Sashe 71
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fatime ce ta yi salama yana dauke da wasu plate plate na kwalba masu nauyi da kyan gaskw, kyansu zai sheda maka kudinsu ta kawo ta ajiye ta juya bakin kofar da baiwa ke tsaye tana amsowa tana ajiyewa a gabansa sannan ta duka muryarta a sanyaye kanta a kasa ta ce" Barka da yamaci uwar gijiyata, wadinne zan kwashe a ciki?"
Da zafi zafin gannin jimawar Fatime din BAHIJA ta ce" Dillah tashi daga gabansa karki saka ya shaki karnin dati malama kin matse masa waje kina magana daf da shi kamar kin samu talaka dan uwan............................
Dif ta yi shiru sakamakon kakausan kallo, mai hade da tarin mamakin gannin wannan abin rashin da'a a gaban idannuwansa na wannan yarinyar karama tana wulakantar da matar nan da muryarta kadai ya ji ya fahimci ta girmeta ba tare da ya kalli fuskarta ba
A hankali ya dawo da dubansa kan FATIME da kanta ke kasa ta rintse ido tana jin kunnar magangannun BAHIJA yar da ta haifi sama da itama ama dan tana aiki a karkashinsu take neman wulakantata har haka?
Sake kallon BAHIJA ya yi, sai kuma ya maido dubansa kanta a hankali ya ce" TASHI KI TAFI"
Tunda ya zauna sai yanzu bakinsa ya yi magana, hakan ya sa Bahija sake dubansa kirjinta na dokawa, gashi da ta so zama daf da shi kiyawa ya yi ya nuna mata kujerar dake facing dinsa wai a kiyaye shedan
Fatimema a hankali ta dago kanta da idannuwanta jin magana a tausashe an yi mata ta sauke kan fuskar mutumen
Fuskar ta yiwa tsai na yan sakwani sai kuma ta dauke da sauri sanadiyar gannin ya wani dan warra dubansa a kanta
Kai ta sake sadawa a sanyaye ta ce" Allah ya huci zuciyarka, a huta lafiya"
Daga haka ta mike ta juya da niyar tafia,
Muryarsa ya sake budewa a hankali ya furta" Dakata "
Fatime ta dakata, gabanta na tsintsinkewa ta juyo daga inda take ta duka ta ki yarda ta hada ido da shi sakamakon fuskar dake son yi mata yawo a ido wace ta tabata hade hade ne kawai
Sake zuba mata ido ya yi kirjinsa na bugawa da dan karfi, sai kuma ya kawar da kansa da hannunsa ya yi alamun tana iya tafia
Har ta bar dakin yana kallon hanyar da ta bi ta fita
A hankali ya maido dubansa kan BAHIJA dake kallon abunda yake faruwa zuciyarsa na ta ambaton kamanin da ta ganni a fuskar matar nan
Murmushin yake ya yi yana sako kalar serius a hade hade ya ce" Haka dama suke jinnin sarautar?, Basu da tausasawa wa mutun?"
BAHIJA ta sauke ajiyar zuciya jin ya fara bata hankalinsa ta ce" Kar ka damu da wannnan, baiwata ce ai"
"Dama a masarautarku ba'a daina bautar da bayi kamar a zamanin jahiliya ba? Ko bakwa girmama daraja irin ta dan Adam?" Ya fada a sanyaye, fuskarsa na fitar da murmushi, ama kuma bayanansa na suka
Kwarai da tana da hankali da tun a nan ta fara gane wani lamari a tatare da zaki, yana magana a wajen da yake nata ne tamkar nasa hankali kwonce yana neman birkita mata lisafi
Sai dai murmushin dake saman fuskarsa ya fi komai dauke mata hankali, dan haka ta ringa mayar masa da sakon murmushin itama tana ji a zuciyarta da ace zai amince ta dawo daf da shi da ya taimaka mata fiye da tunaninsa
Cikin rashin ba maganar mahinmanci ta ce" Ita wannan din hasalima bata yi min ba, mun cika fada da ita, duda ta min wani dan kokari ta bada yarta auren da nake fada maka ni aka so yiwa shi, ama kwata kwata ba zata taba birgeni ba, bata da aiki sai son yiwa mutun fada kamar itace Gimbiya, a haka da ka ganta ba tsorona take ji ba, tana wani sasada kai tsaf take iya hada ido da ni ta gagaya min magana, abinda ka ga gimbiyama bata tsira ba bale ni?, Ka manta da batunta dan Allah ka sanar min, wai da gaske tafiyar nan tawa ce ni kadai?"
'YA SALAM......., YA SALAM, YA SALAM..............MMMMMMMM.......' yake ta ayannawa a cikin zuciyarsa, da kyar ya iya hadiyewa duda ya dan san lamarin, ama a yanzu da ya ga mahaifiyarta da kamaninta fa irin relation din dake tsakaninsu sai ya fara tunanin anya da son ranta aka yi kuwa?
Dan kurmushi ya yi a saman lebensa ya ce" To ita yarinyar itace ke son auren sarkin ko?, Ke bakya so sam?"
Cike da jin maganar wata ba ita ba zata dameta ta dage kafadunta ta watsa hannayenta ta ce" Anya kuwa?, Inaga biyaya ta yiwa iyayenta, inma menene cen ta matse mata ta je ta runguma ni kam bana so bana bukata me zan yi da wani bayan gaka?"
Kallonta yake yi, ita kuma zuba take yi hankali kwonce har ta dasa aya tana kallonsa ta ji shiru bai ce komai ba kallonta kawai yake yana mamakin asarar mace har mace da aka yi a wajen nan, tap lalle ya tausayawa wanda zai iya kwasar wannan yar idan ta tsira da duniyar!, Ikon Allah yaya zaki ringa magana kina nuna wata biyaya ta yiwa iyayenta bayan ke kin bijire a gaban namijin da kike ikirarin gashi shi kike so ki aura? Uhum
Basarwa ya yi yana kallon gefe a lokacin da ta taso tana fadin" Bara na zuba maka jus din plz, ko shine ka dan sha mana?"
Jus din ya dan kalla a lokacin da ta zuba harda su rage tsayi tana sakin murmushi hakoran makarta a waje abinta
Hannunsa ya saka ya amsa ya gyara zamansa kadan ya dan surba sannan ya ajiye ya sake dubanta a lokacin da take shirin zaunawa tana murmushin gannin ya sha ya ce" To babu tauye haki? Idanfa tana son wannin itama kuma aka yi mata dole?"
Yanzu kam ido ta zuba masa tana son karantar asalin menene damuwarsa da maganar nan ne Fisabililahi? Yaya zai zo bayan ta yi doguwar tsumayin ganninsa bayan lokaci mai tsayin nan har ta cire rai ya zo ya ringa fitinar tumaninta da zancen wace bata da wani daraja? Menene a cikima dan an mata auren dole? Da ya san abinda zata aikatama da ya yi mata wa'azin hakan ga dukkan alamu
Girairakinsa ya dage yana dan kausasa kallonsa kadan a kanta, hakan ya bata damar jan numfashi tana sauke nata duban domin wani irin kyau da ya karra yi mata tamkar aljani, ita kam ta shiga uku da ranta da soyayar wannan mutumen
A sanyyaye ta shiga fadin" Tamkar ba maganana bane a gabanka , tamkar ba nu bace a gabanka, ka duba ka gani ko yaba kwaliyana baka yi ba bayan sai da na kirawo kwarariyar mai kwaliya ta yi min, gaba daya yanzu hankalina ya fara tashi, ina tsoron jin bayani a kan abinda ya shafe mu"
Gannin idan ba sake sasautawa ya yi ba ba lalene ya samu dukkan abinda yake son samu ba ya saka shi dan sakin fuskarsa ya ajiye maganar NADIRAH gefe ya dan ringa biyewa shirmenta har ya kara minti biyar ya mike ya yi mata salama
Nan hankalinta ya yi mugun tashi, gaba daya ta nemi rikicewa,
Gani take yi idan ya tafi ta yiwu sai wata shekarar kuma?, Dan haka a birkicenta ta ringa tambayar sai yaushe kuma?
A nutse ya ce" Na zo fa, kuma tafiyarki ce "
Wannan kalamau su suka sakata kwonciyar hankali har ta so yi masa rakiya, ama ya nuna sam baya son hakan ta koma gida, a dole ta komawarta shi kuma cike da kamala yake takawa a cikin kebaben gidan da aka kebe NADIRAH har ya kawo baban get din da mai gadi da kuma mahaifin NADIRAH ke zaune sunna dafa shayi sunna dan hirarsu, a dazu baya nak su ASADEEK suka karaso, shi yasa bai ganshi ba sai yanzu
Tunda ya yi masu salama bakin mahaifin NADIRAH ya katse da amsa salamar da ya dauko da nufin yi
Kallonsa yake kamar ba gobe, har ya zo ya shigewa ganninsa
Daga kafar da ya yi ya yi takun sauki har ya karada wajen motarsa nan da nan ya saka mahaifinta farga da binsa da kallo da ya yi
Cikin takun sauki ya karasa wajen motar ta barin da SHEIK yake ya kama ya bude kansa tsaye
Ido hudun da suka yi da Sheik, da zaburowar da SARKIN yanka ya yi daga maboyarsa haniniyar dokinsa ya fargar da ASADEEK abinda yake shirin yi watau sare hannun wanda ya bude motar da suke ciki ya saka shi saka hannunsa ya bude motar da karfi ya fito gaba dayansa da rawanin da yske shirin daurawa ya taka kafarsa taku biyu ya tarbi gaban SARKIN yanka da yaren buzance ya ce" Basssss! BASSSSSSSS ITBAL!" (JUYA , JUYA SARKI)
"UMUGHLUK ITIBEL" MURYAR mahaifin NADIRAH ta furta a lokacin da ya kai gwuiwoyinsa gaba daya ya dire ya sada kansa dan girmama mutumen da koda ba zakin sarakai bane tabas ya ciri tutar amsar gaisuwarsa koda baya so
Dif ASADEEK ya yi daga tsayen nan ya kasa juyowa har sai da ya ji kokowa da kuma shirun da ya wakana a wajen sannan ya juyo a hanzarce ya shiga bayan motar ya rufe da kansa ya mayar da kan nasa jikin motar ya jinginar yana lumshe idannuwansa lokaci daya ya damki rawanin ya dafka shi da abin motar muryarsa a bace da amon bacin rai ya shiga fadin"
😩😩😩😩😩😩😩😩🚶🏻♀️🚶🏻♀️ Ni fa bana yi weekend fa😩
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
5️⃣1️⃣
Mun bani an kuma dauke wutar😩😩😩😩 nepa☹️
"shi kuma waye wannan?, Yaya aka yi ya Sanni?, Yaya zai kutso ya katse min binciken abinda ya kawo ni? Bayan dogon hakurin da na yi da wancen marar tarbiyar ya kuma lalatan lokaci? Hakan na nufin sai na kwana a garin nan ko me?, Babu inda zan je idan ban san ainahin abinda ke neman numfashina ba!, Bata isa ta ringa rayuwa da wani a tunaninta ba, bata isa ba!"
Da zafi zafin gannin jimawar Fatime din BAHIJA ta ce" Dillah tashi daga gabansa karki saka ya shaki karnin dati malama kin matse masa waje kina magana daf da shi kamar kin samu talaka dan uwan............................
Dif ta yi shiru sakamakon kakausan kallo, mai hade da tarin mamakin gannin wannan abin rashin da'a a gaban idannuwansa na wannan yarinyar karama tana wulakantar da matar nan da muryarta kadai ya ji ya fahimci ta girmeta ba tare da ya kalli fuskarta ba
A hankali ya dawo da dubansa kan FATIME da kanta ke kasa ta rintse ido tana jin kunnar magangannun BAHIJA yar da ta haifi sama da itama ama dan tana aiki a karkashinsu take neman wulakantata har haka?
Sake kallon BAHIJA ya yi, sai kuma ya maido dubansa kanta a hankali ya ce" TASHI KI TAFI"
Tunda ya zauna sai yanzu bakinsa ya yi magana, hakan ya sa Bahija sake dubansa kirjinta na dokawa, gashi da ta so zama daf da shi kiyawa ya yi ya nuna mata kujerar dake facing dinsa wai a kiyaye shedan
Fatimema a hankali ta dago kanta da idannuwanta jin magana a tausashe an yi mata ta sauke kan fuskar mutumen
Fuskar ta yiwa tsai na yan sakwani sai kuma ta dauke da sauri sanadiyar gannin ya wani dan warra dubansa a kanta
Kai ta sake sadawa a sanyaye ta ce" Allah ya huci zuciyarka, a huta lafiya"
Daga haka ta mike ta juya da niyar tafia,
Muryarsa ya sake budewa a hankali ya furta" Dakata "
Fatime ta dakata, gabanta na tsintsinkewa ta juyo daga inda take ta duka ta ki yarda ta hada ido da shi sakamakon fuskar dake son yi mata yawo a ido wace ta tabata hade hade ne kawai
Sake zuba mata ido ya yi kirjinsa na bugawa da dan karfi, sai kuma ya kawar da kansa da hannunsa ya yi alamun tana iya tafia
Har ta bar dakin yana kallon hanyar da ta bi ta fita
A hankali ya maido dubansa kan BAHIJA dake kallon abunda yake faruwa zuciyarsa na ta ambaton kamanin da ta ganni a fuskar matar nan
Murmushin yake ya yi yana sako kalar serius a hade hade ya ce" Haka dama suke jinnin sarautar?, Basu da tausasawa wa mutun?"
BAHIJA ta sauke ajiyar zuciya jin ya fara bata hankalinsa ta ce" Kar ka damu da wannnan, baiwata ce ai"
"Dama a masarautarku ba'a daina bautar da bayi kamar a zamanin jahiliya ba? Ko bakwa girmama daraja irin ta dan Adam?" Ya fada a sanyaye, fuskarsa na fitar da murmushi, ama kuma bayanansa na suka
Kwarai da tana da hankali da tun a nan ta fara gane wani lamari a tatare da zaki, yana magana a wajen da yake nata ne tamkar nasa hankali kwonce yana neman birkita mata lisafi
Sai dai murmushin dake saman fuskarsa ya fi komai dauke mata hankali, dan haka ta ringa mayar masa da sakon murmushin itama tana ji a zuciyarta da ace zai amince ta dawo daf da shi da ya taimaka mata fiye da tunaninsa
Cikin rashin ba maganar mahinmanci ta ce" Ita wannan din hasalima bata yi min ba, mun cika fada da ita, duda ta min wani dan kokari ta bada yarta auren da nake fada maka ni aka so yiwa shi, ama kwata kwata ba zata taba birgeni ba, bata da aiki sai son yiwa mutun fada kamar itace Gimbiya, a haka da ka ganta ba tsorona take ji ba, tana wani sasada kai tsaf take iya hada ido da ni ta gagaya min magana, abinda ka ga gimbiyama bata tsira ba bale ni?, Ka manta da batunta dan Allah ka sanar min, wai da gaske tafiyar nan tawa ce ni kadai?"
'YA SALAM......., YA SALAM, YA SALAM..............MMMMMMMM.......' yake ta ayannawa a cikin zuciyarsa, da kyar ya iya hadiyewa duda ya dan san lamarin, ama a yanzu da ya ga mahaifiyarta da kamaninta fa irin relation din dake tsakaninsu sai ya fara tunanin anya da son ranta aka yi kuwa?
Dan kurmushi ya yi a saman lebensa ya ce" To ita yarinyar itace ke son auren sarkin ko?, Ke bakya so sam?"
Cike da jin maganar wata ba ita ba zata dameta ta dage kafadunta ta watsa hannayenta ta ce" Anya kuwa?, Inaga biyaya ta yiwa iyayenta, inma menene cen ta matse mata ta je ta runguma ni kam bana so bana bukata me zan yi da wani bayan gaka?"
Kallonta yake yi, ita kuma zuba take yi hankali kwonce har ta dasa aya tana kallonsa ta ji shiru bai ce komai ba kallonta kawai yake yana mamakin asarar mace har mace da aka yi a wajen nan, tap lalle ya tausayawa wanda zai iya kwasar wannan yar idan ta tsira da duniyar!, Ikon Allah yaya zaki ringa magana kina nuna wata biyaya ta yiwa iyayenta bayan ke kin bijire a gaban namijin da kike ikirarin gashi shi kike so ki aura? Uhum
Basarwa ya yi yana kallon gefe a lokacin da ta taso tana fadin" Bara na zuba maka jus din plz, ko shine ka dan sha mana?"
Jus din ya dan kalla a lokacin da ta zuba harda su rage tsayi tana sakin murmushi hakoran makarta a waje abinta
Hannunsa ya saka ya amsa ya gyara zamansa kadan ya dan surba sannan ya ajiye ya sake dubanta a lokacin da take shirin zaunawa tana murmushin gannin ya sha ya ce" To babu tauye haki? Idanfa tana son wannin itama kuma aka yi mata dole?"
Yanzu kam ido ta zuba masa tana son karantar asalin menene damuwarsa da maganar nan ne Fisabililahi? Yaya zai zo bayan ta yi doguwar tsumayin ganninsa bayan lokaci mai tsayin nan har ta cire rai ya zo ya ringa fitinar tumaninta da zancen wace bata da wani daraja? Menene a cikima dan an mata auren dole? Da ya san abinda zata aikatama da ya yi mata wa'azin hakan ga dukkan alamu
Girairakinsa ya dage yana dan kausasa kallonsa kadan a kanta, hakan ya bata damar jan numfashi tana sauke nata duban domin wani irin kyau da ya karra yi mata tamkar aljani, ita kam ta shiga uku da ranta da soyayar wannan mutumen
A sanyyaye ta shiga fadin" Tamkar ba maganana bane a gabanka , tamkar ba nu bace a gabanka, ka duba ka gani ko yaba kwaliyana baka yi ba bayan sai da na kirawo kwarariyar mai kwaliya ta yi min, gaba daya yanzu hankalina ya fara tashi, ina tsoron jin bayani a kan abinda ya shafe mu"
Gannin idan ba sake sasautawa ya yi ba ba lalene ya samu dukkan abinda yake son samu ba ya saka shi dan sakin fuskarsa ya ajiye maganar NADIRAH gefe ya dan ringa biyewa shirmenta har ya kara minti biyar ya mike ya yi mata salama
Nan hankalinta ya yi mugun tashi, gaba daya ta nemi rikicewa,
Gani take yi idan ya tafi ta yiwu sai wata shekarar kuma?, Dan haka a birkicenta ta ringa tambayar sai yaushe kuma?
A nutse ya ce" Na zo fa, kuma tafiyarki ce "
Wannan kalamau su suka sakata kwonciyar hankali har ta so yi masa rakiya, ama ya nuna sam baya son hakan ta koma gida, a dole ta komawarta shi kuma cike da kamala yake takawa a cikin kebaben gidan da aka kebe NADIRAH har ya kawo baban get din da mai gadi da kuma mahaifin NADIRAH ke zaune sunna dafa shayi sunna dan hirarsu, a dazu baya nak su ASADEEK suka karaso, shi yasa bai ganshi ba sai yanzu
Tunda ya yi masu salama bakin mahaifin NADIRAH ya katse da amsa salamar da ya dauko da nufin yi
Kallonsa yake kamar ba gobe, har ya zo ya shigewa ganninsa
Daga kafar da ya yi ya yi takun sauki har ya karada wajen motarsa nan da nan ya saka mahaifinta farga da binsa da kallo da ya yi
Cikin takun sauki ya karasa wajen motar ta barin da SHEIK yake ya kama ya bude kansa tsaye
Ido hudun da suka yi da Sheik, da zaburowar da SARKIN yanka ya yi daga maboyarsa haniniyar dokinsa ya fargar da ASADEEK abinda yake shirin yi watau sare hannun wanda ya bude motar da suke ciki ya saka shi saka hannunsa ya bude motar da karfi ya fito gaba dayansa da rawanin da yske shirin daurawa ya taka kafarsa taku biyu ya tarbi gaban SARKIN yanka da yaren buzance ya ce" Basssss! BASSSSSSSS ITBAL!" (JUYA , JUYA SARKI)
"UMUGHLUK ITIBEL" MURYAR mahaifin NADIRAH ta furta a lokacin da ya kai gwuiwoyinsa gaba daya ya dire ya sada kansa dan girmama mutumen da koda ba zakin sarakai bane tabas ya ciri tutar amsar gaisuwarsa koda baya so
Dif ASADEEK ya yi daga tsayen nan ya kasa juyowa har sai da ya ji kokowa da kuma shirun da ya wakana a wajen sannan ya juyo a hanzarce ya shiga bayan motar ya rufe da kansa ya mayar da kan nasa jikin motar ya jinginar yana lumshe idannuwansa lokaci daya ya damki rawanin ya dafka shi da abin motar muryarsa a bace da amon bacin rai ya shiga fadin"
😩😩😩😩😩😩😩😩🚶🏻♀️🚶🏻♀️ Ni fa bana yi weekend fa😩
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
5️⃣1️⃣
Mun bani an kuma dauke wutar😩😩😩😩 nepa☹️
"shi kuma waye wannan?, Yaya aka yi ya Sanni?, Yaya zai kutso ya katse min binciken abinda ya kawo ni? Bayan dogon hakurin da na yi da wancen marar tarbiyar ya kuma lalatan lokaci? Hakan na nufin sai na kwana a garin nan ko me?, Babu inda zan je idan ban san ainahin abinda ke neman numfashina ba!, Bata isa ta ringa rayuwa da wani a tunaninta ba, bata isa ba!"