Sashe 35
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
HINDU ta ja ajiyar zuciya, irin abin a ranta ta dubeta sannan ta sada kai ta ce" Allah ya karra maki lafiya, dama ita din da saurayinta wanda take so sosai, to da aka daura ne take dan kuka da cin alwashin ta fiku zakuwa ta aikata aikin nan dan ta dawowa saurayinta"
Cike da tsare gida Umma ta ce" Aikin me zata aikata mana?"
HINDU ta dago tana kallonta, irin zata mayse mata lambar nan? Ko ta cire kanta a ciki?, Bata san barikima iyawa bace kennan?
Hindu ta sada kanta, irin ta dan daburce, sai kuma ta dago cike da confidence, watau ta matukar yarda da ita a wannan fannin ta ce" Ina magana ne a kan, aure aka daura mata, dole ta je ta yi biyaya, idan ta dawoma zata tardo saurayinta, ama bawa yake a gareta, domin talaka ne!"
Umma ta sake kurre Hindu da kallon mamaki, lalle wannan din wata biyayiyar muguwa ce, ta ayana a zuciyarta, watau ta ji maganarsu ta bayan kofa, ta zata tare suke ta karra bata magana a jumulce, ta nemi karin haske ta kuma zagayeta
Zaunawa ta yi tana fadin" Wacece ke?, Ina nufin menene tsakaninki da ita?"
HINDU ta dubi NADIRAH, ta dubi UMMA, a hankali ta ce" Ni na raineta"
"Wani irin raino kika bata?" H
umma ta tambaya
HINDU ta lumshe idannuwanta ta ce" Na horeta ne cewa, biyan bukata rai ba a bakin komai yake ba, ta fi yarda da fansa a kan komai, hakan ya sa ta kasance amintaciyar baiwa!"
Wani irin yarda da Hindu ke darsuwa a zuciyar Umma, sai dai sam bata nuna ba, hasalima mikewa ta yi ta karasa wajen akwatin da suka zo da ita ta zauna ta bude ta shiga ciro suturar da ita da kanta sai da ta yi mamaki, domin sakon daga matar UMUGHLUK ITIBEL ne cewa sakon amarya ne kyauta ce daga ita, ita kuma ta dauko bata duba ba dan ta san ba zai wuce kayan da za'a sakawa amarya ba, ta tabata kuma ba zata yi wani abin kirki ba dan bata iya abu irin na fita kunya ba, sai dai a yanzu ta yi dana sannin rashin budewar, da ta rage wasu abubuwan, koma ta cenza su
Sarkar ta zinari ta sake zubawa ido, sai kuma ta tabe baki, ko menene zata dauke daga baya ai
Kayan ta miko ma HINDU tana kallonta a hankali ta ce" Ki shiryata"
Hindu ta amsa ta mike ta ce" Tashi mu shiga ciki"
Umma ta dan dago ta sake raka su da kallo har suka shige
Murmushi ta yi tana karra jin yarinyar na wani irin karra mamaye mata kirji, ita abin har ya farra damunta, anya kuwa zata aikata abinda Gimbiya ke so? Watau idan yarinyar ta kashe sarki a yi yadda za'a gane itace ta kashe shi? Anya zata iya aikata haka? Yarinyar wata irin salihar fuska mai dukkan kirji ne da ita
Sun dan dauki lokaci sannan suka fito
A yanzuma kasa dauke idannuwanta ta yi a kan NADIRAH har HINDU ta zaunar da Madirar a gefe sannan ta sake gyara mata daurin dan kwalinta ta kuma kallon Umma tana jin lalle idan akoy wace ya dace su yi shayi wannan matar ce, dan kuwa gaskiyar NADIRAH tana tare da abin munafurci a tare da ita
Umma ta dauke kanta ta ce" Kina da aure ne?"
HINDU ta sake kallonta a hankali ta ce" To dada, gani nan dai, auren dai gayanan dai, kawai"
"Kina da aure ne?" Umma ta maimaita a dake, domin amsar bata yi mata ba
Hindu ta gyada kai ta ce" Eh "
UMMA ta kawar da kanta ta mike ta dauko alkyabar da za'a lulubawa MADIRAH da safa da kuma baban abin rufa na turkudi mai masifar tsada da za'a lafta mata ta mikowa HINDU sannan ta kama hanyar fita tana fadin " Ki iya bakinki, masoyansa a garin da ba nasa bama sun fi makiyansa yawa, ku kasance cikin shiri koda yaushe muna iya kama hanya"
Tana fita ta daga wayar wa'inda ke tsare da hanyar saboda REBEL ( watau yan fashi da makami) ta tabatar an watsa mutane ta ko'ina da bindigogi dauke da alburusai, domin gari ya dauka ya yi aure, idan akoy masoyansa a daji, akoy makiyansa masu farautar rayuwarsa a bayane!
Ke kuma aboue ko?
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
2️⃣4️⃣
Tana tafia NADIRAH ta dago, muryarta a cen ciki ta ce" Innata, idan kika bi ni Aban kauye fa?"
HINDU ta lumsje idannuwanta sannan ta yi murmushi, a sanyaye ta ce" Ba zasu kwace mana komai ba Indina, zan raka ki har dakinki sannan na dawo in sha Allah, ki min alfarma ki kwontar da hankalinki kin ji?"
Kai ta gyada tana jin sanyi sanyi a ranta, sannan ta karra jimke yar karamar wayar da Abanta ya bata cewar akoy layinsu a ciki, yanzu haka Innarta ta daukota daga ma'adanarta ne dan su yi magana da iyayen nata, sun gama maganarma ama ta kasa mayarwa, da kyar ta ba Innarta ta mayar ta boye sannan suka mike dan gabatar da sallah
Bayan an gama sallar azahar aka shiga fitar da kayan da aka ce nata nw, kayan da su ba'ama nuna masu ba
Lalle an fitar da kaya masu yawan gaske sannan aka fitar da ita
Gimbiya ke rike da ita, irin rikon nan na tana jikinta sosai sannan tana ta shafa kanta tana afkin nuni da rarashi take yi har suka karaso gaban wuleliyar motar da za'a sakata suka shigar da ita sannan suka yi salama aka dauki hanya, domin tafia ce zasu yi a hankali wace zasu dauki lokaci koda sun shiga garin da wuri ba zasu isa gidan da wuri ba sai sawaye sun dauke, dan ba'a zuwa da matar sarki ido na gani
A hankali suke tafe, cikin motocinsu, motocin sojawa sun zagaye su, tafiya wace idan sun doso ake dakatar da masu zuwa sai sun wuce har suka dauki babar hanyar da zata kai su AGADAZ
A hankali Umma ta dan karkata kusa da kunnen NADIRAH ta ce" Kuka kike yi?"
NADIRAH ta dan yi tsam, kafin ta girgiza kanta a hankali"
UMMA ta yi murmushi ta ce" Kina iya kwontawa a cinyana, ko a kafada ki huta kafin mu isa BABAN birni, domin zan so ki bude ido ki ga Baban birni, ko kin taba shigowa?"
NADIRAH ta sake girgiza kanta tana dan gyara zamanta
Umma ta sake yin murmushi ta ce" Garin Agadaz, gari ne dake dauke da al'adu, da kuma yannayin ginni irin na kasa, Mazan garin sunna da kudi , boyayun kudi, mahaukatan kudi, domin wasunsu manya ne na kasa, wasu kuma manyan da suka aikata fashi da makami a da ne, wasun ma'aikatan gwamnati ne, wasu masu cin gashin kansu ne, muna cakule da larabawa, da kuma wasu daidaikun yaren........, Gari ne mai daraja, mai girma, mai dauke da mata buzaye da larabawa masu ji da kansu harma da daidaikun wasu yaren, a Agadaz muna girmama Uban kowa, Shi UMUGHLUK ITIBEL yana zuciyoyin samari da yan mata, datawa da tsofafi.............., Zan iya ce maki kin yi dace kin kuma taka sa'ar da duban yan mata ke hari....kin kafa tarihi koda a yanzu kika mutu"
NADIRAH ta dan dago da idannuwanta ta dan saci kallon Umma, still bata furta mata koda A ba
Umma ta dora da fadin" Abinda ya sa ba'a cika gini irin na bulo da bulo ba sai gidan wa'inda suka gagara, saboda sahara, yankin kasa da kuma tsohon gurbi na Volcan, idan zaka dora ginnin da ba kasa ba ko zana, tabas sai ka girgiza da aljihunka, sai dai idan ka tara hakan ba wani matsala bane kuma sai ka zuba cefa ka zuba ginni, Mijinki ya yi ginnin da harta dakin shn shayinsa Bulo ne.............., Ya tara fa, ke kam kin yi dace"
NADIRAH ta tabe bakinta a ranta tana ayanna' hakane'
Umma ta ce" Zaki sha mamakin darajar da zaki samu, duda ba ainahin ke din bace, ama ke dinma kece, tun daga wajen gari matasa na cen da manyan motoci sun yi niya sai sun yi wasan dauko Amarya duda shi angon ba kece a gabansa ba, ya fita da mahaulaciyar kanwarsa da kuma matarsa shakatawa......, Wannanma ai kamar cin amana ne ko?"
Wani murmushi ne ya kwacewa NADIRAH, a ranta ta ayana' An zo wajen, dama na fadawa Innata kina warin munafukai, da ace ita din ce ta yiwu hakan ya mata ciwo, sai dai kashhhhh ko a kwalar rigata'
Umma ta karra rage muryarta ta ce" kin san manyan ginni na matan gidan hudu ne, daya matarsa na ciki, daya sai ya saka kanwarsa, kema a dayan kike na kusa da na kanwar tasa, na san dayan kuwa rushe shi zai yi dan da wahala wata macen ta shigo a matsayin matarsa ko?"
Lalle A yau a yanzu NADIRAH sai ta rainawa matar nan wayo, kuma ta tabata wannan mata tana fama da jahilci mai tsananin gaske, wanda ba zai iya barinta tunanin fari ko baki ba, sai dai ta aikata abu kanta sake, tabas tana da ayar tambaya a kan matar nan, magangannunta sunna saba kamaninta, sai dai ba zata yi gagawa ba, dan bata san wacece ita a masarautar da wajen baban nasu ba sam,
Sun ja tafiyar iya ja, har sai da duhun magariga ya fara shigowa sannan suka saki tafiyar suka yi mai sauri suka karasa ana gama sallah
A hankali NADIRAH ta samu kanta da dan ba idannuwanta damar kallon hayaniyar da take ji
A hankali ta fara kallon yadda innarta ke washe baki tana daga hannu
Wani murmushi ne ya kwace mata dan tsakanin Innarta da Allah take daga hannayenta bibiyu tana gaishe da masu gaisheta
Da sauri ta damu kanta da karra wara ido tana kallon tarin jere na motoci da dawakai majiya karfi, da manyan babura sun tsara abin gefe da gefe sunna gabatar da wasan a tsare
Cike da tsare gida Umma ta ce" Aikin me zata aikata mana?"
HINDU ta dago tana kallonta, irin zata mayse mata lambar nan? Ko ta cire kanta a ciki?, Bata san barikima iyawa bace kennan?
Hindu ta sada kanta, irin ta dan daburce, sai kuma ta dago cike da confidence, watau ta matukar yarda da ita a wannan fannin ta ce" Ina magana ne a kan, aure aka daura mata, dole ta je ta yi biyaya, idan ta dawoma zata tardo saurayinta, ama bawa yake a gareta, domin talaka ne!"
Umma ta sake kurre Hindu da kallon mamaki, lalle wannan din wata biyayiyar muguwa ce, ta ayana a zuciyarta, watau ta ji maganarsu ta bayan kofa, ta zata tare suke ta karra bata magana a jumulce, ta nemi karin haske ta kuma zagayeta
Zaunawa ta yi tana fadin" Wacece ke?, Ina nufin menene tsakaninki da ita?"
HINDU ta dubi NADIRAH, ta dubi UMMA, a hankali ta ce" Ni na raineta"
"Wani irin raino kika bata?" H
umma ta tambaya
HINDU ta lumshe idannuwanta ta ce" Na horeta ne cewa, biyan bukata rai ba a bakin komai yake ba, ta fi yarda da fansa a kan komai, hakan ya sa ta kasance amintaciyar baiwa!"
Wani irin yarda da Hindu ke darsuwa a zuciyar Umma, sai dai sam bata nuna ba, hasalima mikewa ta yi ta karasa wajen akwatin da suka zo da ita ta zauna ta bude ta shiga ciro suturar da ita da kanta sai da ta yi mamaki, domin sakon daga matar UMUGHLUK ITIBEL ne cewa sakon amarya ne kyauta ce daga ita, ita kuma ta dauko bata duba ba dan ta san ba zai wuce kayan da za'a sakawa amarya ba, ta tabata kuma ba zata yi wani abin kirki ba dan bata iya abu irin na fita kunya ba, sai dai a yanzu ta yi dana sannin rashin budewar, da ta rage wasu abubuwan, koma ta cenza su
Sarkar ta zinari ta sake zubawa ido, sai kuma ta tabe baki, ko menene zata dauke daga baya ai
Kayan ta miko ma HINDU tana kallonta a hankali ta ce" Ki shiryata"
Hindu ta amsa ta mike ta ce" Tashi mu shiga ciki"
Umma ta dan dago ta sake raka su da kallo har suka shige
Murmushi ta yi tana karra jin yarinyar na wani irin karra mamaye mata kirji, ita abin har ya farra damunta, anya kuwa zata aikata abinda Gimbiya ke so? Watau idan yarinyar ta kashe sarki a yi yadda za'a gane itace ta kashe shi? Anya zata iya aikata haka? Yarinyar wata irin salihar fuska mai dukkan kirji ne da ita
Sun dan dauki lokaci sannan suka fito
A yanzuma kasa dauke idannuwanta ta yi a kan NADIRAH har HINDU ta zaunar da Madirar a gefe sannan ta sake gyara mata daurin dan kwalinta ta kuma kallon Umma tana jin lalle idan akoy wace ya dace su yi shayi wannan matar ce, dan kuwa gaskiyar NADIRAH tana tare da abin munafurci a tare da ita
Umma ta dauke kanta ta ce" Kina da aure ne?"
HINDU ta sake kallonta a hankali ta ce" To dada, gani nan dai, auren dai gayanan dai, kawai"
"Kina da aure ne?" Umma ta maimaita a dake, domin amsar bata yi mata ba
Hindu ta gyada kai ta ce" Eh "
UMMA ta kawar da kanta ta mike ta dauko alkyabar da za'a lulubawa MADIRAH da safa da kuma baban abin rufa na turkudi mai masifar tsada da za'a lafta mata ta mikowa HINDU sannan ta kama hanyar fita tana fadin " Ki iya bakinki, masoyansa a garin da ba nasa bama sun fi makiyansa yawa, ku kasance cikin shiri koda yaushe muna iya kama hanya"
Tana fita ta daga wayar wa'inda ke tsare da hanyar saboda REBEL ( watau yan fashi da makami) ta tabatar an watsa mutane ta ko'ina da bindigogi dauke da alburusai, domin gari ya dauka ya yi aure, idan akoy masoyansa a daji, akoy makiyansa masu farautar rayuwarsa a bayane!
Ke kuma aboue ko?
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
2️⃣4️⃣
Tana tafia NADIRAH ta dago, muryarta a cen ciki ta ce" Innata, idan kika bi ni Aban kauye fa?"
HINDU ta lumsje idannuwanta sannan ta yi murmushi, a sanyaye ta ce" Ba zasu kwace mana komai ba Indina, zan raka ki har dakinki sannan na dawo in sha Allah, ki min alfarma ki kwontar da hankalinki kin ji?"
Kai ta gyada tana jin sanyi sanyi a ranta, sannan ta karra jimke yar karamar wayar da Abanta ya bata cewar akoy layinsu a ciki, yanzu haka Innarta ta daukota daga ma'adanarta ne dan su yi magana da iyayen nata, sun gama maganarma ama ta kasa mayarwa, da kyar ta ba Innarta ta mayar ta boye sannan suka mike dan gabatar da sallah
Bayan an gama sallar azahar aka shiga fitar da kayan da aka ce nata nw, kayan da su ba'ama nuna masu ba
Lalle an fitar da kaya masu yawan gaske sannan aka fitar da ita
Gimbiya ke rike da ita, irin rikon nan na tana jikinta sosai sannan tana ta shafa kanta tana afkin nuni da rarashi take yi har suka karaso gaban wuleliyar motar da za'a sakata suka shigar da ita sannan suka yi salama aka dauki hanya, domin tafia ce zasu yi a hankali wace zasu dauki lokaci koda sun shiga garin da wuri ba zasu isa gidan da wuri ba sai sawaye sun dauke, dan ba'a zuwa da matar sarki ido na gani
A hankali suke tafe, cikin motocinsu, motocin sojawa sun zagaye su, tafiya wace idan sun doso ake dakatar da masu zuwa sai sun wuce har suka dauki babar hanyar da zata kai su AGADAZ
A hankali Umma ta dan karkata kusa da kunnen NADIRAH ta ce" Kuka kike yi?"
NADIRAH ta dan yi tsam, kafin ta girgiza kanta a hankali"
UMMA ta yi murmushi ta ce" Kina iya kwontawa a cinyana, ko a kafada ki huta kafin mu isa BABAN birni, domin zan so ki bude ido ki ga Baban birni, ko kin taba shigowa?"
NADIRAH ta sake girgiza kanta tana dan gyara zamanta
Umma ta sake yin murmushi ta ce" Garin Agadaz, gari ne dake dauke da al'adu, da kuma yannayin ginni irin na kasa, Mazan garin sunna da kudi , boyayun kudi, mahaukatan kudi, domin wasunsu manya ne na kasa, wasu kuma manyan da suka aikata fashi da makami a da ne, wasun ma'aikatan gwamnati ne, wasu masu cin gashin kansu ne, muna cakule da larabawa, da kuma wasu daidaikun yaren........, Gari ne mai daraja, mai girma, mai dauke da mata buzaye da larabawa masu ji da kansu harma da daidaikun wasu yaren, a Agadaz muna girmama Uban kowa, Shi UMUGHLUK ITIBEL yana zuciyoyin samari da yan mata, datawa da tsofafi.............., Zan iya ce maki kin yi dace kin kuma taka sa'ar da duban yan mata ke hari....kin kafa tarihi koda a yanzu kika mutu"
NADIRAH ta dan dago da idannuwanta ta dan saci kallon Umma, still bata furta mata koda A ba
Umma ta dora da fadin" Abinda ya sa ba'a cika gini irin na bulo da bulo ba sai gidan wa'inda suka gagara, saboda sahara, yankin kasa da kuma tsohon gurbi na Volcan, idan zaka dora ginnin da ba kasa ba ko zana, tabas sai ka girgiza da aljihunka, sai dai idan ka tara hakan ba wani matsala bane kuma sai ka zuba cefa ka zuba ginni, Mijinki ya yi ginnin da harta dakin shn shayinsa Bulo ne.............., Ya tara fa, ke kam kin yi dace"
NADIRAH ta tabe bakinta a ranta tana ayanna' hakane'
Umma ta ce" Zaki sha mamakin darajar da zaki samu, duda ba ainahin ke din bace, ama ke dinma kece, tun daga wajen gari matasa na cen da manyan motoci sun yi niya sai sun yi wasan dauko Amarya duda shi angon ba kece a gabansa ba, ya fita da mahaulaciyar kanwarsa da kuma matarsa shakatawa......, Wannanma ai kamar cin amana ne ko?"
Wani murmushi ne ya kwacewa NADIRAH, a ranta ta ayana' An zo wajen, dama na fadawa Innata kina warin munafukai, da ace ita din ce ta yiwu hakan ya mata ciwo, sai dai kashhhhh ko a kwalar rigata'
Umma ta karra rage muryarta ta ce" kin san manyan ginni na matan gidan hudu ne, daya matarsa na ciki, daya sai ya saka kanwarsa, kema a dayan kike na kusa da na kanwar tasa, na san dayan kuwa rushe shi zai yi dan da wahala wata macen ta shigo a matsayin matarsa ko?"
Lalle A yau a yanzu NADIRAH sai ta rainawa matar nan wayo, kuma ta tabata wannan mata tana fama da jahilci mai tsananin gaske, wanda ba zai iya barinta tunanin fari ko baki ba, sai dai ta aikata abu kanta sake, tabas tana da ayar tambaya a kan matar nan, magangannunta sunna saba kamaninta, sai dai ba zata yi gagawa ba, dan bata san wacece ita a masarautar da wajen baban nasu ba sam,
Sun ja tafiyar iya ja, har sai da duhun magariga ya fara shigowa sannan suka saki tafiyar suka yi mai sauri suka karasa ana gama sallah
A hankali NADIRAH ta samu kanta da dan ba idannuwanta damar kallon hayaniyar da take ji
A hankali ta fara kallon yadda innarta ke washe baki tana daga hannu
Wani murmushi ne ya kwace mata dan tsakanin Innarta da Allah take daga hannayenta bibiyu tana gaishe da masu gaisheta
Da sauri ta damu kanta da karra wara ido tana kallon tarin jere na motoci da dawakai majiya karfi, da manyan babura sun tsara abin gefe da gefe sunna gabatar da wasan a tsare