Sashe 49
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kamar daga sama, muryarta a tausashe ba a kausashe ba ta ce" Ku dan dakata ku huta mana, abin nan dai tunda ba sabon Allah bane ya dace ku saurara hakanan gaskiya, na gama fadin amsar kawai a wuce wajen mana, karawama zan yi!"
Sai da Umma ta ji zata kifu a sama, da karfi ta ce" Lah ha ila ha ilalahu......."
Kara talabe haba ya yi a bayane, kasa kasa sosai ya tare da fadin" Muhamadu Rasulullah salalahu alaihi Wa salam"
Umma ta nunata da yatsa ta ce" Babu abinda zaki karra a nan, yaushema kuka shigo da zaki nemi fin yan gida?, Dokata babu mai taka min domun ba zaki taba fina sonta ba, yarinyar dake fama da ciwon hauka ne zaki saka ta kwonta da dan ruwan madara a cikinta da magani?".........
Tunda ta furta kalmar nan, sai ASADEEK da HUZNAH suka zuba mata ido, kalmar haukan da ta ambata kai tsaye ba wani dan sakaya ya saka su zuba mata ido su biyun, Auta kuwa sai ta samu kanta da sada kai bata ce komai ba
NADIRAH ta zuba mata ido itama, kallon da take yi mata ya dan ankarar da ita cewa a yau ta so barin bacin ranta fitowa, uwa uba itace har da yin hayaniya a saman kansa bayan basa yi masa haka, hasalima abinda ya sa ta ci galabar sace zuciyarsa dan ta kasance mai tausasawa a gabansa, sam bata wasa da yarda da yin hayaniya a gabansa, shi yasa baya taba daukan maganar Auta dan ita da koke koke, da hauka haula take son ganar da shi, har kwanan gobe, shi yasa a kulun yake yi mata kallon da Umma ke nusar da shi cikin hikima
Wata wawuyar ajiyar zuciya ta sauke ta dauki tissu mai girma ta shiga goge fuskarta, sannan ta koma ta zauna
Kanta ta sada, ta rage muryarya sosai, kasa kasa ta ce" Allah ya huci zuciyarka, na nemi zurmawa dan bana son na ga wata fitina ta billo a cikin gidanka, mu barka da rigingimun cikin gari da na wajen gari mana? Ama sai abu ya nemi bilowa, ina son dakushewa ne dan kar Bahija ta yi aiki da isa da takamar ita yar uwarka ce ta kawo mana cenji a zamantakewarmu, ba zan lamunci haka ba, idan har na bata maka ka yafe min, na tuba ba zan kuma yin hayaniya a gabanka ba"
Ta idasa tana karra sada kanta sosai, wanda hakan ya saka Auta kafeshi da ido tana ta yin magana da idannuwanta ama baya gane komai, sai kwalar da ta cika mata ido da ya iya gani kawai
A hankali ya gyadawa Umma kai, hakan ya sakata sake sadawa ta furta" A tashi lafiya"
Daga haka ta fice ta bar falon tamkar zata tashi sama ta kuma nufi bangaren NADIRAH
Shiru ne ya karra biyowa baya, na yan dakiku
Cike da darajawa, da girmamawa HUZNAH da bata taba kamanta irin haka a rayuwarta a gabansa ba ta sada kanta itama tana share yar kwalar da ta tarun mata a gurbin idannuwanta
Ta rasa me yasa, ko kallon yarinyar ta yi sai ta ji wani katoton kaho ya tsaye mata a kirji, uwa uba irin abinda yarinyar ke nunawa , yayama za'a yi ta zo jiya jiyan nan ta nuna zata koya mata zama da mijinta? Yaya za'a yi ta zo jiya jiya ta zauna a kujerar da ta fi kusa da mijinta sannan ta dauki madarar UMUGHLUK ITIBEL ta sha har ta yi kyauta?
Da kyar ta iya hanna kanta yin kuka, muryarta a raunane ainun ta karra sada kanta ta ce" Allah ya huci zuciyarka, Allah ya karra maka lafiya, na bari abinda nake gannin duhu a gareni neman rufe min ido, lamari ne na halitacen abinda ban isa da shi ba a zuciyata, in sha Allah zan kiyaye gaba,.....zan je bangarena na yi shafa'i da wuturi, Allah ya tashemu lafiya"
Kallon abar sonsa yake yi, kallon matarsa mai laushi da nutsuwa yake yi, sosai ya yi mamakin gannin ashe ta iya fada?, Sosai ya yi mamakin gannin an hasalata da wuri haka, yana kallonta ta mike da idannuwanta da take tare hawaye ta sake rufa alkyabarta sosai ta juya ta bi ta dayar hanyar nan domin ba zata bi ta kofar shigowa ba bayi su fahimci halin da take ciki
Tana tafia wajen ya rage su uku kacal
NADIRAH ta yi wuki wuki ta kalli wannan kujerar ta kalli wancen, watau kujerun Umma da HUZNAH, sai ta ji kamar wajen yanzu yana neman yi mata yawa, dazu kuwa da abokan hamaya wajen har kadan ya so yi mata, dan so ta yi a yi ta yin rikicin har safe
"Kin san daraja da girman uwa kuwa?" Ta tsinci wata murya, mai cike da kamala, da nutsuwa, uwa uba da kaifi a zuciya ta daki kunnenta
A hankali ta juyo ta kafe fuskarsa mai dauke da rawani ido, a yanzu ta karra yarda da taken gadonta da ake yiwa maza, watau buzu babu rawani gwara babu wando (😁🙄), in ba wannan ba, menene ta kangama rawanin a cikin dakinsa, falonsa, tare da iyalinsa? To shi yana cire rawanin nan kuwa?
Sai kuma ta samu kanta da sake dora dubanta a wajen da shara sharan rawanin ya fi yawa, sam fuskarsa ba yaba yaba irin ta tsufa, to ama me yasa ake ce masa Aba?
"Ita uwa, itace halita mafi daraja a duniya, ita wannan da kika yiwa rashin kunya tamkar uwa take a wajenmu, kin san darajar uwa kuwa?" Ya sake ambata a tausashen da ya sakata lumshe idannuwanta ta mayar da jikinta ta jinginar jikin kujerar sannan ta sake bude zaburarun idannuwanta ta zuba a fuskarsa
A rants take ayana magana kamar haka' Sannin darajar uwa, ya sakani fadawa a bakin kura, sannin darajarta ya sakani tarban aradu da kai, sannin darajarta ya sakani juya baya na baro wanda nake so dan zuwa na rayu da bakin rayuwata, sannin darajarta ya sakani zama tamkar gimbiya bayan ni ba kowa bace face mutun dan Adam, ka sani da ban san darajar uwa ba, da yanzu wata maganar ake yi ba taka ba!'
Auta dake kallonta, ji ta yi kamar ta bude bakinta ta koya mata dukawa da bayar da hakuri, ji take yi kamar ta girgizata tace mata hakuri ake bayarwa gaba daya cikinta har wani kuuuuu yake neman yi gannin Bahija ta ki cewa uffan bayan yayanta na magana yana kuma son amsa ne
Kakausun idannuwansa ya lumshe, yana danne zuciyarsa dake tunzura da sake gannin tsantsar rashin kunya a tare da ita
Dubansa ya maida kan Auta, ya fitar da hannunsa mai dauke da birda birdan jijiyoyi masu girma da nuna halitar girma ya ce" Bana son abinda zai taba min ita, haka kuma bana son abinda zai taba min matata, ki kula kin ji......, Yayama sunnanki?"
Auta dake wuwulga idannuwa ne ta budi baki a hankali ta ce" Abah, dan Allah ka yi hakuri ka ji? Sunnanta BAHIJA"
Kakausan kallon da ya wurga mata ya sakata sada kanta sosai tana sauke ajiyar zuciya
Bai ce komai ba ya mike ya nufi falonsa ya zauna cike da wani irin tukuki shima na haushin Yar, wannan yarinya ai yanaga da ya samu haihuwa da ya nasota duniya, ama dan iya wulakanci da girmansa, da darajarsa ya ringa magana kamar zai ari baki tana kallonsa ba amsa? Zai yi maganinta ne, abu daya ya hannashi babalata maganar CHEIK walahi!
Bayan tafiyarsa, NADIRAH dake kallon Auta a hankali ta ce" Ya tafi fa, ki dago kanki"
Da sauri ta dago tana kallon NADIRAH, sai kuma ta rafka tagumi ta ce" Yaya na magana bakya bashi amsa?, Innalilahi aunty Bahija bakya tsoronsa?"
Maimakun NADIRAH ta bata amsar nan sai ta kafeta da ido, a hankali ta ce" Tun yaushe yake maki kallon mahaulaciya, me yasa kila yarda ake maki kallon wace bata da hankali?"
A zabure Auta ta sake kafeta da ido, wannan karron har hannunta na rawa sanadiyar bugawar da zuciyarta ta yi, tana kallon NADIRAH, NADIRAH na kallonta
Muryarta na rawa ta ce"
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
3️⃣4️⃣
Muryarta na rawa ta ce" Yaya aka yi kika gane lafiyata kalau?"
NADIRAH ta yi shiru tana kallonta, bata san me zata ce mata ba, bata san ta inda zata fara ce mata komai din ba
Ajiyar zuciya ta sauke tana dan kawar da dubanta daga inda suke ta hango falo, a zaune yake yana operat din computer , hankalinsa baya kansu kwata kwata
Sai da Umma ta ji zata kifu a sama, da karfi ta ce" Lah ha ila ha ilalahu......."
Kara talabe haba ya yi a bayane, kasa kasa sosai ya tare da fadin" Muhamadu Rasulullah salalahu alaihi Wa salam"
Umma ta nunata da yatsa ta ce" Babu abinda zaki karra a nan, yaushema kuka shigo da zaki nemi fin yan gida?, Dokata babu mai taka min domun ba zaki taba fina sonta ba, yarinyar dake fama da ciwon hauka ne zaki saka ta kwonta da dan ruwan madara a cikinta da magani?".........
Tunda ta furta kalmar nan, sai ASADEEK da HUZNAH suka zuba mata ido, kalmar haukan da ta ambata kai tsaye ba wani dan sakaya ya saka su zuba mata ido su biyun, Auta kuwa sai ta samu kanta da sada kai bata ce komai ba
NADIRAH ta zuba mata ido itama, kallon da take yi mata ya dan ankarar da ita cewa a yau ta so barin bacin ranta fitowa, uwa uba itace har da yin hayaniya a saman kansa bayan basa yi masa haka, hasalima abinda ya sa ta ci galabar sace zuciyarsa dan ta kasance mai tausasawa a gabansa, sam bata wasa da yarda da yin hayaniya a gabansa, shi yasa baya taba daukan maganar Auta dan ita da koke koke, da hauka haula take son ganar da shi, har kwanan gobe, shi yasa a kulun yake yi mata kallon da Umma ke nusar da shi cikin hikima
Wata wawuyar ajiyar zuciya ta sauke ta dauki tissu mai girma ta shiga goge fuskarta, sannan ta koma ta zauna
Kanta ta sada, ta rage muryarya sosai, kasa kasa ta ce" Allah ya huci zuciyarka, na nemi zurmawa dan bana son na ga wata fitina ta billo a cikin gidanka, mu barka da rigingimun cikin gari da na wajen gari mana? Ama sai abu ya nemi bilowa, ina son dakushewa ne dan kar Bahija ta yi aiki da isa da takamar ita yar uwarka ce ta kawo mana cenji a zamantakewarmu, ba zan lamunci haka ba, idan har na bata maka ka yafe min, na tuba ba zan kuma yin hayaniya a gabanka ba"
Ta idasa tana karra sada kanta sosai, wanda hakan ya saka Auta kafeshi da ido tana ta yin magana da idannuwanta ama baya gane komai, sai kwalar da ta cika mata ido da ya iya gani kawai
A hankali ya gyadawa Umma kai, hakan ya sakata sake sadawa ta furta" A tashi lafiya"
Daga haka ta fice ta bar falon tamkar zata tashi sama ta kuma nufi bangaren NADIRAH
Shiru ne ya karra biyowa baya, na yan dakiku
Cike da darajawa, da girmamawa HUZNAH da bata taba kamanta irin haka a rayuwarta a gabansa ba ta sada kanta itama tana share yar kwalar da ta tarun mata a gurbin idannuwanta
Ta rasa me yasa, ko kallon yarinyar ta yi sai ta ji wani katoton kaho ya tsaye mata a kirji, uwa uba irin abinda yarinyar ke nunawa , yayama za'a yi ta zo jiya jiyan nan ta nuna zata koya mata zama da mijinta? Yaya za'a yi ta zo jiya jiya ta zauna a kujerar da ta fi kusa da mijinta sannan ta dauki madarar UMUGHLUK ITIBEL ta sha har ta yi kyauta?
Da kyar ta iya hanna kanta yin kuka, muryarta a raunane ainun ta karra sada kanta ta ce" Allah ya huci zuciyarka, Allah ya karra maka lafiya, na bari abinda nake gannin duhu a gareni neman rufe min ido, lamari ne na halitacen abinda ban isa da shi ba a zuciyata, in sha Allah zan kiyaye gaba,.....zan je bangarena na yi shafa'i da wuturi, Allah ya tashemu lafiya"
Kallon abar sonsa yake yi, kallon matarsa mai laushi da nutsuwa yake yi, sosai ya yi mamakin gannin ashe ta iya fada?, Sosai ya yi mamakin gannin an hasalata da wuri haka, yana kallonta ta mike da idannuwanta da take tare hawaye ta sake rufa alkyabarta sosai ta juya ta bi ta dayar hanyar nan domin ba zata bi ta kofar shigowa ba bayi su fahimci halin da take ciki
Tana tafia wajen ya rage su uku kacal
NADIRAH ta yi wuki wuki ta kalli wannan kujerar ta kalli wancen, watau kujerun Umma da HUZNAH, sai ta ji kamar wajen yanzu yana neman yi mata yawa, dazu kuwa da abokan hamaya wajen har kadan ya so yi mata, dan so ta yi a yi ta yin rikicin har safe
"Kin san daraja da girman uwa kuwa?" Ta tsinci wata murya, mai cike da kamala, da nutsuwa, uwa uba da kaifi a zuciya ta daki kunnenta
A hankali ta juyo ta kafe fuskarsa mai dauke da rawani ido, a yanzu ta karra yarda da taken gadonta da ake yiwa maza, watau buzu babu rawani gwara babu wando (😁🙄), in ba wannan ba, menene ta kangama rawanin a cikin dakinsa, falonsa, tare da iyalinsa? To shi yana cire rawanin nan kuwa?
Sai kuma ta samu kanta da sake dora dubanta a wajen da shara sharan rawanin ya fi yawa, sam fuskarsa ba yaba yaba irin ta tsufa, to ama me yasa ake ce masa Aba?
"Ita uwa, itace halita mafi daraja a duniya, ita wannan da kika yiwa rashin kunya tamkar uwa take a wajenmu, kin san darajar uwa kuwa?" Ya sake ambata a tausashen da ya sakata lumshe idannuwanta ta mayar da jikinta ta jinginar jikin kujerar sannan ta sake bude zaburarun idannuwanta ta zuba a fuskarsa
A rants take ayana magana kamar haka' Sannin darajar uwa, ya sakani fadawa a bakin kura, sannin darajarta ya sakani tarban aradu da kai, sannin darajarta ya sakani juya baya na baro wanda nake so dan zuwa na rayu da bakin rayuwata, sannin darajarta ya sakani zama tamkar gimbiya bayan ni ba kowa bace face mutun dan Adam, ka sani da ban san darajar uwa ba, da yanzu wata maganar ake yi ba taka ba!'
Auta dake kallonta, ji ta yi kamar ta bude bakinta ta koya mata dukawa da bayar da hakuri, ji take yi kamar ta girgizata tace mata hakuri ake bayarwa gaba daya cikinta har wani kuuuuu yake neman yi gannin Bahija ta ki cewa uffan bayan yayanta na magana yana kuma son amsa ne
Kakausun idannuwansa ya lumshe, yana danne zuciyarsa dake tunzura da sake gannin tsantsar rashin kunya a tare da ita
Dubansa ya maida kan Auta, ya fitar da hannunsa mai dauke da birda birdan jijiyoyi masu girma da nuna halitar girma ya ce" Bana son abinda zai taba min ita, haka kuma bana son abinda zai taba min matata, ki kula kin ji......, Yayama sunnanki?"
Auta dake wuwulga idannuwa ne ta budi baki a hankali ta ce" Abah, dan Allah ka yi hakuri ka ji? Sunnanta BAHIJA"
Kakausan kallon da ya wurga mata ya sakata sada kanta sosai tana sauke ajiyar zuciya
Bai ce komai ba ya mike ya nufi falonsa ya zauna cike da wani irin tukuki shima na haushin Yar, wannan yarinya ai yanaga da ya samu haihuwa da ya nasota duniya, ama dan iya wulakanci da girmansa, da darajarsa ya ringa magana kamar zai ari baki tana kallonsa ba amsa? Zai yi maganinta ne, abu daya ya hannashi babalata maganar CHEIK walahi!
Bayan tafiyarsa, NADIRAH dake kallon Auta a hankali ta ce" Ya tafi fa, ki dago kanki"
Da sauri ta dago tana kallon NADIRAH, sai kuma ta rafka tagumi ta ce" Yaya na magana bakya bashi amsa?, Innalilahi aunty Bahija bakya tsoronsa?"
Maimakun NADIRAH ta bata amsar nan sai ta kafeta da ido, a hankali ta ce" Tun yaushe yake maki kallon mahaulaciya, me yasa kila yarda ake maki kallon wace bata da hankali?"
A zabure Auta ta sake kafeta da ido, wannan karron har hannunta na rawa sanadiyar bugawar da zuciyarta ta yi, tana kallon NADIRAH, NADIRAH na kallonta
Muryarta na rawa ta ce"
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
3️⃣4️⃣
Muryarta na rawa ta ce" Yaya aka yi kika gane lafiyata kalau?"
NADIRAH ta yi shiru tana kallonta, bata san me zata ce mata ba, bata san ta inda zata fara ce mata komai din ba
Ajiyar zuciya ta sauke tana dan kawar da dubanta daga inda suke ta hango falo, a zaune yake yana operat din computer , hankalinsa baya kansu kwata kwata