Sashe 70
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Auta kam tsam ta yi tana karewa NADIRAH kallo, kasancewar cikin bargo ta yi barci suturarta a jike ya da ba wani bushewa da kayan suka yi ana gannin jikarsu, kai harta irin laushin da gashinta ya yi ya kwonta lambak zaka fahimci wanke kan ta yi, ga hijabin dake hannunta kasancewar milk color ne ana iya gane jikarsa a ido dan kuwa bata saka shi hasalima kunyarsa take ji a ranta ita kam, da shi fa ya rufe abin jama'a!
Innarta kuwa kallon tsaf ta kata sai t dauke kai ta ci gaba da jera girkin fa suka yi ita da Auta ba tare da tace da ita ufan ba, domin alamun yan rikicin sun bayana a tare da y'ar tata, idan kuwa ta biye mata ta tabata zata juye mata borin kunya a kanta ne har ta nada nata duka a banza a wofi,
Kai ta juya wajen agogon dakin ta kalla, a zabure ta dake juyowa tana auna irin awanin da ta dauka a cen kennan? Ita da tace a bar kofa a bude ba inda zata? Kai innalilahi wannan wani irin tarin abin kunya ne haka ke yi mata tarere a cikin jama'a?
Da yannayin bigicewa tana ta taro kafadar rigar da ba faduwa yake yi ba ta ce" Ina kwana Innata"
Innarta ta sake tsareta da ido sai kuma ta dauke kai ta ce" Lafiya, je ki yi wanka ki zo mu ci abinci"
Fuskart ta takwakwaba nan da nan sai ga hawaye yana harhada kansa murya na gargada ta ce" Wanka kuma Innata? Me yasa zan yi wanka ni kuma Allah na tuba?, Babu abunda ya hadani da wanka Innata..........." Ta karashe tana sakin hawayen harda jan hanci fuska kuwa ta yi mata jajajir tana kallon innar tata
Hindu ta ajiye kwanon dake hannunta tana tafa hannu ta ce" Indi idan baki yi aniya da saurin kukan nan ba ina mai tabattar maki idan na kama kifa maki mari ko Habu ba zai amsheki ba bale Aban birni, da kaniya kin yi wanka da safe ne? Yau ga ya yanzu kuma wankan ne zai zama rigima? Wuce malama maza ki je ki yi wanka na sabulu tas ki yi kwaliya ki fito mu debi girkin nan idan kuma kika jima a ciki in bamu cinye kazar ba ki ce min ba Hindun habu ba!"
Ido ta kikifta harda su sauke ajiyar zuciya jin wankan ashe na sabulu innarta ke nufin ta yi
Dakinta ta wuce tana harhada tafia dan har ga Allah ba fa rasss take ba, burinta ta yi wankan nan ta dawo ta sanarwa innarta abinda zai summar da ita, danma kar ta fada yanzu ne innar tace sai sun koma wajensa a haka a ringa mata gani gani?
Auta dake tsaye idannuwanta a kan tafiyar NADIRAH suka sauka har ta shige dakinta tana cicin magani irin karma a wani kawo mata maganar da ba ita ba ta rufo a kan idannuwanta
A hankali ta dora dubanta a kan Inna dake ta dawainiya da kwanuka sai sake goge su take yi tana dan wake wakenta kasa kasa sosai hankali Kwonce
A hankali ta kai zaune saman kujera tana ta fama da tunaninta, har fada take yiwa kanta cewa me kuma ya hadara da irin wannan banzan tunanin? Ai ba huruminta bane sam, sai dai kuma katutun da abinda ta dan ba mai yiwuwa bane ya yi mata a kirjinta ya sakata sada kai ta yi wani iri
Inna dake miko mata ruwan Adu'a ta ga bata amsa ba ta ce" Ke kuwa tunanin me kike haka da yarintarki da komai harda wani motsare lebe kamar kina rike da duniyar nan?"
A hankali ta Kalli inna, zuwa yanzu ta gama gane Inna da yannayinta, shi yasa take biye da ita kamar jelar kare
A sanyaye ta sake kallon hanyar da NADIRAH ta bi muryarta a dan sarke kadan ta yi dan murmushi ta ce" Ko me ya jima auntyna a kafa ne?"
Inna ta juyo ta kalleta, sai kuma ta dauke kai ta ci gaba da hade hadenta a cikin nonon rakumin nan ta miko mata sabuwar tatsa ta ce" Dan kafa kai ki shanye wannan ki bani"
Auta ta amsa tana kallon yadda nonon ya cenza kalla , tana kallon nonon ta ce" Inna menene a ciki?"
Inna ta tabe baki ta ce" Haka fa, ku kam aikin da kuka fi kwarewa a shi kennan, tambaye tambaye baku iya nema ba, sai a riskaku ku ringa yada kai kamar kadagaren da ya sha jifa, Allah na tuba sarauta ko ta makada ana jifa ana shige da fice bale masarautar AGADAZ?, Gashinan ita wancen ai abin inaga a jikinta ne ko? Tunda ai labari dai kasa kasa ana jinsa sai hakuri, ki kafa kai ki shanye ki bani malama maza kuma ki shige ruwan cen da na tara ki yi wankam na zo na maki turare du kin zama wata sangayayiya kina tafe kamar baki da laka a jikinki, ni ba zan yarda da wannan iya shegen ba, ku zagine ku amshi gyara da nemam tsari ba iya kwaliyar da takun kasaitar ba kina raye makashinki a tare da ke, kuma abinda kike tunanin a kan Indi da aban datawa hakane , wai ni za'a yiwa magana a rufe jama'a? Ku dai Allah ya shirye ku baki dayan ku!" ....... Sababi Inna ta ci gaba da yi har ta shige Kicin ta shiga hasa wutar da zata yi masu turare turarenta da tace Habu ta tuta ya amso mata ta bar Auta kamar ta summa a tsaye
Da sauri ta kafa kai ta shanye madarar sannan ta nufi dakin NADIRAH
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
5️⃣0️⃣
Nadirah na zaune tana mulka kurkum a jikinta mai hade da madarar gari dan shiga wankan mai gaba daya domin sai da ta kunce kitson da innarta ta mata dan ta wanke kan gaba dayansa ta dago tana janyo hijab dinta a gefe ta yafa a kafadarta tana amsa salamar Auta
Zama auta ta yi tana murmushi ta ce" Sannu aunty, ko na rayaki murzawar?"
NADIRAH ta yi dan tsai tana kallonta, sai kuma ta girgiza kai ta mika mata dilkar ta juya tana fadin" Murza min a bayana to Auta, dan Allah kar ki darza da karfi jikina gaba daya ciwo yake yi, na san dan na yi sharar bangaren cen ne........."
Auta lebenta kawai ta dantse dan gudun dariya kar ta kubce mata, wani irin farin ciki marar misaltuwa take ji yana taso mata, ashe ashe abinda ya faru kennan? Lalle dole yayanta ya zabura da NADIRAH ta fara ihun jinni a hancinta, dole du abinda ta aikata ya ringa binta da ido kamar ya ga bakuwar halita, dole ta siye gaba daya tunaninsa da motsinsa, ya salam wa zata fadawa wannan abin farin cikin? Bata da wanda zata fadawa, sai dai dan godiya ga ubangiji sai ta yi azumi daga gobe in sha Allah, tana gama shafa mata ta yi gaba tana tatare tataren kayan murje murjen ta shige bayi ta rufo bayan ta ce" Kainama sai na wankeshi sai kaikayi yake min"
Ita dai Auta sai da ta ga rufowarta ta sake zamaa tana kyakyata dariyar da a kusa kusan nan bata ga abinda ya sakata yinta ba
Mikewa ta yi ta bude window din dakin ta lumshe idannuwanta iska mai dadi na hurota, a hankali ta furta" Hakurin bawa keda wahala, da ace bawa zai jure da addu'a ya yi ta hakuri da tabas zai kai ga ci, Allah ka nuna min ranar da zamu rike dan jariri malakinmu a gidan nan..............."
Sai kuma hawaye ya bale mata na tarin kauna da tausayin yayanta, harta Huznah sai da ta bata tausayi, shekara nawa tana tare da shi, shekara nawa tana jurewa tana daukan hakuri? Ashe abin a jikinta ne kuma ta yiwu a kansa ne kadai abin, ta yi sake abu ya riketa tunda yarintarta har shekaru sun fara taruwa a kanta, a yanzu idan abin nan ya bayana yaya zata ji a zuciyarta ne? Ga HUZNAH da baban kishi mai tsananin gaske, HUZNAH bata hada mijinta da kowa ba kuma ta so a rabar mata abinta, danma ta san bata da yadda zata yi ne ta hakura da wannan lamari, to ina ga ta ji baban abin nan? Subahanalah lalle akoy kura a baban daki!
A cen kasan zuciyarta kuwa dodonta take kamaltawa, tana tinano irin abinda ke iya faruwa, idan ta tuna magangannun Umma a kan yayanta cewa shi da mace sai dau a lahira in ana badawa, shi da samun Da sai dai in ana haihuwa a lahira? Sai ta ji du duniya babu wanda ya yi asara irin mai hada UBANGIN SAMAI DA KASAI DA WANI ABIN HALITA KO GUNKI!, ya Allah ka karra durmiyar da mu a duniyar musulunci😊
____________________________________
Tabas, dukkan abinda ya dace a tarbi bako dan karama shi, an gabatar a tsaftace a kuma tsare, sai dai bakon nata tunda ya zauna zama irin na hamshakai bai kalli abubuwan ci da sha din ba kwata kwata, hasalima shi ba danna waya yake yi ba bale tace dannar waya ne, shi kuma ba wani abin yake yi daban ba gayanan dai a zaunen ya dake har wani tsoron sake gaishe shi take yi bayan irin ihun da ta sha da ta karanta sakonsa cewar gayanan zuwa gareta?
Wayar dakin ta je ta daga, a dake ta ce" FATIME, KI KAWO WANI ABIN WANNAN BAI MASA BA"
tana gamawa ta koma ta zauna ta sake zuba masa ido,
Shi kuma ci kanki bai ce mata ba yana ta nazartar girman wautarta kafin ya dirar mata
An dauki minti kusan goma a haka sai TV dake hasko yan indiya sunna soyaya,
Innarta kuwa kallon tsaf ta kata sai t dauke kai ta ci gaba da jera girkin fa suka yi ita da Auta ba tare da tace da ita ufan ba, domin alamun yan rikicin sun bayana a tare da y'ar tata, idan kuwa ta biye mata ta tabata zata juye mata borin kunya a kanta ne har ta nada nata duka a banza a wofi,
Kai ta juya wajen agogon dakin ta kalla, a zabure ta dake juyowa tana auna irin awanin da ta dauka a cen kennan? Ita da tace a bar kofa a bude ba inda zata? Kai innalilahi wannan wani irin tarin abin kunya ne haka ke yi mata tarere a cikin jama'a?
Da yannayin bigicewa tana ta taro kafadar rigar da ba faduwa yake yi ba ta ce" Ina kwana Innata"
Innarta ta sake tsareta da ido sai kuma ta dauke kai ta ce" Lafiya, je ki yi wanka ki zo mu ci abinci"
Fuskart ta takwakwaba nan da nan sai ga hawaye yana harhada kansa murya na gargada ta ce" Wanka kuma Innata? Me yasa zan yi wanka ni kuma Allah na tuba?, Babu abunda ya hadani da wanka Innata..........." Ta karashe tana sakin hawayen harda jan hanci fuska kuwa ta yi mata jajajir tana kallon innar tata
Hindu ta ajiye kwanon dake hannunta tana tafa hannu ta ce" Indi idan baki yi aniya da saurin kukan nan ba ina mai tabattar maki idan na kama kifa maki mari ko Habu ba zai amsheki ba bale Aban birni, da kaniya kin yi wanka da safe ne? Yau ga ya yanzu kuma wankan ne zai zama rigima? Wuce malama maza ki je ki yi wanka na sabulu tas ki yi kwaliya ki fito mu debi girkin nan idan kuma kika jima a ciki in bamu cinye kazar ba ki ce min ba Hindun habu ba!"
Ido ta kikifta harda su sauke ajiyar zuciya jin wankan ashe na sabulu innarta ke nufin ta yi
Dakinta ta wuce tana harhada tafia dan har ga Allah ba fa rasss take ba, burinta ta yi wankan nan ta dawo ta sanarwa innarta abinda zai summar da ita, danma kar ta fada yanzu ne innar tace sai sun koma wajensa a haka a ringa mata gani gani?
Auta dake tsaye idannuwanta a kan tafiyar NADIRAH suka sauka har ta shige dakinta tana cicin magani irin karma a wani kawo mata maganar da ba ita ba ta rufo a kan idannuwanta
A hankali ta dora dubanta a kan Inna dake ta dawainiya da kwanuka sai sake goge su take yi tana dan wake wakenta kasa kasa sosai hankali Kwonce
A hankali ta kai zaune saman kujera tana ta fama da tunaninta, har fada take yiwa kanta cewa me kuma ya hadara da irin wannan banzan tunanin? Ai ba huruminta bane sam, sai dai kuma katutun da abinda ta dan ba mai yiwuwa bane ya yi mata a kirjinta ya sakata sada kai ta yi wani iri
Inna dake miko mata ruwan Adu'a ta ga bata amsa ba ta ce" Ke kuwa tunanin me kike haka da yarintarki da komai harda wani motsare lebe kamar kina rike da duniyar nan?"
A hankali ta Kalli inna, zuwa yanzu ta gama gane Inna da yannayinta, shi yasa take biye da ita kamar jelar kare
A sanyaye ta sake kallon hanyar da NADIRAH ta bi muryarta a dan sarke kadan ta yi dan murmushi ta ce" Ko me ya jima auntyna a kafa ne?"
Inna ta juyo ta kalleta, sai kuma ta dauke kai ta ci gaba da hade hadenta a cikin nonon rakumin nan ta miko mata sabuwar tatsa ta ce" Dan kafa kai ki shanye wannan ki bani"
Auta ta amsa tana kallon yadda nonon ya cenza kalla , tana kallon nonon ta ce" Inna menene a ciki?"
Inna ta tabe baki ta ce" Haka fa, ku kam aikin da kuka fi kwarewa a shi kennan, tambaye tambaye baku iya nema ba, sai a riskaku ku ringa yada kai kamar kadagaren da ya sha jifa, Allah na tuba sarauta ko ta makada ana jifa ana shige da fice bale masarautar AGADAZ?, Gashinan ita wancen ai abin inaga a jikinta ne ko? Tunda ai labari dai kasa kasa ana jinsa sai hakuri, ki kafa kai ki shanye ki bani malama maza kuma ki shige ruwan cen da na tara ki yi wankam na zo na maki turare du kin zama wata sangayayiya kina tafe kamar baki da laka a jikinki, ni ba zan yarda da wannan iya shegen ba, ku zagine ku amshi gyara da nemam tsari ba iya kwaliyar da takun kasaitar ba kina raye makashinki a tare da ke, kuma abinda kike tunanin a kan Indi da aban datawa hakane , wai ni za'a yiwa magana a rufe jama'a? Ku dai Allah ya shirye ku baki dayan ku!" ....... Sababi Inna ta ci gaba da yi har ta shige Kicin ta shiga hasa wutar da zata yi masu turare turarenta da tace Habu ta tuta ya amso mata ta bar Auta kamar ta summa a tsaye
Da sauri ta kafa kai ta shanye madarar sannan ta nufi dakin NADIRAH
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
5️⃣0️⃣
Nadirah na zaune tana mulka kurkum a jikinta mai hade da madarar gari dan shiga wankan mai gaba daya domin sai da ta kunce kitson da innarta ta mata dan ta wanke kan gaba dayansa ta dago tana janyo hijab dinta a gefe ta yafa a kafadarta tana amsa salamar Auta
Zama auta ta yi tana murmushi ta ce" Sannu aunty, ko na rayaki murzawar?"
NADIRAH ta yi dan tsai tana kallonta, sai kuma ta girgiza kai ta mika mata dilkar ta juya tana fadin" Murza min a bayana to Auta, dan Allah kar ki darza da karfi jikina gaba daya ciwo yake yi, na san dan na yi sharar bangaren cen ne........."
Auta lebenta kawai ta dantse dan gudun dariya kar ta kubce mata, wani irin farin ciki marar misaltuwa take ji yana taso mata, ashe ashe abinda ya faru kennan? Lalle dole yayanta ya zabura da NADIRAH ta fara ihun jinni a hancinta, dole du abinda ta aikata ya ringa binta da ido kamar ya ga bakuwar halita, dole ta siye gaba daya tunaninsa da motsinsa, ya salam wa zata fadawa wannan abin farin cikin? Bata da wanda zata fadawa, sai dai dan godiya ga ubangiji sai ta yi azumi daga gobe in sha Allah, tana gama shafa mata ta yi gaba tana tatare tataren kayan murje murjen ta shige bayi ta rufo bayan ta ce" Kainama sai na wankeshi sai kaikayi yake min"
Ita dai Auta sai da ta ga rufowarta ta sake zamaa tana kyakyata dariyar da a kusa kusan nan bata ga abinda ya sakata yinta ba
Mikewa ta yi ta bude window din dakin ta lumshe idannuwanta iska mai dadi na hurota, a hankali ta furta" Hakurin bawa keda wahala, da ace bawa zai jure da addu'a ya yi ta hakuri da tabas zai kai ga ci, Allah ka nuna min ranar da zamu rike dan jariri malakinmu a gidan nan..............."
Sai kuma hawaye ya bale mata na tarin kauna da tausayin yayanta, harta Huznah sai da ta bata tausayi, shekara nawa tana tare da shi, shekara nawa tana jurewa tana daukan hakuri? Ashe abin a jikinta ne kuma ta yiwu a kansa ne kadai abin, ta yi sake abu ya riketa tunda yarintarta har shekaru sun fara taruwa a kanta, a yanzu idan abin nan ya bayana yaya zata ji a zuciyarta ne? Ga HUZNAH da baban kishi mai tsananin gaske, HUZNAH bata hada mijinta da kowa ba kuma ta so a rabar mata abinta, danma ta san bata da yadda zata yi ne ta hakura da wannan lamari, to ina ga ta ji baban abin nan? Subahanalah lalle akoy kura a baban daki!
A cen kasan zuciyarta kuwa dodonta take kamaltawa, tana tinano irin abinda ke iya faruwa, idan ta tuna magangannun Umma a kan yayanta cewa shi da mace sai dau a lahira in ana badawa, shi da samun Da sai dai in ana haihuwa a lahira? Sai ta ji du duniya babu wanda ya yi asara irin mai hada UBANGIN SAMAI DA KASAI DA WANI ABIN HALITA KO GUNKI!, ya Allah ka karra durmiyar da mu a duniyar musulunci😊
____________________________________
Tabas, dukkan abinda ya dace a tarbi bako dan karama shi, an gabatar a tsaftace a kuma tsare, sai dai bakon nata tunda ya zauna zama irin na hamshakai bai kalli abubuwan ci da sha din ba kwata kwata, hasalima shi ba danna waya yake yi ba bale tace dannar waya ne, shi kuma ba wani abin yake yi daban ba gayanan dai a zaunen ya dake har wani tsoron sake gaishe shi take yi bayan irin ihun da ta sha da ta karanta sakonsa cewar gayanan zuwa gareta?
Wayar dakin ta je ta daga, a dake ta ce" FATIME, KI KAWO WANI ABIN WANNAN BAI MASA BA"
tana gamawa ta koma ta zauna ta sake zuba masa ido,
Shi kuma ci kanki bai ce mata ba yana ta nazartar girman wautarta kafin ya dirar mata
An dauki minti kusan goma a haka sai TV dake hasko yan indiya sunna soyaya,