Sashe 58
Bakar Masarauta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ayanzu haka suna karatun master's degree É—in su ne a Oxfort University dake Engila, kamar yadda sukayi degree É—in acan ma.
Har kawo yanzu suna nan da hallayar su wacce suka taso da ita, koma ace fiye da waccen ta baya, domin kuwa a yanzu haka har neman matan banza dukan su sunayi, sai dai shi kuma Asad har yau bai taɓa yin zinaba, saɓanin su Al'amin da suka mayar da ita ba komai ba.
Shima ɗin kuma bawai yaƙi ta bane sabo da gudun saɓon Allah, a'a kawai dai bai yarda da yin bane, sabo da kallon abun da yake amatsayin ƙazanta, wato ƙyanƙyamin sa da yake mahaukacin yi, abun da kawai ya yadda da shi shine romancing, shima kuma bada ko wace yarinya ba, sai wacca yasan bata mu'amala da wani namijin bayan shi, to fah a wannan fagen ne yayi mugun ƙwarewa, domin kuwa shi ta wannan hanyar yake biyawa kansa buƙatar sa aduk lokacin da yaji ta taso masa, yayin da Ƴammata da dama kuma suke hauka akan sa, tunda ga kan turawa, larabawa, har zuwa hausawa irin sa ƴaƴan attajirai da suke karatu a school ɗin tasu, sai dai kuma shi a wurin sa ko kallo basu ishesa ba, asalima babu wadda tafi cin wuya a wurin sa face wacce zata nuna tana son sa, sabo da ya faɗa ya kuma faɗa har yau ba a haifi yarinyar da takai matsayin ya so ta a cikin zuciyar sa ba, balle kuma har yayi mararin auren ta.
Ansha raba Ƴammata faɗa akan sa ba sau ɗaya ba-ba kuma sau biyu a cikin school ɗin tasu.
Jin sa yake tamkar yafi kowa aduniya, sabo da azababben kyawun da yaje taƙama da shi, wanda ko su larabawan baza su nuna masa shi ba, ga kuma Uwa Uba giyar ruwan kuɗin da take ɗibar sa, domin kuwa ba ƙaramun kuɗi Alhaji Abubakar da Mai Martaba suke sakar masa ba, kana suma zuwa yanzu duk suna da sanao'in su, yayin da Asad yake da super market's da dama acikin ƙasar Dubai, da kuma cikin ƙasar sa ta haihuwa, wato Ƙasar Hausa, ga kuma wuraren shaƙatawa da yake da su suma, kuma gaba ɗayan su yana sa musu suna Asadullahi ne, kamar irin su Asadullah Palace, da ya gina sa acikin Ƙasar Hausa a Jahar su da wasu Jahohin da suke a cikin ƙasar, da kuma Asadullah Boutique, da shima yake da shi acikin Dubai da Kuma cikin ƙasar hausa, kana ga Asadullah Shoping Mall dukan su a wurare daban-daban.
Uwa uba kuma ga jinin Saurata da yake gudanya acikin jinin sa, wanda ta sanadin sa ne kuma ako da yaushe yake ƙara jinsa asama fiye da kowa, domin kuwa ako ina baya ɓoye shi ɗin ko wane ne, duk da dai ayanzu haka babu abun da ya tsana sama da al'adun gidan su, amma sai dai kuma yana jin daɗin a kirasa da Prince ako da yaushe, domin kuwa hakan ba ƙaramun fasa masa kai yake yi ba.
Tun lokacin da suka gama Degree ɗin su na farko basu ƙara komawa Dubai da zama ba duka, kamar yadda suke acan ɗin da, sai dai suje ta da ziyara, wato dai yanzu sun koma ƙasar sune, wanda hakan kuma aikin mai martaba ne da Gimbiya Fulani, ba dan komai ba kuwa suka dawo dasu nan ɗin, sai sabo da yadda sukaga gaba ɗaya rayuwar su ta sauya, duk babu wata sauran tarbiyya tattare da su, hakan yasa suka zauna suka tattauna da Alhaji Abubakar, sannan aƙarshe aka gyara musu ɗakunan su na nan, aranar da sukayi graduation Mai Martaba da yazo suka juya tare da su, da kuma Alhaji Abubakar da yayi musu rakiya.
A fannin su suma ba siji wani rashin daɗi ba da komowar tasu gidan su, sabo da sun riga da sun san sun dafa ƙasa a yanzu, ko wace ƙasa sukai niyar zuwa zasu tafi aduk lokacin da suka gadama, kana kuma idan duk sati sukayi niyyar zuwa Dubai ɗin to fah zasu je, ba tare da sun cewa wani ya ɗau wani abun ya basu ba.
Yanzu hakama cigaban karatu ne ya sake dawo dasu Engila.
Zaune yake akan ɗaya daga cikin kujerun da suka yiwa haɗaɗɗen swimming pool ɗin dake wurin ƙawanya.
Sanye yake da wani É—an guntun wandon jeans da tsayin sa ya tsaya masa a iyakar kan guiwoyin sa, yayin da rigar dake sanye ajikin sa kuma ta kasance mara hannu, ta yadda har ake ganin fareren damtsen hannayen sa afili.
Sosai baƙar lallausar sumar dake ɗauke a kansa, tare da sajen dake zagaye a fuskar sa suke futar da wani irin ƙyalli suna ɗaukar ido, kallo ɗaya zaka musu kasan ba ƙaramun kuɗi suke ciba.
Riƙe yake da mug ɗin copy a hannun sa ɗaya yana siping ɗin sa, yayin da ɗayan hannun nasa kuma ya kasance riƙe da wayar sa ƙirar Iphone 12, yana aikin shafata, idanuwan sa ƙur akan ta.
Sosai Ƴammata keta giftawa ta gaban sa, ko wacce da kalar shigar dake sanye ajikin ta, kuma duk suna yin hakan ne ko Allah zaisa su dace ya taya, domin kuwa suna tsoron zuwa gare sa kai tsaye, sabo da kowa yasan halin sa na dizga Ƴammata muddin kasan sa.
Yayin da shi kuma ko da wasa bai É—aga kai ya kalle su ba, sai aikin shafa wayar sa kawai da yake yi, yana sipping É—in copy É—in sa.
Tun misalin ƙarfe huɗu take zaune a wurin tana jiran zuwan sa, domin kuwa ayau ta ƙudiri aniyar zuwa gare sa ta furta masa abun da ke ranta akan sa, ko Allah zai sa ta dace, amma sai dai kuma yana zuwa ya zauna a wurin gaba ɗaya taji ta kasa tashi daga wurin da take zaunen, balle har ta kai ga ƙarasawa gare sa ta furta masa abun da ke ranta, sabo da tsabar kwarjin da taga ya ƙara yima ayau fiye da kullum da take ganin sa daga nesa.
Bilkisu Abubakar Sardauna kenan.
Bahaushiya yarinya y'ar gata wacce ta futo daga gidan kud'i, domin kuwa mahaifin ta shine gwamnan da tainuwar sa take ci a cikin Jahar su ta Wasai yanzu.
Tana d'aya daga cikin fresh studen d'in da akayi admiting d'in su a wannan shekarar a cikin school d'in.
Yarinya ce sangartatta lambar d'aya, kasancewar ita kad'ai ce 'ya mace a wurin mahaifin ta.
Satin ta ukku da zuwa makarantar taci karo da Asad a cikin wannan wurin hutawar, da k'awarta ta janyo ta a ranar suka fara zuwan sa, domin suyi wankan ruwa.
Sai kuma akayi rashin sa'a adai-dai lokacin da suka shigo idanuwan ta suka yi mata arba da Yarima Asad yana shirin futa daga cikin wurin, domin kuwa acikin wurin Yarima Asad yafi zama sama da ko ina acikin k'asar, dan kuwa har d'aki na mussaman ya kama wanda yake hutawa acikin sa aduk lokacin da yazo, kasancewar wurin Babban wuri ne wanda ya had'a masaukin bak'i da kuma wuraren shak'awa da nishad'i acikin sa, sai dai kuma anan k'asar ma ba kowa ke iya zuwan sa ba, sai wanda ya amsa sunan sa na mai kud'i, domin kuwa wuri ne special wanda babu ruwan wani da wani, kana babu hayani acikin sa kowa na harkar gaban sa ne, kuma mafi akasarin mutanen da suke zuwa wurin duk matasa ne da ga mazan har matan.
Cak Billy ta tsaya a wurin da take tana mai bin bayan mayyar motar da ta hango wani had'ad'd'en gaye zaune acikin ta ya fuce daga cikin wurin.
Jin shirun da abokiyar tafiyar Billy tayi ne ya sanya ta juyawa b'arin da take, dan taga abun da ya sanya ta yin shirun.
A hankali ta janye idanuwan ta daga kan Billy tana mai bin hanyar da taga tana kallo da nata idanuwan, domin taga abun da take kallo wanda har ya janye mata hankali haka.
Amma sai kuma taga ba taga komai ba, sai shimfid'ad'ar kwaltar da wasu irin had'ad'd'un furanni suka yi mata k'awanya a wurin.
Hakan ne yasa ta sake janye idanuwan ta daga wurin, tana mai mayar da su kan k'awar tata, tukun daga bisani ta d'aga hannun ta tana mai kaisa jikin Billy, bakin ta na fad'in.
"Hey Billy!"
Ta fad'a tana mai d'an girgiza kafad'ar ta.
Firgigit Billy ta juyo b'arin da take tana mai dawo da idanuwan ta kanta, da alamun dai gaba d'aya hankalin ta baya hurin ma da.
Yayin da ita kuma k'awar tata ta d'ora da fad'in.
"Lafiya kuwa Beb, meke faruwa ne haka?"
Ta fad'a tana kallon ta.
Lumshe idanuwa Billy tayi tana mai bud'e baki ta fesar da wata sassanyar iska daga cikin sa, tukun daga bisani ta wara idanuwan ta akan fuskar k'awar tata tana mai bud'e baki tace.
"Waye shin d'in Zee?"
Shiru Zee tayi tana mai kallon Billy tare da d'an cizon lips d'in ta na k'asa a hankali, tukun daga bisani ta sake juyawa bayan ta tana mai k'ara kai idanuwan ta zuwa kan hanyar da taga hucewar Yarima Asad alokacin da suke shigowa, kana ta janye idanuwan nata daga kan hanyar, tana mai sake juyowa ta kalli Billy.
Tukun ta bud'e baki tana mai fad'in.
"Wai Prince Asad kike nufi?"
"Zata iya yuwuwa shi É—in ne, duk da dai ni ban san sunan saba, amma dai shine guy É—in da ya fuce a cikin mota alokacin da muke shigowa."
Billy ta faɗa idanuwan ta ƙur akan fuskar Zee, tana mai jiran jin amsar ta, kasancewar ita Zee a level 2 take ne yanzu tafi Billy sanin wurin, domin kuwa abotar su tazo ɗaya ne ma sabo da kasancewar Zee ita ƴar shugaban Ƙasar Hausa, yayin da ita kuma ta zamto ƴar Gwamnan Jahar Wasai, kuma jam'iyar iyayen nasu ɗaya, shi yasa tun can suka san juna ma.
"Prince Asad kenan."
Zee ta faɗa tana mai sake taune leɓen ta na ƙasa, idanuwan ta akan fuskar Billy tana jiran taji abun da zata faɗa.
"Ok Prince ne ma kenan?"
Cewar Billy fuskar ta É—auke da murmushi.
Har kawo yanzu suna nan da hallayar su wacce suka taso da ita, koma ace fiye da waccen ta baya, domin kuwa a yanzu haka har neman matan banza dukan su sunayi, sai dai shi kuma Asad har yau bai taɓa yin zinaba, saɓanin su Al'amin da suka mayar da ita ba komai ba.
Shima ɗin kuma bawai yaƙi ta bane sabo da gudun saɓon Allah, a'a kawai dai bai yarda da yin bane, sabo da kallon abun da yake amatsayin ƙazanta, wato ƙyanƙyamin sa da yake mahaukacin yi, abun da kawai ya yadda da shi shine romancing, shima kuma bada ko wace yarinya ba, sai wacca yasan bata mu'amala da wani namijin bayan shi, to fah a wannan fagen ne yayi mugun ƙwarewa, domin kuwa shi ta wannan hanyar yake biyawa kansa buƙatar sa aduk lokacin da yaji ta taso masa, yayin da Ƴammata da dama kuma suke hauka akan sa, tunda ga kan turawa, larabawa, har zuwa hausawa irin sa ƴaƴan attajirai da suke karatu a school ɗin tasu, sai dai kuma shi a wurin sa ko kallo basu ishesa ba, asalima babu wadda tafi cin wuya a wurin sa face wacce zata nuna tana son sa, sabo da ya faɗa ya kuma faɗa har yau ba a haifi yarinyar da takai matsayin ya so ta a cikin zuciyar sa ba, balle kuma har yayi mararin auren ta.
Ansha raba Ƴammata faɗa akan sa ba sau ɗaya ba-ba kuma sau biyu a cikin school ɗin tasu.
Jin sa yake tamkar yafi kowa aduniya, sabo da azababben kyawun da yaje taƙama da shi, wanda ko su larabawan baza su nuna masa shi ba, ga kuma Uwa Uba giyar ruwan kuɗin da take ɗibar sa, domin kuwa ba ƙaramun kuɗi Alhaji Abubakar da Mai Martaba suke sakar masa ba, kana suma zuwa yanzu duk suna da sanao'in su, yayin da Asad yake da super market's da dama acikin ƙasar Dubai, da kuma cikin ƙasar sa ta haihuwa, wato Ƙasar Hausa, ga kuma wuraren shaƙatawa da yake da su suma, kuma gaba ɗayan su yana sa musu suna Asadullahi ne, kamar irin su Asadullah Palace, da ya gina sa acikin Ƙasar Hausa a Jahar su da wasu Jahohin da suke a cikin ƙasar, da kuma Asadullah Boutique, da shima yake da shi acikin Dubai da Kuma cikin ƙasar hausa, kana ga Asadullah Shoping Mall dukan su a wurare daban-daban.
Uwa uba kuma ga jinin Saurata da yake gudanya acikin jinin sa, wanda ta sanadin sa ne kuma ako da yaushe yake ƙara jinsa asama fiye da kowa, domin kuwa ako ina baya ɓoye shi ɗin ko wane ne, duk da dai ayanzu haka babu abun da ya tsana sama da al'adun gidan su, amma sai dai kuma yana jin daɗin a kirasa da Prince ako da yaushe, domin kuwa hakan ba ƙaramun fasa masa kai yake yi ba.
Tun lokacin da suka gama Degree ɗin su na farko basu ƙara komawa Dubai da zama ba duka, kamar yadda suke acan ɗin da, sai dai suje ta da ziyara, wato dai yanzu sun koma ƙasar sune, wanda hakan kuma aikin mai martaba ne da Gimbiya Fulani, ba dan komai ba kuwa suka dawo dasu nan ɗin, sai sabo da yadda sukaga gaba ɗaya rayuwar su ta sauya, duk babu wata sauran tarbiyya tattare da su, hakan yasa suka zauna suka tattauna da Alhaji Abubakar, sannan aƙarshe aka gyara musu ɗakunan su na nan, aranar da sukayi graduation Mai Martaba da yazo suka juya tare da su, da kuma Alhaji Abubakar da yayi musu rakiya.
A fannin su suma ba siji wani rashin daɗi ba da komowar tasu gidan su, sabo da sun riga da sun san sun dafa ƙasa a yanzu, ko wace ƙasa sukai niyar zuwa zasu tafi aduk lokacin da suka gadama, kana kuma idan duk sati sukayi niyyar zuwa Dubai ɗin to fah zasu je, ba tare da sun cewa wani ya ɗau wani abun ya basu ba.
Yanzu hakama cigaban karatu ne ya sake dawo dasu Engila.
Zaune yake akan ɗaya daga cikin kujerun da suka yiwa haɗaɗɗen swimming pool ɗin dake wurin ƙawanya.
Sanye yake da wani É—an guntun wandon jeans da tsayin sa ya tsaya masa a iyakar kan guiwoyin sa, yayin da rigar dake sanye ajikin sa kuma ta kasance mara hannu, ta yadda har ake ganin fareren damtsen hannayen sa afili.
Sosai baƙar lallausar sumar dake ɗauke a kansa, tare da sajen dake zagaye a fuskar sa suke futar da wani irin ƙyalli suna ɗaukar ido, kallo ɗaya zaka musu kasan ba ƙaramun kuɗi suke ciba.
Riƙe yake da mug ɗin copy a hannun sa ɗaya yana siping ɗin sa, yayin da ɗayan hannun nasa kuma ya kasance riƙe da wayar sa ƙirar Iphone 12, yana aikin shafata, idanuwan sa ƙur akan ta.
Sosai Ƴammata keta giftawa ta gaban sa, ko wacce da kalar shigar dake sanye ajikin ta, kuma duk suna yin hakan ne ko Allah zaisa su dace ya taya, domin kuwa suna tsoron zuwa gare sa kai tsaye, sabo da kowa yasan halin sa na dizga Ƴammata muddin kasan sa.
Yayin da shi kuma ko da wasa bai É—aga kai ya kalle su ba, sai aikin shafa wayar sa kawai da yake yi, yana sipping É—in copy É—in sa.
Tun misalin ƙarfe huɗu take zaune a wurin tana jiran zuwan sa, domin kuwa ayau ta ƙudiri aniyar zuwa gare sa ta furta masa abun da ke ranta akan sa, ko Allah zai sa ta dace, amma sai dai kuma yana zuwa ya zauna a wurin gaba ɗaya taji ta kasa tashi daga wurin da take zaunen, balle har ta kai ga ƙarasawa gare sa ta furta masa abun da ke ranta, sabo da tsabar kwarjin da taga ya ƙara yima ayau fiye da kullum da take ganin sa daga nesa.
Bilkisu Abubakar Sardauna kenan.
Bahaushiya yarinya y'ar gata wacce ta futo daga gidan kud'i, domin kuwa mahaifin ta shine gwamnan da tainuwar sa take ci a cikin Jahar su ta Wasai yanzu.
Tana d'aya daga cikin fresh studen d'in da akayi admiting d'in su a wannan shekarar a cikin school d'in.
Yarinya ce sangartatta lambar d'aya, kasancewar ita kad'ai ce 'ya mace a wurin mahaifin ta.
Satin ta ukku da zuwa makarantar taci karo da Asad a cikin wannan wurin hutawar, da k'awarta ta janyo ta a ranar suka fara zuwan sa, domin suyi wankan ruwa.
Sai kuma akayi rashin sa'a adai-dai lokacin da suka shigo idanuwan ta suka yi mata arba da Yarima Asad yana shirin futa daga cikin wurin, domin kuwa acikin wurin Yarima Asad yafi zama sama da ko ina acikin k'asar, dan kuwa har d'aki na mussaman ya kama wanda yake hutawa acikin sa aduk lokacin da yazo, kasancewar wurin Babban wuri ne wanda ya had'a masaukin bak'i da kuma wuraren shak'awa da nishad'i acikin sa, sai dai kuma anan k'asar ma ba kowa ke iya zuwan sa ba, sai wanda ya amsa sunan sa na mai kud'i, domin kuwa wuri ne special wanda babu ruwan wani da wani, kana babu hayani acikin sa kowa na harkar gaban sa ne, kuma mafi akasarin mutanen da suke zuwa wurin duk matasa ne da ga mazan har matan.
Cak Billy ta tsaya a wurin da take tana mai bin bayan mayyar motar da ta hango wani had'ad'd'en gaye zaune acikin ta ya fuce daga cikin wurin.
Jin shirun da abokiyar tafiyar Billy tayi ne ya sanya ta juyawa b'arin da take, dan taga abun da ya sanya ta yin shirun.
A hankali ta janye idanuwan ta daga kan Billy tana mai bin hanyar da taga tana kallo da nata idanuwan, domin taga abun da take kallo wanda har ya janye mata hankali haka.
Amma sai kuma taga ba taga komai ba, sai shimfid'ad'ar kwaltar da wasu irin had'ad'd'un furanni suka yi mata k'awanya a wurin.
Hakan ne yasa ta sake janye idanuwan ta daga wurin, tana mai mayar da su kan k'awar tata, tukun daga bisani ta d'aga hannun ta tana mai kaisa jikin Billy, bakin ta na fad'in.
"Hey Billy!"
Ta fad'a tana mai d'an girgiza kafad'ar ta.
Firgigit Billy ta juyo b'arin da take tana mai dawo da idanuwan ta kanta, da alamun dai gaba d'aya hankalin ta baya hurin ma da.
Yayin da ita kuma k'awar tata ta d'ora da fad'in.
"Lafiya kuwa Beb, meke faruwa ne haka?"
Ta fad'a tana kallon ta.
Lumshe idanuwa Billy tayi tana mai bud'e baki ta fesar da wata sassanyar iska daga cikin sa, tukun daga bisani ta wara idanuwan ta akan fuskar k'awar tata tana mai bud'e baki tace.
"Waye shin d'in Zee?"
Shiru Zee tayi tana mai kallon Billy tare da d'an cizon lips d'in ta na k'asa a hankali, tukun daga bisani ta sake juyawa bayan ta tana mai k'ara kai idanuwan ta zuwa kan hanyar da taga hucewar Yarima Asad alokacin da suke shigowa, kana ta janye idanuwan nata daga kan hanyar, tana mai sake juyowa ta kalli Billy.
Tukun ta bud'e baki tana mai fad'in.
"Wai Prince Asad kike nufi?"
"Zata iya yuwuwa shi É—in ne, duk da dai ni ban san sunan saba, amma dai shine guy É—in da ya fuce a cikin mota alokacin da muke shigowa."
Billy ta faɗa idanuwan ta ƙur akan fuskar Zee, tana mai jiran jin amsar ta, kasancewar ita Zee a level 2 take ne yanzu tafi Billy sanin wurin, domin kuwa abotar su tazo ɗaya ne ma sabo da kasancewar Zee ita ƴar shugaban Ƙasar Hausa, yayin da ita kuma ta zamto ƴar Gwamnan Jahar Wasai, kuma jam'iyar iyayen nasu ɗaya, shi yasa tun can suka san juna ma.
"Prince Asad kenan."
Zee ta faɗa tana mai sake taune leɓen ta na ƙasa, idanuwan ta akan fuskar Billy tana jiran taji abun da zata faɗa.
"Ok Prince ne ma kenan?"
Cewar Billy fuskar ta É—auke da murmushi.