← Book details Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 69 OF 99

Sashe 69

Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sake mayar da ita hannunsa ya yi ya dawo falon nanda jikakiyar rigarta ya shinfideta a saman gadon nan ya zamto sanyin AC ya shiga ratsa dukan kofofin fatar jikinta a dole ta ringa jin wani irin tsigar jikinta na mimikewa sakamakon sanyin, dan haka ya ringa dan son kamo abinda zata rufa cen kasan makoshinta ta furta "Sanyiiiiiiiiiiiiiii"

Kallonta da yake yi ya saka shi gane eh sanyin take ji, irin mimikewar da take yi kuwa ya saka shi gane kwarai ba zata yi masa gardama a yanzu ba, dan haka cikin nutsuwa da dane kokowarta a farkon farawarsa ya samu ya daneta kadan har ya dangana lalausan lebunansa a wajen bayan ya bude kafafuwanta sosai ya shiga gabatar mata da mugun sabo, sabon da ba kowani namiji ke yi ba, sabon da idan ka dandanawa mace shi ko ta bariki ko halalinka da wahala ta iya yin nesa da kai, zaka ji ana cewa me yake bata ta nacewa dan banza yana mata wulakanci☹️, mahaukacin sabo ne da namiji ke yiwa mace mai wuyar fasara, wasu matan saboda rashinsama ya saka basa gane kan abin, wasun kuwa sam basa sonshi😁, da wannan ASADEEK ya yi mata wani irin riko, tun tana zarro ido bata gane me yake faruwa har gaba daya ta rikice ta rukunkume fillo tana neman kurma ihu, a rikice ta saki abinda yake so ya sakin watau ta samu nutsuwa ta wannan hanyar sannan zufa ta tsatsafo mata a gaban goshinta dan rikicewa da bakon al'amarin da bata san shi kuma a wani mataki zata ajiye shi ba,
A hankali ya haye ya janyota jikinsa sannan ya ja masu bargo ya lulube su da shi ta yadda ta shige jikin nasa ta ringa sauke ajiyar zuciya kamar ta yi gudun tseratar da rai,
Hannunta na dama da ta dora a saman damtsen hannunsa ta jimke sannan ta kifa kanta a kirjinsa da irin dokawar da zuciyarta ke yi ya saka shi sauke ajiyar zuciya da yin dan murmushi a saman lebensa ya zagayo hannunsa ya lumshe idannuwansa dan yin barci yana sake jin amon sansanyar muryarta da ta kama sunnansa cirat tana kallonsa hira ce take yi masa kamar na sako da sako............................................................................................. Gishiri gishirin dake saman lebensa yake dan lashewa a hankali yana mai fatan Allah ya bashi ikon gannin ya iya jure wannan aiki, kar aje maimakun ya ci karfinta ya hadasawa kansa da ciwo mai zafi bayan ya rabu da shi.

_________________________________

Faduwar Mancheste din da yake kokarin balawa a hannun rigarsa bayan ya gama shiryawa da nada rawaninsa sasauke ya farkar da ita daga nanauyan barcin da ya kwasheta

Dishi dishi ta ringa gani kafin a hankali idannuwanta su washe ta sauke dubanta a bayansa
Tun daga saman kansa wajen rawaninsa har zuwa kasan wandonsa na shada fara lalausa da kuma farare karkar din kafafuwansa take kallo harda dan sake talabe kanta tana kallonsa a zuwan bai san tana yi ba domin a tunaninta bai san ta farka ba

Cikin nutsuwa ya gama dukkan abinda zai yi ya saka farar safarsa sannan ya juyo, hakan ya sakata rufe idannuwanta ruff tana sauraron takunsa da kunnayenta

Murmushi ya saki ya karasa bakin gadon ya rage tsayinsa ya mana mata kiss a goshinta, cen cikin makoshinsa ya ce" Zan yi tafia, ki min Adu'a idan kin tashi kin ji?, Sannan ki yi wanka fa kar ki mance........."

Idannuwan ta sake rufewa rufff hakan ya bashi nishafi sosai har ya zubawa fuskar tata ido, sannan ya mike ya juya ya saka lalausan takalmansa simple ba na gidan sarauta ba domin abinda zai fitar da shi din bai shafi haka ba lokaci daya ya lalubo wayarsa karama yana rufo mata dakin ya shiga dana msg a takaice ya tura kamar haka" Ki turon adireshin gidanku, yau zan kawo maki ziyara "

Da hanzari yake takawa har ya karasa wajen motar da aka bude masa ya shiga aka rufo sannan ya dubi sarkin gida cike da dakiya da mulkin murya irin ta sarakai ya ce" Boyayiyar fita ce"
Daga haka ya yi shiru ya gyara zamansa yana dan taba zoben azurfar dake hannunsa yana kallon barin da SHEIK yake zaune

Sarkin gida na fitowa da hannunsa ya ringa salamar mutane, hakan ya sa kowa ya juya cikin nutsuwa ya bar wajen domin sun sani idan har fitar sirri ce ZAKIN SARAKAI baya bukatar sanarwa a gari da cikin gida, sannan baya bukatar yan rakiya, harta motar da yake shiga idan fitar sirrin ce bata da number masarautar, su hudu abinsu suke fita, daga shi sai SHEIK, sai Direban dake jansu, sai DAN SAWANIN yaki wanda yake tafiye a saman doki komai nisan wajen sannan shi a nesa kadan yake da su bama zaka dauka tafiyarsu daya ba, hasalima shi din abin tsoro ne wa idannuwan al'uma , haka kuma WA'INDA suka san shi idan suka ganshi a waje sai su shiga neman UMUGHLUK ITIBEL dan sun san tafiyarsu daya ce

A hankali motarsu ta fara tafia, daidai lokacin da UMMA ta fito daga Bangaren Auta tana ta neme neme da tunanin ina yarinyar ta shiga yau?, Idannuwanta suka sauka a bakon lamarin, bakon lamari mana ASADEEK ne zai fita ba da sanninta ba? Ta san motocinsa na sirri baki dayansu, ko a cikin gari zai yi fitar sirri yakan sanar mata ko ta waya ne, ama a yanzu sai bayan motar ta hango tana ratsa jama'ar fada babu mai kaucewa da dukawa dan babu wanda ya san su waye a ciki bale a gane UMUGHLUK ITIBEL NE !

Gabanta sai da ya kwonci kwonci ya fadi dan haka kawai ta ji hankalinta na neman tashi da gannin haka

Da sauri ta juya ta nufi bangaren.................................

😁mun dawo, zamu dora in sha Allah

*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*

🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻

_FREE BOOK_

*Na*

*SAJIDA NIGER*

4️⃣9️⃣

Da sauri ta juya ta nufi bangarenta dan zuwa ta yi kiran numbarsa, saima ta manta da neman inda Auta ta shiga domin gani take yi wannan rikicin ya fi na neman inda mahaukaciyar y'ar nan take

Tunda ta shige ta zauna ta shiga kira a karamar wayarta gaban munafukan bayinta WA'INDA bata boye masu komai
Kira ta ringa yi har sau uku ama ba'a daga ba, a dole ta dakatar tana hucin dake fitowa daga cen cikin zuciyarta tana kallon waje daya, domin ta sani ba'a masa kira sama da biyuma , idan ka yi daya biyu bai amsa ba ka bari zai taboka da kansa ne

Daya daga cikin bayin ta kara sada kanta tana fadin" Allah ya taimaki sarauniyarmu , sannan uwar UMUGHLUK ITIBEL, Allah ya karawa Gimbiyarmu lafiya da nisan kwana, zamaninki dawamame ne Uwa a wajen zaki, sannan mata daya kwal a wajen ja gaban da muke hari, me yake bata ranku haka ne?"

Cike da hura hanci take dubansu, a kausashe ta ce" A tsakaninku ku uku, akoy wace ta yi sake da aikin da na sakata ne a cikin gidan nan?, Ina nufin akoy wace bata cika aikinta yadda ya dace ne?"

Kusan a tare suke girgiza kawunnansu cike da gaskata mata yadda suka saba yi mata aiki basu cenza ba!

A birkice ta ce" Da mamaki kuwa!, A tarihi a kusa kusan nan ASADEEK bai taba yin fita ba tare da na sani ba!, Rabonsa da irin haka tun yakin sakashi jikina da na yi wanda ni kadai na san irin rayukan da na kawar kafin haka ya samu, dan bama so ya waiga ya ga kowa sai ni kwalin kwal, a yanzu kuma gayacen ya fita ko ina ya nufa?"

Wace ke yi mata leken bangaren UMUGHLUK din ce ta dauki magana tana fadin" Allah ya taimakeki, ta yiwu wani abin ya diro masa kai tsaye, irin mai dirowar nan ba tare da an shiryawa hakan ba, domin ni dai a jiya ina bangaren nan dan kuwa su Kamilu suka yi gadi ya barni na shiga da shigarkin nan, kuma ina nan ta fito da sasafe tana hawayen da ta saba na zo na sanar maki har muka sha dariyar abin, daga shi babu abinda ya faru hasalima sai da na tabatar ya hau salaya na yi anfani da ky din wajenki na fice da taimakon Kamilun, bayanshi sai fitowarnan tasa da kika ce mu dawo mu jirayeki zaki je da kanki Bangaren Auta dan wannan ta ce maki bata kwana a bangarenta ba"

Umma ta sake yin jimmm, sai kuma ta mike ta nufi dakinta ta rufo ta karasa wajen akwatin da ta boye maganin da aka turo dan NADIRAH ta zuba masa a abinci ta dauko tana jujuyawa,
Tunda aka kawo maganin ta so a yi anfani da shi, ama Nadirar ta nuna mata ba yanzu ba, wai ta dakata ta gama abinda take yi, kwata kwata bata san me yasa take sauraron yarinyar ba, abinda ta sani shine har wani shayin yarinyar take yi bata iya hawanta kai tsaye, ko dan tana da bakine? Ko idannuwan nan nara masu lulumshewa dake hadasa mata kasala da jin kamar ta janyota da karfi ta auka mata ne?, Akoy dai wani abu mai karfi a tare da yarinyar, ama kuma ta san ko ba komai yarinyar kamar ta san kanta, dan kuwa a irin yadda ta fara shigewa ASADEEK ta tabata zata gabatar da aikinta a kan tsari, dan hakama zata karra bata lokaci kadan ta gani!

Tino NADIRAH da ta yi da yannayinta ya hadasa mata bukatar aikata aikin da ya fi komai dadada mata ruhi, hikimar ubangiji kuwa ya bige mata tunanin dake ranta na neman auta harma ta ba bayinta dama suka rufe su hudu a dakin suka shiga aikata masha'arsu! ( Subahanalah)

Wani wiki wiki fa ita ta karaso falon bayan ta bude kofar ta shigo ta ja turus tana kallonsu kamar yadda suke kallonta
Chapter 69 · 0% Book details