Sashe 98
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana zama ya saka su a gaba HUZNAH ta duka har kasa tana hawaye ta nemi gafararsa , sosai ya ji dadin haka harma ya saka masu albarka baki daya sannan ya umarci auta maza ta tashi mijinta na jira
Mikewa NADIRAH ta yi tana murmushi ta kama hannun Auta ta ce" Allah ya bamu alkhairi Y'ar gidan momy mu je"
Da mamaki yake kallonta, hakama HUZNAH wace jikinta ya karra yin sanyi
A yanzu ta sani NADIRAH na son ASADEEK tamkar ranta, ama ta fita hankali da wayo ta juya kai ta tafi ta barta a gabansa , lalle zata yiwa kanta karatun ta nutsu kar ta barar da kimarta a idannuwan mijinsu ta hanyar yin koyi da dane zuciyarta a kan kishinsa ta gabatar da kishi tsaftatace ko dan ta karra samun fada a zuciyarsa
Yana kallonsu har suka shigewa ganninsa, sannan ya sauke ajiyar zuciya, bai zaci haka ba, kuma a cen kasan zuciyarsa ya so ya kwana da ita a kirjinsa harma ya ji dumin babynsa, sai dai wannanma dake gabansa matarsa ce kuma mai kaunarsa ce, da wannan ya bata dukkan kulawar da ta dace, itama ta bashi, har aka wayi gari yau HUZNAH ta kawo daki, itama ta zo a mace, Asadeek ya san wacece ita, ta kuma ji menene mazan da take mararin ji har tsoron hakan da neman agajin a barta ta huta ya damketa, dan kuwa ta samu maza a lokacin da suka sake sannin ciwon kansu suka iya haukata mata ta yadda sai sun ji kamar zasu sume dan rikicewa da dadadan lamari kuma zazafa wa bakon shiga........................
Kwonci tashi Asarar mai rai
Yau ya kama wata takwas da aka yankewa mazaluntan wannan ahali hukunci, ya kuma kama watan haihuwat NADIRAH wace ke rainon cikinta cikin kula da tatali na jama'ar dake zagaye da ita, tamkar zasu cinyeta , bama da cikinta ya kai wata bakwai ya zamana idan ta motsa sai dai dan ta yi tafia dan samun lafiyar jikinta da ta abinda yake cikinta, domin gogan ya gama tsare gaba, ya tsare baya, yace aa baya son garaje a bi a hankali zai fi alkhairi, idan ka ga yana garaje yar mutane ya tura saman gado, a nan fa zai ce ne hanya yake so ta budu da kyau dan abinda ke cikinta ya samu fitowa lamun lafiya, ita fai bata da abin cewa sai dai ta jure ta rintse ido, dan kuwa ASADEEK ba abin ya yi ya gama tana barci bane, dole sai ta dadage kar mata da girmansu su ringa ihun a taimake su
Innarta, tunda cikinta ya tsufa ta sake dawowa bangarenta, dan kuwa Habu yakan turota fa kansa ne dan a yanzu sunne manya manyan masu algaitar fadar UMUGHLUK ITIBEL elhazai ne, ganninsu sai da takarda........., Tana nan ta dafa wannan ta bata, ta dafa wancen ta bata dan a samu saukin haihuwa ga ruwan rubutu ba dare ba rana daga aban birni, inda innar birni ke nata rokon ALLAHn ta hanyar hanna kanta barci tana rokon Allah ya raba lafiya
.......................................................
Nishi take yi da dukkan karfinta, a cikin dakinta na barci ne, zufa take tsiyaya kamar babu sanyin ACn da HUZNAH ta kure ta basu waje, ama kan dan ya ki fitowa
Innarta dake tsaye tana matsar hawaye hannunta rike da carbi fadi take" Indi, kamar zaki yi kashi haka zaki nisa, ki yiwa Allah ki yiwa annabi ki nisa dan nan ko y'ar nan su fito hankalinmu ya kwonta, nisa mana"
Ina, Nadirah ba baka sai kunne, idannuwa kawai take zarrowa tamkar zata ciro su ta yarr, azabar ta kai wajen da ba zata iya magana ba yau sai dai nishin da kuma amshi hailalar da Matar Sheikh ke maimaita mata a tausashe tana faman fada mata an kusa ga kai nan ya bado fitowarsa ne dai bai fito ba
Lalle a yau ta yarda cewa idan Kanta da na ASADEEK za'a hada a yi na danta ta shiga uku, jama'a babu wanda nasa kan ba zai amshe langa uku ba tsaf , ina ga shida? Ita kam tata a nan zata kare kuma, shikenan sai dai a ringa fadin ai an yi wata NADIRAH a zamanin da ya shude
A waje kuwa, fifitu HUZNAH ke yi masa, yana zaune hannayensa bibiyu a dafe da kummatunsa ya zubawa SHEIK ido, wanda a dole ya janyo shi ya sako shi dakin nan dan da ya kawo matarsa hannunsa ya riko yace idan baka zo ba in na summa wa zai dauke ni? Gashi dai tun dazu ya yi wani tsuru tsuru yana kallonsa sai kuma ya kalli dakin, sai ya sake kallonsa ga zufa sai sjika maza take kamar shi ke nakudar yana ta yarfe hannu, ita kuma HUZNAH na famar masa fifitu da hannayenta kamar ta haukace dai itama bayan ga AC na kada su
A tausashe Sheikh ya ce" Ka yi addu'a mana ASADEEK, ka san dai ba za'a kaita asibiti ba ko? Ka sani sarai"
Da hannunsa ya nuna cewar yana yi a zuciyarsa sannan ya sake cira kai ya kalli dakin, kai innalilahi wa inna ilaihi rajune, haka haihuwar da take? Kalau fa suka zagaya da ita jiya da yaman nan, ama da asusuba ace masa wai tana gwuiwa? Gasu a gwuiwar har wata asubar zata zo shiru? Lalle a gaishe da mata, wannan ko kashi makayi ne ya rike ka ka kasa fitarwa na awa daya sai ka ji kamar zaka summa bale kan dan mutun? Ga tuzuruwar kauye da katon kai, shi hanyar cema gaba dayanta in yana aunawa sai ya ji gwara dai a je asibitin nan, in ba ikon Allah ba yaya za'a yi hanyar dake komawa ta matse taf kan Da ya fito?
An sha daga, kafin kai yake fitowa, cikin hikima ta idasa zaro jikin wanda ke tafe da uwa,
Yaro ni kosashe jajajir da shi masha Allah ga ni'imat gashi luflufluf a lulube a saman kansa, hannayensa a jimke, ana kuma ciro shi ya calara kukan da ya saka ASADEEK mikewa a haukace yana zarro idannuwansa, sai da SHEIK ya riko shi domin dakin ya nufa da nufin shiga bayan ba zasu so ya shigar masu a irin wannan lokacin da haihuwa ke raunata mata ba
Tarin farin ciki sai da ya saka su zubar da hawaye, cikin sauri Inna ta shiga kimtsa shi yana cacalara kuka kamar zai tsage dakin tana aukin yi masa waka tana juya shi kadan kadan har ta saka masa sutura tana kallo matar SHEIK ta kama NADIRAH ta shige da ita bayi a hankali bayan ta dauke ledar haihuwar ta yi ciki da ita , ita kuma ta nado jaririn dake ta yanyar yanyar ta fito da shi fuskar nan tata kamar ginar auduga ta miko shi wa HUZNAH tana fadin" Wannan miji nawa dai toh, ba dole ya ta ringa zarar ido kamar ta ga mala'ikan mutuwa ba, gayanan yatsa a baki ko me yake nufi kuma? Gaskiya ya kama kansa dan yata barcima zata yi...."
ASADEEK hannunsa na rawa yana kallon jaririn bayan an dora masa shi a hannayensa sai ga Auta ta shigo da gudu dan kuwa tunda abu ya kankama HUZNAH ta sanar mata , ita kuma tace ina ai ba zama sai AGADAZ, sai gata ta shigo ta ci karro da farin ganni
Fadin murna da farin cikin wannan ahalima bata baki ne, kafin kace menene wannan gari ya dauka, murna ta cika ko'ina, hanadallah kawai ake yi, farin ciki kawai ake yi ba baba ba yaro, abu ne da ake jir ake nema ido rufe
Sunna gama gyarata suka fito suka fice baban falonta aka bar ASADEEK shiga ciki da babyn a hannunsa
A hankali ya haura saman gadon da aka cenza shinfida da sabon abin shinfida , dakin sai kanshin turaran ruwa na daki yake dan an zuba shi sosai an gyara ko'ina sai walwali yake karnin nan an dake shi da hypo an ci karfinsa da turaren wuta
Ta yi laushi sosai tana rufe da bargo, idannuwanta kasa kasa take kallonsa har ya idasa hayowa ya rungume babyn a kirjinsa yana kallonta idannuwansa cike da launi na tsantsar soyayarta a cikinsu a hankali ya ce" Allah ya yi maki albarka, Allah ya raya *TUFAINAT*"
Idannuwanta ta lumshe a hankali tana murmushi sannan ta jimke hannunsa a cikin nata , sunnan dda take fada masa tana so ya sakawa yaronta, itama ta ji dadin haka sosai a ranta
A hankali ya saka yaron a tsakiyarsu ya zauna yana ta tofa masu addu'a har barci ya dauke uwar, sannan ya dauke dan ya je ya kaina Inna Hindu dake tsaye kan kaffafuwanta ta yi nan ta yi nan da waya a hannu fadi take itace Hindu ta habu uwar Indi matar UMUGHLUK, yau dai Indin ta haihu ga dan da nan masha Allah da shi a zo biki
Tun daga ranar ya zamto babu hutu babu masala tsinke a fada har ranar sunna ta zagayo aka zanna sunna aka sha wunin biki cikin farin ciki da kwonciyar hankali
Daga wannan lokaci lamari da yawa ya cenza, daraja da kima tata ta sake nin'ninkuwa a idannuwan mijinta da al'umar gari, sosai suke farantawa junna rai sunna kuma kare mutuncin junna da bacin ran junna
A tsakaninta da uwar gidanta kuwa, mu'amala ce ta wayewa da kuma zama da zuciya daya
Ba maganar ba sabawa dan kuwa rayuwa tsakanin harshe da hakorina akan sabawa bale mutun da mutun, sai dai du tsanani ana kokarin sako tsoron Allah da kuma kare hakkin makoci dan a ringa tafiyar da mu'amala lafiya
Sannu a hankali ta zubda wanka, har ta koma bakin aiki, inda baby ya zamo fan yawo abinsa kulun yana bayan inna Hindu ko bangaren HUZNAH, wace a yanzu itama ake yi mata tsatsamin cikin dan kuwa wata ya shige bata ga al'adarta ba, ga kuma yan ciwuka dake sakota a gaba .............
Mikewa NADIRAH ta yi tana murmushi ta kama hannun Auta ta ce" Allah ya bamu alkhairi Y'ar gidan momy mu je"
Da mamaki yake kallonta, hakama HUZNAH wace jikinta ya karra yin sanyi
A yanzu ta sani NADIRAH na son ASADEEK tamkar ranta, ama ta fita hankali da wayo ta juya kai ta tafi ta barta a gabansa , lalle zata yiwa kanta karatun ta nutsu kar ta barar da kimarta a idannuwan mijinsu ta hanyar yin koyi da dane zuciyarta a kan kishinsa ta gabatar da kishi tsaftatace ko dan ta karra samun fada a zuciyarsa
Yana kallonsu har suka shigewa ganninsa, sannan ya sauke ajiyar zuciya, bai zaci haka ba, kuma a cen kasan zuciyarsa ya so ya kwana da ita a kirjinsa harma ya ji dumin babynsa, sai dai wannanma dake gabansa matarsa ce kuma mai kaunarsa ce, da wannan ya bata dukkan kulawar da ta dace, itama ta bashi, har aka wayi gari yau HUZNAH ta kawo daki, itama ta zo a mace, Asadeek ya san wacece ita, ta kuma ji menene mazan da take mararin ji har tsoron hakan da neman agajin a barta ta huta ya damketa, dan kuwa ta samu maza a lokacin da suka sake sannin ciwon kansu suka iya haukata mata ta yadda sai sun ji kamar zasu sume dan rikicewa da dadadan lamari kuma zazafa wa bakon shiga........................
Kwonci tashi Asarar mai rai
Yau ya kama wata takwas da aka yankewa mazaluntan wannan ahali hukunci, ya kuma kama watan haihuwat NADIRAH wace ke rainon cikinta cikin kula da tatali na jama'ar dake zagaye da ita, tamkar zasu cinyeta , bama da cikinta ya kai wata bakwai ya zamana idan ta motsa sai dai dan ta yi tafia dan samun lafiyar jikinta da ta abinda yake cikinta, domin gogan ya gama tsare gaba, ya tsare baya, yace aa baya son garaje a bi a hankali zai fi alkhairi, idan ka ga yana garaje yar mutane ya tura saman gado, a nan fa zai ce ne hanya yake so ta budu da kyau dan abinda ke cikinta ya samu fitowa lamun lafiya, ita fai bata da abin cewa sai dai ta jure ta rintse ido, dan kuwa ASADEEK ba abin ya yi ya gama tana barci bane, dole sai ta dadage kar mata da girmansu su ringa ihun a taimake su
Innarta, tunda cikinta ya tsufa ta sake dawowa bangarenta, dan kuwa Habu yakan turota fa kansa ne dan a yanzu sunne manya manyan masu algaitar fadar UMUGHLUK ITIBEL elhazai ne, ganninsu sai da takarda........., Tana nan ta dafa wannan ta bata, ta dafa wancen ta bata dan a samu saukin haihuwa ga ruwan rubutu ba dare ba rana daga aban birni, inda innar birni ke nata rokon ALLAHn ta hanyar hanna kanta barci tana rokon Allah ya raba lafiya
.......................................................
Nishi take yi da dukkan karfinta, a cikin dakinta na barci ne, zufa take tsiyaya kamar babu sanyin ACn da HUZNAH ta kure ta basu waje, ama kan dan ya ki fitowa
Innarta dake tsaye tana matsar hawaye hannunta rike da carbi fadi take" Indi, kamar zaki yi kashi haka zaki nisa, ki yiwa Allah ki yiwa annabi ki nisa dan nan ko y'ar nan su fito hankalinmu ya kwonta, nisa mana"
Ina, Nadirah ba baka sai kunne, idannuwa kawai take zarrowa tamkar zata ciro su ta yarr, azabar ta kai wajen da ba zata iya magana ba yau sai dai nishin da kuma amshi hailalar da Matar Sheikh ke maimaita mata a tausashe tana faman fada mata an kusa ga kai nan ya bado fitowarsa ne dai bai fito ba
Lalle a yau ta yarda cewa idan Kanta da na ASADEEK za'a hada a yi na danta ta shiga uku, jama'a babu wanda nasa kan ba zai amshe langa uku ba tsaf , ina ga shida? Ita kam tata a nan zata kare kuma, shikenan sai dai a ringa fadin ai an yi wata NADIRAH a zamanin da ya shude
A waje kuwa, fifitu HUZNAH ke yi masa, yana zaune hannayensa bibiyu a dafe da kummatunsa ya zubawa SHEIK ido, wanda a dole ya janyo shi ya sako shi dakin nan dan da ya kawo matarsa hannunsa ya riko yace idan baka zo ba in na summa wa zai dauke ni? Gashi dai tun dazu ya yi wani tsuru tsuru yana kallonsa sai kuma ya kalli dakin, sai ya sake kallonsa ga zufa sai sjika maza take kamar shi ke nakudar yana ta yarfe hannu, ita kuma HUZNAH na famar masa fifitu da hannayenta kamar ta haukace dai itama bayan ga AC na kada su
A tausashe Sheikh ya ce" Ka yi addu'a mana ASADEEK, ka san dai ba za'a kaita asibiti ba ko? Ka sani sarai"
Da hannunsa ya nuna cewar yana yi a zuciyarsa sannan ya sake cira kai ya kalli dakin, kai innalilahi wa inna ilaihi rajune, haka haihuwar da take? Kalau fa suka zagaya da ita jiya da yaman nan, ama da asusuba ace masa wai tana gwuiwa? Gasu a gwuiwar har wata asubar zata zo shiru? Lalle a gaishe da mata, wannan ko kashi makayi ne ya rike ka ka kasa fitarwa na awa daya sai ka ji kamar zaka summa bale kan dan mutun? Ga tuzuruwar kauye da katon kai, shi hanyar cema gaba dayanta in yana aunawa sai ya ji gwara dai a je asibitin nan, in ba ikon Allah ba yaya za'a yi hanyar dake komawa ta matse taf kan Da ya fito?
An sha daga, kafin kai yake fitowa, cikin hikima ta idasa zaro jikin wanda ke tafe da uwa,
Yaro ni kosashe jajajir da shi masha Allah ga ni'imat gashi luflufluf a lulube a saman kansa, hannayensa a jimke, ana kuma ciro shi ya calara kukan da ya saka ASADEEK mikewa a haukace yana zarro idannuwansa, sai da SHEIK ya riko shi domin dakin ya nufa da nufin shiga bayan ba zasu so ya shigar masu a irin wannan lokacin da haihuwa ke raunata mata ba
Tarin farin ciki sai da ya saka su zubar da hawaye, cikin sauri Inna ta shiga kimtsa shi yana cacalara kuka kamar zai tsage dakin tana aukin yi masa waka tana juya shi kadan kadan har ta saka masa sutura tana kallo matar SHEIK ta kama NADIRAH ta shige da ita bayi a hankali bayan ta dauke ledar haihuwar ta yi ciki da ita , ita kuma ta nado jaririn dake ta yanyar yanyar ta fito da shi fuskar nan tata kamar ginar auduga ta miko shi wa HUZNAH tana fadin" Wannan miji nawa dai toh, ba dole ya ta ringa zarar ido kamar ta ga mala'ikan mutuwa ba, gayanan yatsa a baki ko me yake nufi kuma? Gaskiya ya kama kansa dan yata barcima zata yi...."
ASADEEK hannunsa na rawa yana kallon jaririn bayan an dora masa shi a hannayensa sai ga Auta ta shigo da gudu dan kuwa tunda abu ya kankama HUZNAH ta sanar mata , ita kuma tace ina ai ba zama sai AGADAZ, sai gata ta shigo ta ci karro da farin ganni
Fadin murna da farin cikin wannan ahalima bata baki ne, kafin kace menene wannan gari ya dauka, murna ta cika ko'ina, hanadallah kawai ake yi, farin ciki kawai ake yi ba baba ba yaro, abu ne da ake jir ake nema ido rufe
Sunna gama gyarata suka fito suka fice baban falonta aka bar ASADEEK shiga ciki da babyn a hannunsa
A hankali ya haura saman gadon da aka cenza shinfida da sabon abin shinfida , dakin sai kanshin turaran ruwa na daki yake dan an zuba shi sosai an gyara ko'ina sai walwali yake karnin nan an dake shi da hypo an ci karfinsa da turaren wuta
Ta yi laushi sosai tana rufe da bargo, idannuwanta kasa kasa take kallonsa har ya idasa hayowa ya rungume babyn a kirjinsa yana kallonta idannuwansa cike da launi na tsantsar soyayarta a cikinsu a hankali ya ce" Allah ya yi maki albarka, Allah ya raya *TUFAINAT*"
Idannuwanta ta lumshe a hankali tana murmushi sannan ta jimke hannunsa a cikin nata , sunnan dda take fada masa tana so ya sakawa yaronta, itama ta ji dadin haka sosai a ranta
A hankali ya saka yaron a tsakiyarsu ya zauna yana ta tofa masu addu'a har barci ya dauke uwar, sannan ya dauke dan ya je ya kaina Inna Hindu dake tsaye kan kaffafuwanta ta yi nan ta yi nan da waya a hannu fadi take itace Hindu ta habu uwar Indi matar UMUGHLUK, yau dai Indin ta haihu ga dan da nan masha Allah da shi a zo biki
Tun daga ranar ya zamto babu hutu babu masala tsinke a fada har ranar sunna ta zagayo aka zanna sunna aka sha wunin biki cikin farin ciki da kwonciyar hankali
Daga wannan lokaci lamari da yawa ya cenza, daraja da kima tata ta sake nin'ninkuwa a idannuwan mijinta da al'umar gari, sosai suke farantawa junna rai sunna kuma kare mutuncin junna da bacin ran junna
A tsakaninta da uwar gidanta kuwa, mu'amala ce ta wayewa da kuma zama da zuciya daya
Ba maganar ba sabawa dan kuwa rayuwa tsakanin harshe da hakorina akan sabawa bale mutun da mutun, sai dai du tsanani ana kokarin sako tsoron Allah da kuma kare hakkin makoci dan a ringa tafiyar da mu'amala lafiya
Sannu a hankali ta zubda wanka, har ta koma bakin aiki, inda baby ya zamo fan yawo abinsa kulun yana bayan inna Hindu ko bangaren HUZNAH, wace a yanzu itama ake yi mata tsatsamin cikin dan kuwa wata ya shige bata ga al'adarta ba, ga kuma yan ciwuka dake sakota a gaba .............