Sashe 42
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Inna na tsaye bayan fitar Umma ta samu kanta da zaunawa tana kallon kofar bayi, haka kawai sai take jin damuwar rashin lafiyar da kuma rashin yarda idan har Indi bata da lafiyar ne, koda yake shi gudawa ai kawai zuwa yake yi kai tsaye, bara ta samo kuka ta bata ta sha sai ya tsaya, wannan abu dai kam itama bara idan ta bata kukar ta tofeta, idan har aka yiwa UMUGHLUK ITIBEL da NADIRAH faraku ai ita ta shiga uku, ko haduwa ba zasu yi ba kennan? Firgit ta mike ta fice itama ta rufo dakin ta tafi neman kuka a wajen kicin din bayi, ta tabata ba za'a rasa ba
__________________________________
Kasancewar har sha biyun ta gota ya zamto shima ya sauko dan cin abincin
Shigarsa ta sababin kaya ne kamar yadda ya saba, rawaninsa wanda aka rufe fuskarsa gaba daya ne
Tun daga Auta har Huznah sun sha kwaliyar da sai da suka birge shi
Sai dai mamakinsa gannin bai tardo harda yar mulkin a wajen ba
Sakon da Umma ke sanar masa ya saka shi dora dubansa a kan Auta, wace yana kallonta ya hangi boyayiyar dariya a fuskarta
Samun kansa ya yi da mamaki mai tsanani da kuma jin haushi hadi da son gaskatawa
A kausashe ya ce" Karfe takwas na dare ya mata a falon nan, koda tana tafe ana tare abinda ke damunta ne!"
Daga nan ya mike ya fice, domin bama zai ci abincin ba, ikon Allah shi za'a rainawa wayo? To ita me take takama da shi da har zata aikata haka?, Idan tunani take yi akoy maganar soyaya ko makamanciyarta da zara saka ya fuskanci me take nufi ta makaro!, Ba zai dauki rainin wayo ba sam!, Zara zo zai kuma fada mata gaba da gaba!
Jikin Umma ya yi sanyi ainun, ba dan komai ba sai dan sanin da ta yi dole ne Nadirah ta zo koda ana tare mata gudawar kuwa, ita da ta so ta shigo kanta a sama? Ita da ta so idan ta zo sai hankalin kowa ya tashi? Akoy matsala
Daga nan bangaren Nadirar ta koma dole, a lokacin Innar Nadirah ta dawo tuni ta tarar da Nadirah kwonce a dakinta tana rera wakar dandali tan kada kai, bayin ta shiga da sauri, ai kuwa bata ji alamu ko gannin alamu na abu mai doyi ya sauka ba, a lokacin ne ta yanke hukuncin lalle sai sun fuskanci junna ita da y'arta, sun yi magana ta fahimta
Abinda Nadirar ta fada cewa ai ba aji ne ya sakata rushewa da kuka sai da Nadirar ta ringa rarafe tana bata hakuri da rike kafarta sannan ta saurareta, ta gama yanka mata kashedi ta fito Umma ta dawo
Fuska da alhini Umma ta sanarwa Inna umarnin UMUGHLUK ITIBEL
HINDU ta ce" In sha Allah zata kasance a wajen a lokacin, kar ki damu Umma"
Da wannan Umma ta fice dan zuwa ta amso su karya tambayar nan dan ba zata yarda a cinma yarinyar ba! ( Uhum, hakane, wani lokacin makashin naka ke baka kariya kuma cikin kudurar ubangiji)
_____________________________________
"Sannu, kar ki fadi mana" Muryar Umma ke fada kasa kasa tana karra shakar kanshin tutaran yarinyar domin ita ke rike da ita a jikinta, sai HINDU dake gefe tana rike da alkyabarta, domin sharadin NADIRAH sai dai idan da Innarta za'a je
HINDU ta karra waigawa gabas da yamma, kudu da arewa, sai ta samu kanta da share hawaye tana karra wara idannuwanta tana kallo
Tafkeken hotonsa dake makale, wanda rawaninsa mai shara shara ne ana gannin yannayin fuskarsa sosai ta zunawa ido, hakan ya saka ta ci tuntune da rigar Nadirar ta je ta gwarunma Nadirar
Taga taga NADIRAH ta yi a dole ta kama Alkyabarta ta rike gam hankali tashe ta ce" annabi ka san da zuwanmu zamu rufto kasa!"
Inna ta tareta raf tana fadin " Sannu Indi bamu kai kasam ba"
Nadirah ta ja numfashi dan har ta rufe ido, sannan ta kama Alkyabar ta cire gaba daya tana jan numfashi ta kai dubanta wajen Umma zata yi magana Umma ta tareta da gagawa ta ce" Ya salam, Bahija sannu, baki ji ciwo ba?"
Tsuru NADIRAH ta mata, sai kuma ta samu kanta da juyawa wajen da a shigowarsu take hangen kamar mutane
Ido ta zuba masu itama, kamar yadda suka zuba mata,
A hankali taa lumshe idannuwanta tana jin kanta na sara mata sanadiyar tino abinda ke boye
Daga Auta kuwa, har HUZNAH idannuwansu tamkar zasu mana mata shi a jikinta hakane
Fuskarta babu kwaliya ko diz a jiki,
Dinkin dake jikinta doguwar riga ce ta leshi fari fal bashida ko digon wata kalar daya a jikinsa, haka kuma dinkin ya bi jikinta ya lafe a jikinta ya amshi jikinta har kirar jikinta
Gashin kanta dama ba'a daura mata dan kwalin ba, alkyabar kawai ta rufa dan ita aka bari ta shirya ita kuma ta yi yadda ta ga ya dace da ita
Kunnenta dan siririn dan kunne ne, hannayenta ba komai a jikinsu, sai sarkar dake kafarta a daure wace ana ganninta a bayane
Mikewa suka yi dan karamata, da kuma yi mata sannu
HUZNAH, jikinta har rawa rawa yake tana karra kallon NADIRAH, sai dai gannin kamar bata masu kallon wulalanci ba sai ta samu kanta da dan sauke ajiyar zuciya
Auta kuwa ta rasa me take ji a ranta game da matar, ita dai ta zuba mata ido tana son karantarta
Ba tafiyarsa ta sheda saukowarsa ba, domin takalman dake kafarsa na fata ne, basa kara idan ana tafiya da su
Fankamemen madubin dake kafe ya sheda mutun zai sauko, hakan ya sa a tare suka juya kowa ya daga kansa dan gannin ko wanene
Abin mamaki, kasancewar rabonsu da shi tunda safe dole zasu masa gaisuwa irin ta dukawa, ciki harda Umma domin wannan din hakan yake, Uwa uba HINDU da har neman kwonci take yi bama dukawar kasa gaba dayanta ba, ya zamto NADIRAH ce a tsaye, kanta a sama tana kallon saukowarsa cikin nutsuwa, da sandar dake hannunsa mai ruwan zeba tana walwalwal, da alkyabar dake jikinsa, uwa uba da rawaninsa mai masifar kyau wanda ya hau da shigarsa mai tsari da kyan gaske, a gangaro zuwa farin hannunsa kar mai jimke da sandar, dayan kuwa a cikin Alkyabar, haka kuma girman jikinsa wanda koda a cikin alkyabar ne ana iya ganewa da bashida karamin jiki, da irin nagartar shigarsa mai dukkan kirji
A hankali ta yi luuuuuuuuuu da idannuwanta a lokacin da idannuwan nata suka shiga cikin nasa, sai kuma ta gane jikinta babu abinda ke nufi da itace BAHIJA watau Alkyaba
Juyawa ta yi ta karasa kusa da Umma ta rage tsayinta kadan ta ce" Bani abin na rufa"
Umma ta dago daga sada kanta ta mika mata alkyabar ita kuma ta gyarata kawai ta wani yafata a kafadunta sannan ta sake duban Umma da ta fara mikewa tana sake yi masa sannu da saukowa ta karasa kusa da NADIRAH cikin dabara ta shiga fitar da hular alkyabar ta dora mata a saman kanta a tausashe tana murmushi ta ce" BAHIJA, ki karasa ki gaisar da Mijinki mana"
A hankali ya karra zubawa wace aka kira da BAHIJA ido, wannan karron ba duba daya da dauke ido ba, duba irin na tsanake dan ya gane me kennan?, Tun daga kanta har kaffafuwanta yake kallo sannan ya sake kallon Umma wace sam bata gane abinda ke wakana ba, burinta su daidaita dan ya yarda Bahijar ce a gabansa
Umma ta rike hannun Nadirah suka karasa wajen zaman , gefen daya, ba inda su Auta suka zauna ba ta nuna mata tana fadin" Zauna a nan kema sai ki kawo gaisuwa"
Zaunawar ta yi tana sake leka Innarta, ko dai inna ta summa? Take ayannawa a zuciyarta,
Haka kuma a koye koyen abubuwan nasu sun manta basu koya mata baban abin ba, watau gaishe da UMUGHLUK ITIBEL, ai su basuma kawowa ransu cewa sai an koyar da ita wannan ba, gannin ita fa yar bayi ce ko?
Bata sake kallon idannuwansa irin na dazu ba, bale har ta lura cewa kallon da yake mata ya gane ba ita bace Bahija
a fuzge ta ce" Sannu da saukowa"
Ba Umma da su Auta ba, harta Innarta sai da ta ji kamar an gaura mata mari , irin da busashen hannun nan, marin nan mai zafi da bada sautin DAU a kunci!
A rikice Umma ta dubeta , sannan ta dubi ASADEEK da ya sake komawa da kyau saman babar kujerar da take tasa ya hade kansa da kujerar ya afka tunanin me hakan ke nufi? Ta ce"
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
2️⃣9️⃣
A rikice Ummaa ta ce" Har yanzu bataa dawo normal ba, Bahija ko mu mayar da ke bangarenki ne?"
Shiru ne ya dauki wajen, domun Itama NADIRAH sai ta samu kanta da yin shiru tana ta auna me ya dace ace ta ce? Baba ne ai ya daace ta duka ne ai tana gannin ta gaishe shi a duke haka
Ajiyar zuciya ta sauke ta dauke kanta daga kan Innarta wace dama sai da aka ce mata idan sun zo a matsayin baiwa zata kasance har su koma
Idannuwanta ta sake ɗorawa a kansa
A facing dinta yake, domun kujerarsa na kallon su ne gaba daya
Yawu ta hadiye aa hankali ta sauko kasa gaba dayanta kantga a kasa ta furta" Barka da warhaka, Fatan aan sauko lafiya?"
Dama dama, watau gaisuwarta mafi dama da sauki kennan, mafi daraja kennan, sai dai kashhhh tun a nan ta tona kanta cewa ita din ba jinnin sarauta bace, domin ko Umma a yanzu ta wuce gaisuwar nan bale UMUGHLUK ITIBEL
Ga mamakinta sai ta ji muryar mutanen da suka fi kusanci da shi sunna nema mata afuwa, bayan bata ga laifin da ta aikata na hakan ba
Daya bayan daya ta shiga binsu da kallo, tun daga kan Ummar har wace keda fuska kamar ta yara sai shegen kallon tsiya
Baki ta dan tabe ta nemi mikewa,
__________________________________
Kasancewar har sha biyun ta gota ya zamto shima ya sauko dan cin abincin
Shigarsa ta sababin kaya ne kamar yadda ya saba, rawaninsa wanda aka rufe fuskarsa gaba daya ne
Tun daga Auta har Huznah sun sha kwaliyar da sai da suka birge shi
Sai dai mamakinsa gannin bai tardo harda yar mulkin a wajen ba
Sakon da Umma ke sanar masa ya saka shi dora dubansa a kan Auta, wace yana kallonta ya hangi boyayiyar dariya a fuskarta
Samun kansa ya yi da mamaki mai tsanani da kuma jin haushi hadi da son gaskatawa
A kausashe ya ce" Karfe takwas na dare ya mata a falon nan, koda tana tafe ana tare abinda ke damunta ne!"
Daga nan ya mike ya fice, domin bama zai ci abincin ba, ikon Allah shi za'a rainawa wayo? To ita me take takama da shi da har zata aikata haka?, Idan tunani take yi akoy maganar soyaya ko makamanciyarta da zara saka ya fuskanci me take nufi ta makaro!, Ba zai dauki rainin wayo ba sam!, Zara zo zai kuma fada mata gaba da gaba!
Jikin Umma ya yi sanyi ainun, ba dan komai ba sai dan sanin da ta yi dole ne Nadirah ta zo koda ana tare mata gudawar kuwa, ita da ta so ta shigo kanta a sama? Ita da ta so idan ta zo sai hankalin kowa ya tashi? Akoy matsala
Daga nan bangaren Nadirar ta koma dole, a lokacin Innar Nadirah ta dawo tuni ta tarar da Nadirah kwonce a dakinta tana rera wakar dandali tan kada kai, bayin ta shiga da sauri, ai kuwa bata ji alamu ko gannin alamu na abu mai doyi ya sauka ba, a lokacin ne ta yanke hukuncin lalle sai sun fuskanci junna ita da y'arta, sun yi magana ta fahimta
Abinda Nadirar ta fada cewa ai ba aji ne ya sakata rushewa da kuka sai da Nadirar ta ringa rarafe tana bata hakuri da rike kafarta sannan ta saurareta, ta gama yanka mata kashedi ta fito Umma ta dawo
Fuska da alhini Umma ta sanarwa Inna umarnin UMUGHLUK ITIBEL
HINDU ta ce" In sha Allah zata kasance a wajen a lokacin, kar ki damu Umma"
Da wannan Umma ta fice dan zuwa ta amso su karya tambayar nan dan ba zata yarda a cinma yarinyar ba! ( Uhum, hakane, wani lokacin makashin naka ke baka kariya kuma cikin kudurar ubangiji)
_____________________________________
"Sannu, kar ki fadi mana" Muryar Umma ke fada kasa kasa tana karra shakar kanshin tutaran yarinyar domin ita ke rike da ita a jikinta, sai HINDU dake gefe tana rike da alkyabarta, domin sharadin NADIRAH sai dai idan da Innarta za'a je
HINDU ta karra waigawa gabas da yamma, kudu da arewa, sai ta samu kanta da share hawaye tana karra wara idannuwanta tana kallo
Tafkeken hotonsa dake makale, wanda rawaninsa mai shara shara ne ana gannin yannayin fuskarsa sosai ta zunawa ido, hakan ya saka ta ci tuntune da rigar Nadirar ta je ta gwarunma Nadirar
Taga taga NADIRAH ta yi a dole ta kama Alkyabarta ta rike gam hankali tashe ta ce" annabi ka san da zuwanmu zamu rufto kasa!"
Inna ta tareta raf tana fadin " Sannu Indi bamu kai kasam ba"
Nadirah ta ja numfashi dan har ta rufe ido, sannan ta kama Alkyabar ta cire gaba daya tana jan numfashi ta kai dubanta wajen Umma zata yi magana Umma ta tareta da gagawa ta ce" Ya salam, Bahija sannu, baki ji ciwo ba?"
Tsuru NADIRAH ta mata, sai kuma ta samu kanta da juyawa wajen da a shigowarsu take hangen kamar mutane
Ido ta zuba masu itama, kamar yadda suka zuba mata,
A hankali taa lumshe idannuwanta tana jin kanta na sara mata sanadiyar tino abinda ke boye
Daga Auta kuwa, har HUZNAH idannuwansu tamkar zasu mana mata shi a jikinta hakane
Fuskarta babu kwaliya ko diz a jiki,
Dinkin dake jikinta doguwar riga ce ta leshi fari fal bashida ko digon wata kalar daya a jikinsa, haka kuma dinkin ya bi jikinta ya lafe a jikinta ya amshi jikinta har kirar jikinta
Gashin kanta dama ba'a daura mata dan kwalin ba, alkyabar kawai ta rufa dan ita aka bari ta shirya ita kuma ta yi yadda ta ga ya dace da ita
Kunnenta dan siririn dan kunne ne, hannayenta ba komai a jikinsu, sai sarkar dake kafarta a daure wace ana ganninta a bayane
Mikewa suka yi dan karamata, da kuma yi mata sannu
HUZNAH, jikinta har rawa rawa yake tana karra kallon NADIRAH, sai dai gannin kamar bata masu kallon wulalanci ba sai ta samu kanta da dan sauke ajiyar zuciya
Auta kuwa ta rasa me take ji a ranta game da matar, ita dai ta zuba mata ido tana son karantarta
Ba tafiyarsa ta sheda saukowarsa ba, domin takalman dake kafarsa na fata ne, basa kara idan ana tafiya da su
Fankamemen madubin dake kafe ya sheda mutun zai sauko, hakan ya sa a tare suka juya kowa ya daga kansa dan gannin ko wanene
Abin mamaki, kasancewar rabonsu da shi tunda safe dole zasu masa gaisuwa irin ta dukawa, ciki harda Umma domin wannan din hakan yake, Uwa uba HINDU da har neman kwonci take yi bama dukawar kasa gaba dayanta ba, ya zamto NADIRAH ce a tsaye, kanta a sama tana kallon saukowarsa cikin nutsuwa, da sandar dake hannunsa mai ruwan zeba tana walwalwal, da alkyabar dake jikinsa, uwa uba da rawaninsa mai masifar kyau wanda ya hau da shigarsa mai tsari da kyan gaske, a gangaro zuwa farin hannunsa kar mai jimke da sandar, dayan kuwa a cikin Alkyabar, haka kuma girman jikinsa wanda koda a cikin alkyabar ne ana iya ganewa da bashida karamin jiki, da irin nagartar shigarsa mai dukkan kirji
A hankali ta yi luuuuuuuuuu da idannuwanta a lokacin da idannuwan nata suka shiga cikin nasa, sai kuma ta gane jikinta babu abinda ke nufi da itace BAHIJA watau Alkyaba
Juyawa ta yi ta karasa kusa da Umma ta rage tsayinta kadan ta ce" Bani abin na rufa"
Umma ta dago daga sada kanta ta mika mata alkyabar ita kuma ta gyarata kawai ta wani yafata a kafadunta sannan ta sake duban Umma da ta fara mikewa tana sake yi masa sannu da saukowa ta karasa kusa da NADIRAH cikin dabara ta shiga fitar da hular alkyabar ta dora mata a saman kanta a tausashe tana murmushi ta ce" BAHIJA, ki karasa ki gaisar da Mijinki mana"
A hankali ya karra zubawa wace aka kira da BAHIJA ido, wannan karron ba duba daya da dauke ido ba, duba irin na tsanake dan ya gane me kennan?, Tun daga kanta har kaffafuwanta yake kallo sannan ya sake kallon Umma wace sam bata gane abinda ke wakana ba, burinta su daidaita dan ya yarda Bahijar ce a gabansa
Umma ta rike hannun Nadirah suka karasa wajen zaman , gefen daya, ba inda su Auta suka zauna ba ta nuna mata tana fadin" Zauna a nan kema sai ki kawo gaisuwa"
Zaunawar ta yi tana sake leka Innarta, ko dai inna ta summa? Take ayannawa a zuciyarta,
Haka kuma a koye koyen abubuwan nasu sun manta basu koya mata baban abin ba, watau gaishe da UMUGHLUK ITIBEL, ai su basuma kawowa ransu cewa sai an koyar da ita wannan ba, gannin ita fa yar bayi ce ko?
Bata sake kallon idannuwansa irin na dazu ba, bale har ta lura cewa kallon da yake mata ya gane ba ita bace Bahija
a fuzge ta ce" Sannu da saukowa"
Ba Umma da su Auta ba, harta Innarta sai da ta ji kamar an gaura mata mari , irin da busashen hannun nan, marin nan mai zafi da bada sautin DAU a kunci!
A rikice Umma ta dubeta , sannan ta dubi ASADEEK da ya sake komawa da kyau saman babar kujerar da take tasa ya hade kansa da kujerar ya afka tunanin me hakan ke nufi? Ta ce"
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
2️⃣9️⃣
A rikice Ummaa ta ce" Har yanzu bataa dawo normal ba, Bahija ko mu mayar da ke bangarenki ne?"
Shiru ne ya dauki wajen, domun Itama NADIRAH sai ta samu kanta da yin shiru tana ta auna me ya dace ace ta ce? Baba ne ai ya daace ta duka ne ai tana gannin ta gaishe shi a duke haka
Ajiyar zuciya ta sauke ta dauke kanta daga kan Innarta wace dama sai da aka ce mata idan sun zo a matsayin baiwa zata kasance har su koma
Idannuwanta ta sake ɗorawa a kansa
A facing dinta yake, domun kujerarsa na kallon su ne gaba daya
Yawu ta hadiye aa hankali ta sauko kasa gaba dayanta kantga a kasa ta furta" Barka da warhaka, Fatan aan sauko lafiya?"
Dama dama, watau gaisuwarta mafi dama da sauki kennan, mafi daraja kennan, sai dai kashhhh tun a nan ta tona kanta cewa ita din ba jinnin sarauta bace, domin ko Umma a yanzu ta wuce gaisuwar nan bale UMUGHLUK ITIBEL
Ga mamakinta sai ta ji muryar mutanen da suka fi kusanci da shi sunna nema mata afuwa, bayan bata ga laifin da ta aikata na hakan ba
Daya bayan daya ta shiga binsu da kallo, tun daga kan Ummar har wace keda fuska kamar ta yara sai shegen kallon tsiya
Baki ta dan tabe ta nemi mikewa,