idanu tasirin addu'ar na ratsata,ma'anoninta na mata amsa kuwwa cikin kanta,har zuwa sanda ya kammala,ya shafa,ya waiwayo yana dubanta.
Idanunta ta sake rufewa zuciyarta na bugawa sanda ya dora hannunsa akanta,gaban goshinta,ya karanta addu'ar data dace kowanne ango yayi sanda aka kawo masa amaryarsa,ko kuma mutumin da ya siya sabon abun hawa.
Da kansa ya miqe ya dauko ledar da ya shigo da ita,ya bude komai ya kuma zuba sannan ya kauda ledojin ya sanya farantin a tsakaninsu,idanunsa cikin nata yana son lalubo qwayar idanunta da suka cika taf da tsoro,tsoron dakan sanyashi yin murmushi,baisan su waye suka gaya mata labari me yawa haka kan daren farko ba data tsorace masa sosai,cikin hikima ya dinga hilatarta,har ta dan sake,ta sha sassanyar fresh mik din daya cika mata cup da ita,saidai daga ita din bata iya sake cin komai ba.
Ya rigata tashi,ya barta tana ta laqai laqai dinta,saiya koma gefan gadon ya zauna yana duba wayarsa,duk da cewa fiye da rabin hankalinsa yana kanta,har zuwa sanda ta gama tana kammale wajen,shima sai yayi amfani da wannan damar ya gama shirya duk wani plan dinsa,bayan yayi rub da ciki kan gado yana hangenta daga kwancen.
"Ummukulsum" yadda ya kira sunan nata da wani shaqaqqen sauti,sai da da haifar mata da faduwar gaba da wata irin kasala,Bai jirayi amsarta ba yace
"Kizo ki kwanta,ruwa na sake qarfi,sanyi kuma garin yake dada yi" itakam har ga Allah a tsorace take,sai ta fara takawa a hankali xuwa bakin gadon,kamar kazar da qwai ya fashewa a ciki......saidai kafin ta qarasa wata walqiya ta haske sararin subhana,ta kuma ratso har dakin nasu ta window din da daddadar iska ke ratsowa,wadda tafi ta fanka da ac dadin shaqa da lafiya a jiki,ta runtse ido cike da tsoro,kafin kuma tayi tunanin meye abunyi na gaba,an kwararo tsawa,wadda ta korata da gudu,sai gata tsamo tsamo saman gadon,ruqunqume da saraki.
Murmushi ya saki mai cike da jin dadi
"Alhamdulillah" ya furta qasan ransa yana yiwa Allah godiya da ya kawo masa ita cikin sauqi,sai ya laluba makashi switch na fitilun dakin ya kashesu gaba daya,ya maida gurbinsu da wasu kalolin fitilu masu bada dim light,kalolin da suka maida dakin a idanu wata kala me kyau da qayatarwa.
A hankali ya daidata kwanciyarsa,ya kuma sanyata da kyau cikin jikinsa,yana sauraren yadda zuciyarta ke bugawa,da gasken gaske take tsoron walqiya da tsawa har haka,sai yaci gaba da riqonta cikin jikinsa,yana shafa gashin kanta da ya bayyana,bayan dankwalibta yayi nasa wajen tuntuni.
Sai data fara dawowa dai dai sannan ta tuna wautar data tafka,saita motsa tana yunqurin zame jikinta daga nasa,sake sakata yayi tsakanin qirjinsa,ya cusa kansa ta cikin wuyanta ya lalubu kunnenta ya rada mata
"Amma dai ya kamata a bani tukucin aikin da nayi ko?" Bai jirayi amsarta ba ya fara aiwatar da abinda yake ganin shi kadai ne a yanzu abinda ya rage masa ya qarasa maidata tashi halak malak,tun yanayi a sannu har dukka jikinsa ya amsa,ya koma aike mata da saqonni masu zafi cikin kuma zafi.
Cikin sakanni kadan jikinsa ko ina ya dauki rawa,sai kace wanda aka tsoma cikin ruwan qanqara,sai da ya tabbatar ya dorata a hanya itama sannan ya fara yunqurin zarcewa,ta sake masa kuka dai dai sanda ruwan saman ya kece da qarfin gaske.
"No....no.....no ummukulsum, you promised me......ba zaki hana ni ba...... please ummu" kasa qarasawa yayi saboda yadda bakinsa ke rawa sosai,ya miqe ya zauna ya sake janta jikinsa.
Da kalaman bakinsa ya sake aiki ta bashi dukkan yardarta,cikin tausayi da tausasawa diya mace,bisa bigire na girmamawa da sanin darajar halittar ya tafi da ita,wanda kusan a jininsa yake,girmama dan adam,musamma diya mace.
Saidai duk yadda ya tafi da itan bisa lalama.....hakan bai hanasu dukkaninsu ji a jikinsu ba,kasancewarsu farin shiga,da basusan komai ba.
Koda suka isar da sallar asuba kasa daga idanunta tayi ta kalleshi,kanta a qasa,shi kuma yaqi matsawa ya bata waje taji da abunda ke damunta,ya tsareta da idanun nan nasa da suka qara daraja da kima daren jiya zuwa yau.
Ganin da gaske ba zata kalleshi ba sai ya qaraso ya kama hannayenta
"Am sorry matata.....nasan na miki rauni da yawa.....amma bani da wani option daya ragemin,ina fatan zaki yafemin.....kuma wannan zai zama kamar harsashi ne da muka kafa ta gina ingantacciya kuma sabuwar rayuwa cikin duniyar soyayya" wata irin qauna da tausayi mai girma suka kamata,shi da abunsa?,shi da halalinsa amma yake bata haquri,lallai shi din lu'ulu'u ne,tsintarsa saimai dimbin sa'a
"Kayi dukka yadda kaga dama dani,ba sai da amincewata ko yardata ba,ni halalinka ce ta har abada" kamar xai tsaga qirjinsa ya sanyata haka ya dinga ji,bai samu sasaucin azalzalarsa da zuciyarsa keyi ba,sai daya rungumeta tsam na tsahon wasu mintuna sannan yace
"Ina da tabbacin kinji yadda zuciyata ke bugawa,kuma duka saboda ke ne.....don Allah....kimin alqawarin zaki rayu dani,komai wuya komai dadi,ba zaki taba barina ba,komai girman laifin da nayi miki,ki hukuntani yadda kikeso,amma bazan iya jurar rabuwa a tsakaninmu ba" ya fada yana sake matseta cikin jikinsa
"Nayi maka" ta fada da zazzaqar muryarsa dake sake tsumoshi,sai da yayi yaqi da zuciyarsa sannan ya kaita nesa,ta hanyar daga mata qafa da yi mata alfarma ta koma bacci abinta,amma gashi,sai baccin ya gagareshi,don haka ya dauko qaramin qur'ani ya dawo gaban gadon daga qasa ya zauna,kamar me gadinta,yana karantawa qasa qasa,yadda sautin bazai damu kowa ba,duk bayan wasu ayoyi idan ya karanta sai ya daga kai ya kalleta,ta saman fuskarta zaka iya ganin yadda idanunta suka tasa,wanda hakan ke alamta maka taci kuka,ya saki murmushin gefan baki yana tuna daren jiyan,wani irin dare da bai taba zaton akwai irinsa ba akafatanin rayuwar dan adam,ya kasa jurewa,sai daya dan miqe kadan yayi kissing soft lips dinta zuwa goshinta sannan ya dawo ya zauna,ba ita kadai yake ganin kima ba,har umma da tayi qoqarin tsare mutuncin diyoyinta har sai da suka kaishi inda ya kamata ya kuma cancanta(qalubale gareku yammata,gurbin ido ba ido bane),talauci tsangwama da babu basu sanya umman tayi watsi da tarbiyyarsu ba,ta yarda su rasa komai amma banda mutunci(qalubale gareku iyaye mata).
Lokacin data farka taji dadin jikinta sosai,ta taras da abinci yana jiranta,saqon gaisuwa daga momma,da kuma saqon bankwana daga 'yan qauyen dinya cewa sun wuce gida.
Tun jiya suke gaya mata ba zasu dawo ba,ta dauka cewa fadi kawai suke,ashe da gaske suke,saita narke zata masa kuka,ya zauna dirshan ya lallashi abarsa,don shikam hakan yayi masa,ko banza zasu sake,zata kuma huta itama ta warke babu sa'idon kowa.
Cikin kwanakin amarci ake bugawa iya amarci,amarcin da har takai tsakanin amiru da samir ko a waya,duk da cewa layi daya suke,amma akwai gidaje kusan shida a tsakaninsu,abinda tsahon rayuwarsu bai taba faruwa ba,matuqar suna gari daya.
A kwana na bakwai ne ma amirun ya nemi samir,sun dan jima saman waya suna hira,sannan ya hada jawahir da kaltum.
Hirar tasu kusan ta sabuwar rayuwar da suka tsinci kansu ne,saidai alhamdulillahi,kowacce al'amura na tafiyar mata dai dai.
Batasan cewa samir ya biyota dakin ba,kunya ta sanyata take zata gudu,yayi caraf ya kamota yana cewa