Sashe 5
Dabiar Zuciya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duk da irin cin zarafin da yabita dashi ita yaran nata,hakan bai sanya farar zuciyarta ta daina girmamashi ko sauke dukkan wani haqqi daya rataya saman wuyanta ba,matsayinsa yana nan babu abinda ya canza.....kamar dai yanzun,data yunqura ta miqe bayan fitowarsa daga bandaki,duk da ciwon dake qafarta,duk da bata da abun bashi kamar yadda bai basu komai ba,face bacin rai cin fuska da rashin tabbas.
Cike da sanyi da nutsuwa tayi sallama tana yaye labulen dakin,dai dai lokacin da yayi hanzarin cusa kudin daya fiddosu cikin aljihunsa yana zare idanu gami da sake hade rai,dai dai kuma lokacin da kaltume ta dauke idanunta daga kan mahaifiyarta data yi mata rakiya dasu har zuwa sanda ta daga labulen dakin mahaifinsu,saita sauke idanun nata kan habiba,suka hada idanu,wanda hakan ke bayyana mata yadda abunda ke faruwan yake sukar zuciyarta haka yake sukar zuciyar habiban,banbancin kawai ita din ta iya hadiyewa da kuma cinyewa.
A tare suka janye idanun nasu daga na junansu,da alama kowanne abun ya masa nauyi tun daga baki zuwa zuciya,cin zarafin mahaifiyarsu a gaban idanuwansu,abune da har yau zukatansu suka kasa sabawa dashi...........
"Ya zaki fadomin daki haka kai tsaye ba tare da neman izini ba,wannan wanne irin halin banza ne amina?"
Wadan nan sune kalaman daya taryeta dasu sanda take samun waje tana tsugunnawa saman qafafunta,kanta a qasa ta furta
"Sannu da zuwa.....kayi haquri" shuru yayi yana maida numfashi,tare da tunanin abu na gaba da zai janyo,wanda zai janye tunaninta daga kudin da taga yana turawa yanzu yanzu a aljihunsa,ya nema abun laifi sama da qasa ya rasa,kuma har ga Allah so yake ta fita ya samu ya sake ya lissafa kudadensa ya musu ma'ajiya,don haka ya yunqura ya janyo ledar taliyar daya wurgar ya jefa mata saman cinya
"Idan don taliyar dana adana muku ce keda 'ya'yanki saboda gobe kika kasa haquri kika biyota...gatanan,tashi ki bani waje" cikin matuqar karaya ta girgixa kanta
"Ba ita na biyo ba yaaya,ko kadan kada ka kawo haka cikin ranka"
"To meye na biyonin zungui zungui na shigo xan huta" mamaki ya rarrafo a guje ya rufeta,me yasa shi kullum a hagunce yake?,koda yaushe ba'ayi masa dai dai?,me tayi masa ne haka ya maisheta wata babbar abokiyar adawarta?.
Bata manta ba ajiya akan haka ya sauke mata dukkan wani sababi iya son ransa,sanda ya shigo tana can tana fama da qafarta,duk da irin zogi da radadin da take mata haka tayi qoqari ta yunqura ta iskeshi,maimakon ya yabata mata....a'ah.....sai yahau masifa da tashin hankali,dan jinkirin kawai da tayi bata qaraso wajensa da wuri ba,amma sai gashi yau awannin da basu haura ashirin ba yana kuma qalubalantarta akan hakan,kawai saita miqe tsam,hannunta dauke da ledar taliyar,saboda ta tabbata barinta a wajen kamar ta sake jawa kanta wani sabon tashin hankalinne........
*_WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*
*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*
*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*
*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*
*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*
*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*
*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*
*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*
*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*
*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*
*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*
2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000
*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank
Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number
08184017082
*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*
09134848107
*_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar
*DABI'AR ZUCIYA*
03
*Free page*
*_GARABASA DAGA ZAFAFA BIYAR_*🔥🔥🔥🔥🔥
*_Bononza kashi na hudu !!!_*
*Mun saurara koken masoya,mun kuma amsa,domin farincikinku shine namu!!!*
*Daga yau zuwa TALATA zuwa gobe LARABA,zaki iya samun litattafan zafafa biyar bisa farashin ragi wato 700 kacal*
*MAZA GARZAYA KAFIN RAHUSAR TA QARE,KI TURA 700 DINKI ZUWA WANNAN LAMBAR ACCOUNT DIN*
6019473875
MUSAA SAFIYA ABDULLAHI
keystone Bank
*Saiki tura shaidar biya ta nan*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
08184017082
*Ga masu tura katin waya ko kuma VTU,saiku tura ta nan,kudi da shaidar biya*👇🏾👇🏾👇🏾
09134848107
*_ALLAH YA BAWA ME RABO SA'A_*
Dai dai sanda take kalmashe jela ta qarshe daga kitson data yiwa ummansu yaran sukayi sallama,umman tasu ta janye kanta daga tsakanin qafafun kaltum din tana amsa sallamar kana ta qarashe mitar ta data fara dazu
"Daga yau ba zaki sakemin kitson dare ba" ta fada tana janyo dankwalinta me santsi ta daure kanta dashi.
Hannun kowanne cikin yaran uku riqe yake da littafi exercise da kuma pencil,idanunta a kansu,tana binsu da kallon mamaki,mamakin yadda akayi suka sake dawowa gurinta bayan tataburzar da aka gama yi wancan satin,wanda ya tilast ummanta tayi magana akai,duk da kasancewarta mai matuqar kara da kawaici,ba kasafai akejin bakinta ba kan al'amura da dama ba,wannan yana daya daga cikin dalilin da ya sanya azzaluman mutanen dake tare da ita suke amfani da wannan damar suna cin karensu babu babbaka a kanta,daya daga cikin tarin abubuwan dake ciwa kaltum tuwo a qwarya.
Dukkansu suka haye saman tabarmar suna rige rigen miqa mata littafin hannunsu suna fadin
"Ni zaki fara yiwa,dabbobin dake cikin gidansu kowa akace kowa ya zana,yasa kala" a hankali ta maida dubanta ga ummanta dake zaune daga gefan tabarmar,wanda ta matsa ne ta basu waje ta yadda sararin wajen zai ishesu,a duniya babu abinda take qauna kamar zane,duk da cewar batayi karatun boko ba,amma Allah yayi mata baiwa ta iya zane,wanda dukkaninsu basu isa suce ga daga inda ta samota ba,idan ta zana maka abu zaka rantse da Allah an zanashi ne bisa ilimi da kuma qwarewa,wannan dalilin ya sanya duk sanda aka baiwa yaran zane a makarantar boko basu da wanda suke kawowa sai ita,kusan mafi yawan yaran maqotansu ita ke musu,kota kwatanta musu yadda zasuyi.
Kallon da ta yiwa umman tasu a yanzu ta yishi ne cike da kwadayin ta bata umarni kan tayi musun,saidai ko kallo inda take umman batayi ba,hakan ya sanyayar mata da jiki,ya kuma bata amsar hukuncin daya kamata ta yanke,don haka murya a sanyaye ta dubesu
"Kuje ku kaiwa asiya,ta iya zata zana muku" sak dukkansu sukayi,sai daya daga cikin yaran ne yayi qarfin halin yin magana
"Nidai ki zana min don Allah,Allah wancan karon data zana mana babu wanda yaci,malamin ma sai daya zanemu" ajiyar zuciya ta sauke,cikin sigae lallama tace
"Habibu....kuje,wannan ba mai wuy....." Kafin ta qarasa taji muryar umman nata sanda take miqewa tana barin tabarmar tana fadin
"Zana musu" wani dadi taji ya sauka har qasan ranta,ba bata lokaci ta miqa hannu don amsar littafin daya daga cikinsu nan fa rigima ta kaure,da qyar ta sasanta su akayi quri a,wanda yaci ta karba nasa,ta qwalawa habiba kira ta basu aron wata fitilar aci bal bal din,ta ajjiyeta a tsakiyarsu,sannan ta duqufa ya fara zanen cike da nishadi.
Boyayyar ajiyar zuciya umma ta saki,daga nan inda take zaune tana iya hango komai yadda yake faruwa,tana iya hangen zallar nishadi a fuskar kaltume din da yadda take zanen cike da karsashi suna hira da yaran,batasan me takeji ba,batasan meye a zane ba har haka da take qaunarsa,saita kuma sakin wata ajiyar zuciyar karo na biyu,zuciyar tata na cika da fata na alheri ga iyalan nata.
Suna tsaka da zanen sallamar wasila ta cika sassan nasu,kaltume da umman tasu suka daga kai suna amsa sallamar,sanye take da atamfa riga da zani sai wani yalolon mayafi saman kanta daya dan soma tattarewa,saboda rashin damuwa da guga,sai data fara gaida umman tasu sannannta durfafo inda kaltume ke zaune,bakinta a washe tana kallonta
"Sarkin zane zane,an fara aikin kenan,ho kaltume kina son zane alqur'an,kamar wata mai iska" ta fada tana cire silifas dinta bayan ta zauna gefan tabarmae da suke zaune a kai,murmushi kaltum tayi mata tana sake saita ruler din dake hannunta tana jan layi saman takardar sannan tace
"Inason zane wasila,dadi nakeji idan inayi,idan na gama kuma nima sai nayita mamakin nice nayi wannan" baki ta tabe
"Aiko....wanda kika yiwa habu rannan ma yana nan ya maqaleshi a dakin babarmu,kowa yazo sai yace waye yayi?,kina da basira sosai kaltume" murmushi tayi kacokam tana sake tattare hankalinta akan zanenta,yayin da wasila taci gaba da yi mata hira ita kuma tana aikinta,tsahon wasu mintuna sannan tace
"Wai ba zaki dandali bane?,yau fa akwai gada me kyau wallahi,nima suwaiba ce ta biyomin,nace su wuce saina biyo mun tafi tare,kada ayi babu ke,don sababbin waqe yau za'ayi" kai ta daga ta dubeta sannan ta mayar ga zanen
"Dama kinyi tafiyarki kawai,kin san ba wani fiya son zuwa nake ba,kuma ko naje ma zuwan nawa bashi da amfani,tunda ba rawa nake ba,kema kin sani" fuska wasila ta bata
"Amma dai duk da haka ko tsaiwa kikayi a wajen kinga mutane suma sun ganki ko?....Allah sai kinje" kai ta kada
"Daina saurin rantsewa mana wasila" bata ankara ba taji wasilan na qwalawa ummansu kira tana kai qararta
"Idan kinkai wannan ki tashi kuje,ai babu dadi tazo takanas don ke amma kice ba zakije ba,amma kada ki jima,ki dawo da wuri" ta gama magana tunda ta hadata da ummansu,itama tasan hakan,dalilin da ya sanya kenan tana kaiwa din ta tattarawa yaran takardunsu ta basu,tana jinsu sunata ihun murna da shewa saboda yadda dukka zanen nasu yayi kyau,ta shiga dakinsu ta dauko dan yalolon hijabinta,wanda ya soma rage kauri saboda yawan wanki da ake masa akai akai,sabili da rashin wadatarsu,dole ya zamana kusan kullum shine dai ɗan ɗaya ɗaya.
Kafin su fice saita tasa qeyar auwalu da sani suka fita tare,don kada babarsu ta fahinci suna sashen nasu qilu ta jawo bau,sai data tabbatar sun shiga sannan suka durfafi zauren gidan dake a bude fayau kamar tsakar gida don ficewa zuwa dandalin.
Zasu fita zai shigo,sai sukayi kacibus dashi,yaya ashiru ne,yayanta ne wanda suke uba daya,shine ɗa na farko a wajen mahaifinsu da matarsa ta farko,wanda tana haifar yara uku zaman aurensu da shi ya qare,saboda wasu tarin dalilai wanda sai a yanzun suke fuskantar wasu daga ciki,dalilan da ita ba zata iya jure musu ba,a yanzun kume sune suka zame musu suda mahaifiyarsu qarfen qafa cikin rayuwarsu.
Cike da sanyi da nutsuwa tayi sallama tana yaye labulen dakin,dai dai lokacin da yayi hanzarin cusa kudin daya fiddosu cikin aljihunsa yana zare idanu gami da sake hade rai,dai dai kuma lokacin da kaltume ta dauke idanunta daga kan mahaifiyarta data yi mata rakiya dasu har zuwa sanda ta daga labulen dakin mahaifinsu,saita sauke idanun nata kan habiba,suka hada idanu,wanda hakan ke bayyana mata yadda abunda ke faruwan yake sukar zuciyarta haka yake sukar zuciyar habiban,banbancin kawai ita din ta iya hadiyewa da kuma cinyewa.
A tare suka janye idanun nasu daga na junansu,da alama kowanne abun ya masa nauyi tun daga baki zuwa zuciya,cin zarafin mahaifiyarsu a gaban idanuwansu,abune da har yau zukatansu suka kasa sabawa dashi...........
"Ya zaki fadomin daki haka kai tsaye ba tare da neman izini ba,wannan wanne irin halin banza ne amina?"
Wadan nan sune kalaman daya taryeta dasu sanda take samun waje tana tsugunnawa saman qafafunta,kanta a qasa ta furta
"Sannu da zuwa.....kayi haquri" shuru yayi yana maida numfashi,tare da tunanin abu na gaba da zai janyo,wanda zai janye tunaninta daga kudin da taga yana turawa yanzu yanzu a aljihunsa,ya nema abun laifi sama da qasa ya rasa,kuma har ga Allah so yake ta fita ya samu ya sake ya lissafa kudadensa ya musu ma'ajiya,don haka ya yunqura ya janyo ledar taliyar daya wurgar ya jefa mata saman cinya
"Idan don taliyar dana adana muku ce keda 'ya'yanki saboda gobe kika kasa haquri kika biyota...gatanan,tashi ki bani waje" cikin matuqar karaya ta girgixa kanta
"Ba ita na biyo ba yaaya,ko kadan kada ka kawo haka cikin ranka"
"To meye na biyonin zungui zungui na shigo xan huta" mamaki ya rarrafo a guje ya rufeta,me yasa shi kullum a hagunce yake?,koda yaushe ba'ayi masa dai dai?,me tayi masa ne haka ya maisheta wata babbar abokiyar adawarta?.
Bata manta ba ajiya akan haka ya sauke mata dukkan wani sababi iya son ransa,sanda ya shigo tana can tana fama da qafarta,duk da irin zogi da radadin da take mata haka tayi qoqari ta yunqura ta iskeshi,maimakon ya yabata mata....a'ah.....sai yahau masifa da tashin hankali,dan jinkirin kawai da tayi bata qaraso wajensa da wuri ba,amma sai gashi yau awannin da basu haura ashirin ba yana kuma qalubalantarta akan hakan,kawai saita miqe tsam,hannunta dauke da ledar taliyar,saboda ta tabbata barinta a wajen kamar ta sake jawa kanta wani sabon tashin hankalinne........
*_WAIWAYE......ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*
*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da wasu nau'in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*
*_SANIN HALI.....yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma kasan cewa tafiyar ta dabance_*
*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*
*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*
*_DEEN MARSHALL👉🏾 Mamuhghee_*
*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat rano_*
*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn abdul_*
*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss xoxo_*
*_ƊABI'AR ZUCIYA👉🏾huguma_*
*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ƊAI ƊAI HAR BIYAR...ZAKU SAMESU AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*
2👉🏾400
3👉🏾500
4👉🏾700
5👉🏾1000
*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank
Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number
08184017082
*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE DA SHAIDAR BIYANKU*
09134848107
*_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽
#team zafafa biyar
*DABI'AR ZUCIYA*
03
*Free page*
*_GARABASA DAGA ZAFAFA BIYAR_*🔥🔥🔥🔥🔥
*_Bononza kashi na hudu !!!_*
*Mun saurara koken masoya,mun kuma amsa,domin farincikinku shine namu!!!*
*Daga yau zuwa TALATA zuwa gobe LARABA,zaki iya samun litattafan zafafa biyar bisa farashin ragi wato 700 kacal*
*MAZA GARZAYA KAFIN RAHUSAR TA QARE,KI TURA 700 DINKI ZUWA WANNAN LAMBAR ACCOUNT DIN*
6019473875
MUSAA SAFIYA ABDULLAHI
keystone Bank
*Saiki tura shaidar biya ta nan*👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
08184017082
*Ga masu tura katin waya ko kuma VTU,saiku tura ta nan,kudi da shaidar biya*👇🏾👇🏾👇🏾
09134848107
*_ALLAH YA BAWA ME RABO SA'A_*
Dai dai sanda take kalmashe jela ta qarshe daga kitson data yiwa ummansu yaran sukayi sallama,umman tasu ta janye kanta daga tsakanin qafafun kaltum din tana amsa sallamar kana ta qarashe mitar ta data fara dazu
"Daga yau ba zaki sakemin kitson dare ba" ta fada tana janyo dankwalinta me santsi ta daure kanta dashi.
Hannun kowanne cikin yaran uku riqe yake da littafi exercise da kuma pencil,idanunta a kansu,tana binsu da kallon mamaki,mamakin yadda akayi suka sake dawowa gurinta bayan tataburzar da aka gama yi wancan satin,wanda ya tilast ummanta tayi magana akai,duk da kasancewarta mai matuqar kara da kawaici,ba kasafai akejin bakinta ba kan al'amura da dama ba,wannan yana daya daga cikin dalilin da ya sanya azzaluman mutanen dake tare da ita suke amfani da wannan damar suna cin karensu babu babbaka a kanta,daya daga cikin tarin abubuwan dake ciwa kaltum tuwo a qwarya.
Dukkansu suka haye saman tabarmar suna rige rigen miqa mata littafin hannunsu suna fadin
"Ni zaki fara yiwa,dabbobin dake cikin gidansu kowa akace kowa ya zana,yasa kala" a hankali ta maida dubanta ga ummanta dake zaune daga gefan tabarmar,wanda ta matsa ne ta basu waje ta yadda sararin wajen zai ishesu,a duniya babu abinda take qauna kamar zane,duk da cewar batayi karatun boko ba,amma Allah yayi mata baiwa ta iya zane,wanda dukkaninsu basu isa suce ga daga inda ta samota ba,idan ta zana maka abu zaka rantse da Allah an zanashi ne bisa ilimi da kuma qwarewa,wannan dalilin ya sanya duk sanda aka baiwa yaran zane a makarantar boko basu da wanda suke kawowa sai ita,kusan mafi yawan yaran maqotansu ita ke musu,kota kwatanta musu yadda zasuyi.
Kallon da ta yiwa umman tasu a yanzu ta yishi ne cike da kwadayin ta bata umarni kan tayi musun,saidai ko kallo inda take umman batayi ba,hakan ya sanyayar mata da jiki,ya kuma bata amsar hukuncin daya kamata ta yanke,don haka murya a sanyaye ta dubesu
"Kuje ku kaiwa asiya,ta iya zata zana muku" sak dukkansu sukayi,sai daya daga cikin yaran ne yayi qarfin halin yin magana
"Nidai ki zana min don Allah,Allah wancan karon data zana mana babu wanda yaci,malamin ma sai daya zanemu" ajiyar zuciya ta sauke,cikin sigae lallama tace
"Habibu....kuje,wannan ba mai wuy....." Kafin ta qarasa taji muryar umman nata sanda take miqewa tana barin tabarmar tana fadin
"Zana musu" wani dadi taji ya sauka har qasan ranta,ba bata lokaci ta miqa hannu don amsar littafin daya daga cikinsu nan fa rigima ta kaure,da qyar ta sasanta su akayi quri a,wanda yaci ta karba nasa,ta qwalawa habiba kira ta basu aron wata fitilar aci bal bal din,ta ajjiyeta a tsakiyarsu,sannan ta duqufa ya fara zanen cike da nishadi.
Boyayyar ajiyar zuciya umma ta saki,daga nan inda take zaune tana iya hango komai yadda yake faruwa,tana iya hangen zallar nishadi a fuskar kaltume din da yadda take zanen cike da karsashi suna hira da yaran,batasan me takeji ba,batasan meye a zane ba har haka da take qaunarsa,saita kuma sakin wata ajiyar zuciyar karo na biyu,zuciyar tata na cika da fata na alheri ga iyalan nata.
Suna tsaka da zanen sallamar wasila ta cika sassan nasu,kaltume da umman tasu suka daga kai suna amsa sallamar,sanye take da atamfa riga da zani sai wani yalolon mayafi saman kanta daya dan soma tattarewa,saboda rashin damuwa da guga,sai data fara gaida umman tasu sannannta durfafo inda kaltume ke zaune,bakinta a washe tana kallonta
"Sarkin zane zane,an fara aikin kenan,ho kaltume kina son zane alqur'an,kamar wata mai iska" ta fada tana cire silifas dinta bayan ta zauna gefan tabarmae da suke zaune a kai,murmushi kaltum tayi mata tana sake saita ruler din dake hannunta tana jan layi saman takardar sannan tace
"Inason zane wasila,dadi nakeji idan inayi,idan na gama kuma nima sai nayita mamakin nice nayi wannan" baki ta tabe
"Aiko....wanda kika yiwa habu rannan ma yana nan ya maqaleshi a dakin babarmu,kowa yazo sai yace waye yayi?,kina da basira sosai kaltume" murmushi tayi kacokam tana sake tattare hankalinta akan zanenta,yayin da wasila taci gaba da yi mata hira ita kuma tana aikinta,tsahon wasu mintuna sannan tace
"Wai ba zaki dandali bane?,yau fa akwai gada me kyau wallahi,nima suwaiba ce ta biyomin,nace su wuce saina biyo mun tafi tare,kada ayi babu ke,don sababbin waqe yau za'ayi" kai ta daga ta dubeta sannan ta mayar ga zanen
"Dama kinyi tafiyarki kawai,kin san ba wani fiya son zuwa nake ba,kuma ko naje ma zuwan nawa bashi da amfani,tunda ba rawa nake ba,kema kin sani" fuska wasila ta bata
"Amma dai duk da haka ko tsaiwa kikayi a wajen kinga mutane suma sun ganki ko?....Allah sai kinje" kai ta kada
"Daina saurin rantsewa mana wasila" bata ankara ba taji wasilan na qwalawa ummansu kira tana kai qararta
"Idan kinkai wannan ki tashi kuje,ai babu dadi tazo takanas don ke amma kice ba zakije ba,amma kada ki jima,ki dawo da wuri" ta gama magana tunda ta hadata da ummansu,itama tasan hakan,dalilin da ya sanya kenan tana kaiwa din ta tattarawa yaran takardunsu ta basu,tana jinsu sunata ihun murna da shewa saboda yadda dukka zanen nasu yayi kyau,ta shiga dakinsu ta dauko dan yalolon hijabinta,wanda ya soma rage kauri saboda yawan wanki da ake masa akai akai,sabili da rashin wadatarsu,dole ya zamana kusan kullum shine dai ɗan ɗaya ɗaya.
Kafin su fice saita tasa qeyar auwalu da sani suka fita tare,don kada babarsu ta fahinci suna sashen nasu qilu ta jawo bau,sai data tabbatar sun shiga sannan suka durfafi zauren gidan dake a bude fayau kamar tsakar gida don ficewa zuwa dandalin.
Zasu fita zai shigo,sai sukayi kacibus dashi,yaya ashiru ne,yayanta ne wanda suke uba daya,shine ɗa na farko a wajen mahaifinsu da matarsa ta farko,wanda tana haifar yara uku zaman aurensu da shi ya qare,saboda wasu tarin dalilai wanda sai a yanzun suke fuskantar wasu daga ciki,dalilan da ita ba zata iya jure musu ba,a yanzun kume sune suka zame musu suda mahaifiyarsu qarfen qafa cikin rayuwarsu.