Sashe 30
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Salayar da mahaifinta ya shinfida mata ba itace a gabanta ba a irin wannan lokacin da ta nutse cikin kogin tunanin shin ta mike ta dadaura wani abu ta shake kanta ta bar duniyar kowama ya huta ko ta mike ta dira ta tagar nan ta gudu idan safiya ta yi a nemeta a rasa?
Ta jima tana kan wannan shawarwari biyu, wa'inda suka karrawaa kukanta karfi ta yadda tta ci kukan da bata taba irinsa a duniya ba, irin kukan nan da zaka iya fasaltashi da kana yi kana fatan dama mutuwa ka yi da irin wannan ranar? Irin kukan nan da shedan ke karra masa siga har ka ringa jijiga kana gannin ka zo duniya a banza ne, kukan kana yinsa ne kana auna rayuwarka tun daga lokacin da ka malaki hankalin kanka kana auna me ka yi da tsauri haka ta sameka,? Kuka ne kana yi kana tunanin aanya mutanen dake zagaye da kai sunna kaunarka kuwa? Irin kukan nan ne wasu kkan kashe kan nasu, wasu kuwa su fada a mugun hannun da zai basu shawarar guduwa............
Tun tana jin muryar kanta har ta dawo tamkar madiriritsi ya danneta tana ihu babu mai jinta
A hankali yinwa ta fara dawo da ita a doron duniya
Tun da sauran sawaye yinwar ta ringa kwakularta
Karfin Adu'ar iyayenta ne? Allah ne ya yi ita din ba zata kashe kan nata ba? Ita dai yinwar nan ta sakata bude ido ta yi tsuru tana jin tashin hankali kamar ana rarakarta
A hankali ta shiga auna yaya mutuwar kennan?
Uwa uba idan ta je a wannan halin yaya zasu kare da walakiri kennan? Wai shinfidar kennan
A hankali ta shiga tunanin iyaye
A duka kaf abinda suka roka a wannan tashin na farko wanda shine na farko a tarihin rayuwarta cikin duban wanda suka yi mata
Yau ko a shegiya suka haifeta sun mata adalci da basu bi da cikin ta magudadar ruwa ba
Uwa uba suka jure shirme nata da sakalci
A hankali ta gangaro kan wace bata yiwa laifi
Idannuwanta ta rintse da zafin gaske da ta tuna kalaman innarta
A hankali ta kawo maganar ɗa namijin kansa
Haannayenta ta watsa tana tunanin wai a cikin wanda suke kira sarkinsu, da wanda take keta rantsuwar tana iya guduwa a kansa wane ya cencenci bijirewa iyayenta a kansa?
Namiji dai sunnansa, zungundumin katon da ba miji yake a wajenta ba bale tace mijinta ne ai maganarsa na kan ta iyayenta
Kennan yaya sunnantama? Zungureriyar yar iska marar rabo?
Aminu baa ciwon yatsa yake yi ba, Aminu angwoncewa zai yi?
Shi kuwa dayan azalumin za'a kai masa ni shima!
A gaskiya a cikin biyu bata ga daya da zata bijirewa iyayenta saboda shi ba
Manyan azalumen ya dace ta yi yaki da su,
Ita marar gata ko?
Iyayenta bayi?
Abinda ya fi sakata tsanar rayuwar gidan tun tana yarinya idan mahaifiyarta ta tafi sai dare ya ratsa take dawowa, idan ba fitsari ta tashi yi tsakiyar dare ba bata ganninta, idan aka yi wasa sai a yi kwana biyu bata ga umanta ba!
Mahaifinta kuwa yana fama bawon Allah, idan yana tare da ita kowani lokaci ana iya tashinsa dan aikin uban gidansa!, Ashe duka wannan bautar bata isa ta basu daraja ba? A banzan dai suke? Shine za'a tura yarsu yin kisa?
Ita babu ruwanta da wani wai shi ANNEMOKAL ITIFAL!, abinda yake gabanta yaki da azaluman nan, dama ta rayu cikin farin ciki dan su zo tashi daya su wargaza? Lalle sun siya da kudinsu da suka saka Innar birni, Aban birni, da innarta kuka ris ris, ita kuma suka sakata summa! Maganar innarta ne, ba maganar soyaya bace, idan kuma taa gama aikin zai salameta!
Wannan tunani ya kai hankalinta saman dardumar dake shinfide, a lokacin har asuba ta fara sanyo kai domin karfe hudun dare ta yi
Jiki a sanyaye, kwonya cike da tunanin abinda yske kamar film ta shiga gabatar da sallalinta tana fatan wanda ya san inda ciwonta yake ya warkar mata, ...........
Tabas BATA FARA DAN TA DAINA BA!, Aminu kuma yana nan daram a zuciyarta ba wai ya gogu ba, sai dai tana tunanin biyayar da zai yiwa innarsa itama zata kamaanta yiwa nata innar , sai dai shi ya fita cin riba, tunda shi aure zai raya, ita kuma CETON RAI za'a turata!
Yanzu za'a fara 🤔☹️☹️☹️☹️☹️☹️☹️
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
2️⃣0️⃣
Kusan haka suka kwana, kowa na kaiwa Allah kukansa da neman sauki a wajensa
Kamar yadda aka saba daukanta da duku duku hakan ce yauma, sai dai yau abinda ya sakata jin zuciyarta zata tarwatse Abanta kadai ne ke tsaye har aka karasa da ita dakin gyaran, bayan a da innarta na gefe, innar Birni na kai kawo abinta
Kai ta gyadawa Abanta dake yi mata magana kasa kasa cewar ta yi kokari ta samu barci domin idannuwanta sun kumbura hulu hulu, hakama kumatunta
Da ido ta raka shi, sannan ta gyara zamanta jiki a sanyaye tana jira ta ji an fara yi mata abinda aka saba
Abanta na fita ya rasa ina zai nufa, shi kam tunda yake bai taba gannin yayar da kanwar sun yi fushi irin haka ba,
Jiki ba karfi ya nufi ciki da niyar nufar dakin Inmar birni, sai ya tsinkayo maganarsu a kicin
A hankali ya karasa ya dan labe yana sauraronsu, a tunaninsa har yanzu a cikin fushin suke tunda har ya ga babu wace ta damu da lekawa gannin an kai yarsa wajen gyara da sauransu
"Aunty, aa, kar ki cire idon zakaran nan, sakashi walahi" Hindu ta fada da sauri tana tarewa ta saka shi a cikin dahuwar da suke yi
FADIME ta dafe gaban goshi ta kai zaune tana fadin" Kin fi karfina Hindu, wannan dahuwar zaki ba yar taki? Walahi zaki sakata a uku bayan kin san komai"
"Ni babu abinda na sani, hasalima babu abinda muka sani mu dukanmu aunty, ina kankanar mai yusufan? Gaskiya zuwa zan yi na kai mata tun jiya rabona da ita fa" Hindu ta fada tana turo baki
FADIME ta yi yar dariya tana tafa hannu ta ce" Kin manta mun saka jaka goma goma, walahi idan kika je sai kin bani kudina, dan Allah ki barta mu gani ko ta yi hankali mana!, Haba kema, ke kin ce in na je wajen mijina kin ci jika goma, ni kuma in kika je wajen yarki na ci jaka goma, ehe"
Yar dariya ce ta subuce masa har yana kama baki, kai kai kai, matan nan ba zasu taba girma ba idan sunna tare, watau haka aka dora dan a kuntata masa shi da y'arsa ko?
Wani sukuni ya ji a cen kasan zuciyarsa, na ganewa da ya yi ba fushi mai sunna fushi suke yi da su ba, summa sunna ransu
Juyawa ya yi ya nufi ciki zuciyarsa cike da dana sannin ihun da ya yiwa matarsa a kan abinda ta fi shi gaskiya,, ama in sha Allah zai bata hakuri, domin rayuwarsu da suka gina bisa aminci ne ba bisa fin karfi ba da zalunci irin na wasu mazan
Abincin kari HINDU na mikawa masu mata gyara ta juyo ta komo suka ci gaba fa lamuransu ita da y'ar uwarta, hakan ya karra sakawa NADIRAH ciwon kai da zafin jiki mai zafin gaske, har ya zamto a yau gyaran safe kadai suka yi mata suka rakota da nufin ta koma ta huta , domin kana ganninta zaka gane bata yi barci ba , idannuwanta sun nuna
Jiki a sanyaye ta idasa shiga falon da salama a bakinta, a lokacin HINDU na tsintar Zogalen da ta sa aka kawo mata danya sabuwa fill zata yi mata hadin tumaturi da kwai , shima gyara ne na musaman
Muryarta bata fita da kyau ta sake yin salama sannan ta idasa shigowa jikinta ba karfi tana baza idannuwanta dan gannin Innarta ce kadai ko harda Innar birni?
Gannin bata ga innar birni ba ya sakata sakin shagwabar da ta saka innarta zuba mata ido tana kallonta
Raurau ta yi, nan da nan sai ga hawaye kamar an kunna pampo yana zuba ba kakautawa , sannan tana tsaye tana kallon Innarta, watau jira take yi sai ta fara zuwa inda take domin ai a ganninta itace ua dace su lalaba ba a ringa neman kasheta ba ko?
Innarta ta kalli yayarta, ta kuma kallon NADIRAH
Gefe ta matsar da zogalen tana mikewa ta ce" Wayo Allahna jaririyata, zo zo zo nan zo, wayo haka kawai saboda abin duniya na ki nemanki tun safe, zo, aunty zan biyaki kudinki bari mu yi waya da sarki!"
Dariya ce ta kubucewa Fadime ta kirki, dan walahi har fruits din da tale yankawa ta ajiye tana rike ciki
Dama ta san ba zata taba iya wuni bata nemo y'ar ba, ko a yanzu ta cikata da hirar Nadirar, uwa uba wai sarki, in Hindu ta takarkare tana labarin mijinta in bako ne kai sai ka duka ka gaisheta dan zaka yi tunanin sarkin garin gaba daya take nufi, koda yake, sarkin yake, sarki ne a rayuwarya, mutun tsayaye a kan lamarin iyalinsa, rashin karfinsa bai sakashi rayuwa a matse da iyalinsa ba, yana yin iya yinsa dan su rayu cikin farin ciki, ya daure mata kugu ita kuwa sai shagalinta take ita da y'arta
Kuka NADIRAH ta barke da shi tana shigewa kirjin HINDU ta ce" Innata, fushi kike yi da ni? Innata shine ko ki leko ni?"
A hankali ta dagotatana sake taba jikinta ta ce" Indi baki da lafiya ne? Kin ji jikinki kuwa?"
NADIRAH ta mayar da kanta ta dora tana sake rintse idannuwanta ta ce " Innata, ki cema innar birni dan Allah ta yafe min kin ji? Ki ce mata ba zan bijire mata ba, ki ce mata ko me take so zan yi kin ji? Ta daina saurin yin kuka idan na bata mata kar aje na zama yar iska kin ji innata?"
A hankali FADIME ta tsagaita dariyar da dama ba wai tun karfi bane ta daki murya take kyakyatawa tana kallonta
Ta jima tana kan wannan shawarwari biyu, wa'inda suka karrawaa kukanta karfi ta yadda tta ci kukan da bata taba irinsa a duniya ba, irin kukan nan da zaka iya fasaltashi da kana yi kana fatan dama mutuwa ka yi da irin wannan ranar? Irin kukan nan da shedan ke karra masa siga har ka ringa jijiga kana gannin ka zo duniya a banza ne, kukan kana yinsa ne kana auna rayuwarka tun daga lokacin da ka malaki hankalin kanka kana auna me ka yi da tsauri haka ta sameka,? Kuka ne kana yi kana tunanin aanya mutanen dake zagaye da kai sunna kaunarka kuwa? Irin kukan nan ne wasu kkan kashe kan nasu, wasu kuwa su fada a mugun hannun da zai basu shawarar guduwa............
Tun tana jin muryar kanta har ta dawo tamkar madiriritsi ya danneta tana ihu babu mai jinta
A hankali yinwa ta fara dawo da ita a doron duniya
Tun da sauran sawaye yinwar ta ringa kwakularta
Karfin Adu'ar iyayenta ne? Allah ne ya yi ita din ba zata kashe kan nata ba? Ita dai yinwar nan ta sakata bude ido ta yi tsuru tana jin tashin hankali kamar ana rarakarta
A hankali ta shiga auna yaya mutuwar kennan?
Uwa uba idan ta je a wannan halin yaya zasu kare da walakiri kennan? Wai shinfidar kennan
A hankali ta shiga tunanin iyaye
A duka kaf abinda suka roka a wannan tashin na farko wanda shine na farko a tarihin rayuwarta cikin duban wanda suka yi mata
Yau ko a shegiya suka haifeta sun mata adalci da basu bi da cikin ta magudadar ruwa ba
Uwa uba suka jure shirme nata da sakalci
A hankali ta gangaro kan wace bata yiwa laifi
Idannuwanta ta rintse da zafin gaske da ta tuna kalaman innarta
A hankali ta kawo maganar ɗa namijin kansa
Haannayenta ta watsa tana tunanin wai a cikin wanda suke kira sarkinsu, da wanda take keta rantsuwar tana iya guduwa a kansa wane ya cencenci bijirewa iyayenta a kansa?
Namiji dai sunnansa, zungundumin katon da ba miji yake a wajenta ba bale tace mijinta ne ai maganarsa na kan ta iyayenta
Kennan yaya sunnantama? Zungureriyar yar iska marar rabo?
Aminu baa ciwon yatsa yake yi ba, Aminu angwoncewa zai yi?
Shi kuwa dayan azalumin za'a kai masa ni shima!
A gaskiya a cikin biyu bata ga daya da zata bijirewa iyayenta saboda shi ba
Manyan azalumen ya dace ta yi yaki da su,
Ita marar gata ko?
Iyayenta bayi?
Abinda ya fi sakata tsanar rayuwar gidan tun tana yarinya idan mahaifiyarta ta tafi sai dare ya ratsa take dawowa, idan ba fitsari ta tashi yi tsakiyar dare ba bata ganninta, idan aka yi wasa sai a yi kwana biyu bata ga umanta ba!
Mahaifinta kuwa yana fama bawon Allah, idan yana tare da ita kowani lokaci ana iya tashinsa dan aikin uban gidansa!, Ashe duka wannan bautar bata isa ta basu daraja ba? A banzan dai suke? Shine za'a tura yarsu yin kisa?
Ita babu ruwanta da wani wai shi ANNEMOKAL ITIFAL!, abinda yake gabanta yaki da azaluman nan, dama ta rayu cikin farin ciki dan su zo tashi daya su wargaza? Lalle sun siya da kudinsu da suka saka Innar birni, Aban birni, da innarta kuka ris ris, ita kuma suka sakata summa! Maganar innarta ne, ba maganar soyaya bace, idan kuma taa gama aikin zai salameta!
Wannan tunani ya kai hankalinta saman dardumar dake shinfide, a lokacin har asuba ta fara sanyo kai domin karfe hudun dare ta yi
Jiki a sanyaye, kwonya cike da tunanin abinda yske kamar film ta shiga gabatar da sallalinta tana fatan wanda ya san inda ciwonta yake ya warkar mata, ...........
Tabas BATA FARA DAN TA DAINA BA!, Aminu kuma yana nan daram a zuciyarta ba wai ya gogu ba, sai dai tana tunanin biyayar da zai yiwa innarsa itama zata kamaanta yiwa nata innar , sai dai shi ya fita cin riba, tunda shi aure zai raya, ita kuma CETON RAI za'a turata!
Yanzu za'a fara 🤔☹️☹️☹️☹️☹️☹️☹️
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
2️⃣0️⃣
Kusan haka suka kwana, kowa na kaiwa Allah kukansa da neman sauki a wajensa
Kamar yadda aka saba daukanta da duku duku hakan ce yauma, sai dai yau abinda ya sakata jin zuciyarta zata tarwatse Abanta kadai ne ke tsaye har aka karasa da ita dakin gyaran, bayan a da innarta na gefe, innar Birni na kai kawo abinta
Kai ta gyadawa Abanta dake yi mata magana kasa kasa cewar ta yi kokari ta samu barci domin idannuwanta sun kumbura hulu hulu, hakama kumatunta
Da ido ta raka shi, sannan ta gyara zamanta jiki a sanyaye tana jira ta ji an fara yi mata abinda aka saba
Abanta na fita ya rasa ina zai nufa, shi kam tunda yake bai taba gannin yayar da kanwar sun yi fushi irin haka ba,
Jiki ba karfi ya nufi ciki da niyar nufar dakin Inmar birni, sai ya tsinkayo maganarsu a kicin
A hankali ya karasa ya dan labe yana sauraronsu, a tunaninsa har yanzu a cikin fushin suke tunda har ya ga babu wace ta damu da lekawa gannin an kai yarsa wajen gyara da sauransu
"Aunty, aa, kar ki cire idon zakaran nan, sakashi walahi" Hindu ta fada da sauri tana tarewa ta saka shi a cikin dahuwar da suke yi
FADIME ta dafe gaban goshi ta kai zaune tana fadin" Kin fi karfina Hindu, wannan dahuwar zaki ba yar taki? Walahi zaki sakata a uku bayan kin san komai"
"Ni babu abinda na sani, hasalima babu abinda muka sani mu dukanmu aunty, ina kankanar mai yusufan? Gaskiya zuwa zan yi na kai mata tun jiya rabona da ita fa" Hindu ta fada tana turo baki
FADIME ta yi yar dariya tana tafa hannu ta ce" Kin manta mun saka jaka goma goma, walahi idan kika je sai kin bani kudina, dan Allah ki barta mu gani ko ta yi hankali mana!, Haba kema, ke kin ce in na je wajen mijina kin ci jika goma, ni kuma in kika je wajen yarki na ci jaka goma, ehe"
Yar dariya ce ta subuce masa har yana kama baki, kai kai kai, matan nan ba zasu taba girma ba idan sunna tare, watau haka aka dora dan a kuntata masa shi da y'arsa ko?
Wani sukuni ya ji a cen kasan zuciyarsa, na ganewa da ya yi ba fushi mai sunna fushi suke yi da su ba, summa sunna ransu
Juyawa ya yi ya nufi ciki zuciyarsa cike da dana sannin ihun da ya yiwa matarsa a kan abinda ta fi shi gaskiya,, ama in sha Allah zai bata hakuri, domin rayuwarsu da suka gina bisa aminci ne ba bisa fin karfi ba da zalunci irin na wasu mazan
Abincin kari HINDU na mikawa masu mata gyara ta juyo ta komo suka ci gaba fa lamuransu ita da y'ar uwarta, hakan ya karra sakawa NADIRAH ciwon kai da zafin jiki mai zafin gaske, har ya zamto a yau gyaran safe kadai suka yi mata suka rakota da nufin ta koma ta huta , domin kana ganninta zaka gane bata yi barci ba , idannuwanta sun nuna
Jiki a sanyaye ta idasa shiga falon da salama a bakinta, a lokacin HINDU na tsintar Zogalen da ta sa aka kawo mata danya sabuwa fill zata yi mata hadin tumaturi da kwai , shima gyara ne na musaman
Muryarta bata fita da kyau ta sake yin salama sannan ta idasa shigowa jikinta ba karfi tana baza idannuwanta dan gannin Innarta ce kadai ko harda Innar birni?
Gannin bata ga innar birni ba ya sakata sakin shagwabar da ta saka innarta zuba mata ido tana kallonta
Raurau ta yi, nan da nan sai ga hawaye kamar an kunna pampo yana zuba ba kakautawa , sannan tana tsaye tana kallon Innarta, watau jira take yi sai ta fara zuwa inda take domin ai a ganninta itace ua dace su lalaba ba a ringa neman kasheta ba ko?
Innarta ta kalli yayarta, ta kuma kallon NADIRAH
Gefe ta matsar da zogalen tana mikewa ta ce" Wayo Allahna jaririyata, zo zo zo nan zo, wayo haka kawai saboda abin duniya na ki nemanki tun safe, zo, aunty zan biyaki kudinki bari mu yi waya da sarki!"
Dariya ce ta kubucewa Fadime ta kirki, dan walahi har fruits din da tale yankawa ta ajiye tana rike ciki
Dama ta san ba zata taba iya wuni bata nemo y'ar ba, ko a yanzu ta cikata da hirar Nadirar, uwa uba wai sarki, in Hindu ta takarkare tana labarin mijinta in bako ne kai sai ka duka ka gaisheta dan zaka yi tunanin sarkin garin gaba daya take nufi, koda yake, sarkin yake, sarki ne a rayuwarya, mutun tsayaye a kan lamarin iyalinsa, rashin karfinsa bai sakashi rayuwa a matse da iyalinsa ba, yana yin iya yinsa dan su rayu cikin farin ciki, ya daure mata kugu ita kuwa sai shagalinta take ita da y'arta
Kuka NADIRAH ta barke da shi tana shigewa kirjin HINDU ta ce" Innata, fushi kike yi da ni? Innata shine ko ki leko ni?"
A hankali ta dagotatana sake taba jikinta ta ce" Indi baki da lafiya ne? Kin ji jikinki kuwa?"
NADIRAH ta mayar da kanta ta dora tana sake rintse idannuwanta ta ce " Innata, ki cema innar birni dan Allah ta yafe min kin ji? Ki ce mata ba zan bijire mata ba, ki ce mata ko me take so zan yi kin ji? Ta daina saurin yin kuka idan na bata mata kar aje na zama yar iska kin ji innata?"
A hankali FADIME ta tsagaita dariyar da dama ba wai tun karfi bane ta daki murya take kyakyatawa tana kallonta