Sashe 60
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda take, bata taba jin tsoro tsoro, firgici firgici, na wannan lamari ba irin na Yau
Aminu? A yanzu da wannan gagarumin abu mai daraja ya wanzu, wanda yake abin a wuni yau ana sukuwa da dawakai a cikin fadar nan dan murna da farin ciki, abindaa take cikin tunanin shin yaya wannan bawan Allah yake cikin farin ciki aa yau? Dama tunda ta ji an fadi maganar nan ta cewa Yayarta walahi ita ta tabata lamari ne na sihiri, ita fa ba zata yarda bama ta tura yarinyarta gidaan sarauta babu tsari, mamakin da take yi, mahaifan HUZNAH a labarin da suke tsinta daidaiku ance shi sarki ya auri yar sarakai ne, yaya aka yi suka miko yarinya gidan sarautha baabu tsari? Rayuwar nan da ta zama abinda ta zama yau ko gidan wani dan karamin mai kudi ne ai ks nemi taimako a wajen bayin Allah wa'inda suka riki ayar Allah kan a karra baka daga hasken addu'a tsari dan yaron ya je ya zauna da nutsuwar zuciya, ba wai ta malake miji ko yin yadda aka so da miji ba, aa wannan fa karya ne, ita babu ruwantama da wannan, lamarin karyar?, Shirme ne gaba da baya bata cikin wannan tafiyar gaskiya, ama a yi gyara, a iya girki, a san tsafta, a iya girki, aa iya kisar gyaran aure da iya yiwa namiji hira, uwa uba talabarsa a fagen da daga ke sai shi ki sakashi ihun jariraima watau wannan na kuryar makogwaro mai kama da kukan tinkinyar nan du abu ne da ta rika da karfi take kuma gannin komai hali irin na namiji da ake kadawa ba zata saki wannan ba domin darajarta ce ta ya mace, namiji kuwa ya kada iya shegen mana, ai kowa da irin rawar da Allah ya bashi ikon takawa, in ba dan tsoron kar a mutu walakiri ya mumuke bawa a cikin duhu ba yan rabiya bama ai da ta bi bayan habu, yanna kada gangar tana ana bakace,
Firgigit ta dago jin muryar Umma na fadin" Hajia lafia kuwa?"
A hankali ta ce " lafiya kalau, na gaa kina waya ne"
Umma ta sake zuba mata ido ta ce" Aa gani na yi ina ta magana shiru kamarma baki san ina yi ba?""
Inna ta kade maganar tana yin dan murmushi da daukar kafarta daya ta dora saman daya tana ji a ranta inama idan ta rufe wannan abar da duka za'a gane yarenta?
Umma ta sake fadin" Cewa na yi, da nace ba zan ringa yawan shigowa ba, dan na fahimci hakan da nake yi yana hadasa mana rashin jituwa, to ama sai na ga yau gaba daya du irin tsayuwar nan da muka yi a kofar mai baban fada bata leko ba, bayan HUZNAH na tsaye tunda safe sai da wancen munafukin ya sanar mana lafiya kalau muka watse, kin san gidan nan ko me kake yi a ido kake, ana binka ne da kallo ana fahimtar me kake yi, ta haka kake shiga ran bayi idan suka ga mu'amalarka da uban gidanka, ta haka manyan barori ke baka daraja har su ji du duniya kaine uwarsu, mu da muke so mu siye kowa ai ba zamu yi wasa da irin damar nan ba, koda nace zan fita a harkar matse mata waje dan na ga yana neman hadasa mana rashin jituwa, ama dole na ringa lekowa idan ta kama dole, domin na ringa sanar mata manyan sirika irin na sarauta wa'inda bakon gidan nan ba zai taba sani ba"
A hankali Inna ta dauke dubanta tana sake tausasa dubanta a kanta ta ce" Hakane, ama sai na ji har kamar hankalina zai tashi da jin wai zaki ja baya dan dan abu ya faru wanda yake abu ne da ko a gida yana yawan faruwa da manyan mutane da ita, jta fa matsalarta kawai kar a shiga gonar iyayenta, idan har ka kiyaye wannan babu mai dadin zama irinta, haba ranki shi dade ina ita ina rasaki a gefe bayan kece uwa kece uba kece makarbiya tata? Kece fa ja gaban tafiyar nan, idan har hakan ya bata maki ki yi hakuri in sha Allah zamu kiyaye, yanzu haka rashin fitarta dan bata sani bane, nan fa muka wuni da ita yanzu barci ya nemi kifata da kas sai ta shige ta kwonta, tana farkawa zan sanar mata fa ga baban sake sai ta je idan lokaci bai kure ba"
Umma ta wani saki murmushi, babu abinda ya fi dadada mata sai jadadawar Hindu cewa itace gaba daya tafiyar nan, uhum tana jin dadin ace itace komai fa a waje, tana matukar kishin ace wani ya kamo kafarta ko zai gogi wajen da take sarauniya ce, take mulki a wajen, ba zata taba manta a lokacin da ran mahaifiyar ASADEEK, idan matar na tafe tana take mata baya sai ta ji kamar ta saka hannu ta maidota baya ita ta shige gaban
A gadarance ta ce" Na yafe mata, ai ba zan jima ina fushi da ita ba, sai dai a yau kar ta fita, zan san hanyar da zan bi na goge tunanin da bayi ke iya farawa da jama'ar babar masarautar, ai sallar BIYANO ke tunkaromu, zan gani abinda ya dace a yi dan ta karra siyan zuciyyoyin WA'INDA suka isa su fada magana ta yi tsauri"
Innarta ta karra gyada kanta ta yi shiru ta koma tunanin abinda zai fisheta har Umma ta gama yatsine yatsinenta ta mike ta tafi
A hankali ta koma dakinta ta zauna ta shiga buga wayar Fadime
Ta yi bugawa ya kai sau uku da kyar aka daga
FADIME na dagawa kasa kasa ta ce" Wai HINDU meye kuma?"
Inna ta yi murmushi tana sauke ajiyar zuciya ta ce" Ba maganar abin dadin bane zan maki, maganar da nake son yi maki Aunty a kan Indi ne, kin ga hankalinta a tashe yake, gaba daya rikici take yi wai mu koma gida, ta tsorata da shi ne inaga, kuma bakinta har yanzu yana ambaton sunnan Aminu wai, bana so kai tsaye ta tona mu fa? Kin san Indi kuma idan hankalinta na tashe komai yi take yi"
Shiru ne ya wanzu na dan lokaci, a hankali Fadime ta ce" A tsorace take sosai ne?"
Hindu ta ce" Gaskiya a tsorace take, domin ban taba gannin cutar da ta kwontar da ita haka ba, kina gani fa ko ciwo take yi tana tsaye a kan kaffafuwanta ne, ama yanzu sai a hankali"
"Shi din, ba cewa aka yi bashi da lafiya ba?, Ko ta ji ciwo ne?" FADIME ta fada da kyar kunya na lumlubeta, dan so take yi ta fahimci damuwar yarinyar
HINDU ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Kamar baki fahimci abinda na fahimta ba, kamar baki zauna a gidan sarautar ba, ba maganar rashin lafiya, kitumurmura ce ai malan ya fada min!"
A hankali Fadime ta sake fadin" HINDU hala banda amsar maganin har wajen boka kika je?"
Shiru Hindu ta yi, sai kuma ta ce" Kashhh, a bar maganar kawai ama ba ni na je ba, Habu na aika gaskiya, kuma ban yarda da maganar ba dai, na dai shirya diyata ne shikenan"
Ajiyar zuciya ta sauke, a hankali ta ce" Kina ji?, Dole zaki sanar mata cewa ko me yake yawo a cikin kanta ya dace ta daidaita tunaninta ta gyara harshenta ta kiyayi kama sunnan wani da auren wanu a kanta, Dole zata bar maganar nan dan kar ta kona kanta garin shirmenta, Dole zata daina tunda tana jin tsoron Allah taba kuma burin gobe kiyama ta samu sakamako mai kyai, aure ibada ne, ba abin wasa bane, du D'a na halak zai kiyaye yin wasa da igiyar aure, ido zaki murje ki fada mata gadkiya, sannan ki sakata a hanya kawai ki yi kamar baki gane komai ba dangane da yarenta, sannan idan da hali kar zama tare da su ya gagareta, ta koma hanyar da aka dorata sannan ta dora daga inda ta tsaya...."
HINDU ta sake sauke ajiyar zuciya, hakan ya saka Fadime a tausashe ta ce" HINDU, na san a gaban matsalar yarki baki da karfi ko dabara, ina so wannan karron ki jajirce kin ji kanwata?"
Kai take gyadawa tamkar yayar tata na gabanta, haka kuma ta ji ta samu kwarin gwuiwar tarban yar tata
Mikewa ta yi ta koma falon tana ci gaba da tsara yadda ya dace ta biyo da Yar tata dan samun kanta, bama baban rikicin watau komawarta dakin mai babar fada
...........................................................
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
4️⃣2️⃣
A nutse Sheikh ke yi masa bayani, bayani ne yake yi masa dala dala ta yadda zai fahimta, bayan zamansa a fada da taron da suka gabatar bayan sallar La'asar suka shigo falo,
SHEIK ya dube shi yana fadin" Rabonka da zagaye kauyuka irin su Itar, Timiya, titibe ka jima, akoy dukiyarka a cen na kiwo da noma da ake gadi, ka kuwa san garken rakumanka sun zama arba'in da uku a garin Timiya?, Ya dace ka je ka ga yadda arzikin ya yabanya UMUGHLUK
ASADEEK ya yi dan murmushi bai ce masa komai ba
SHEIK ya sake zuba masa ido a hankali yana kallonsa, a nutse ya ce" Kamae baka jin abinda nake fadi fa?"
ASADEEK ya sake dubansa , a hankali ya ce" Allah ya bamu iko"
SHEIK ya amsa da amen, sannan ya ce" Maganar da na yi maka dangane da rike maganar nan sirri ina fata kana kai?"
Asadeek zai bashi amsa aka sanar da shigowar UMMA
Shigowar Umma dauke da wani gora mai dauke da rubutu ya saka SHEIK yin shiru yana kama kansa hadi da maida dubansa wajen TV yana dan kallo duda ba magana dake fita ta tvn sai hotunan larabawa dake karatu kawai
Aminu? A yanzu da wannan gagarumin abu mai daraja ya wanzu, wanda yake abin a wuni yau ana sukuwa da dawakai a cikin fadar nan dan murna da farin ciki, abindaa take cikin tunanin shin yaya wannan bawan Allah yake cikin farin ciki aa yau? Dama tunda ta ji an fadi maganar nan ta cewa Yayarta walahi ita ta tabata lamari ne na sihiri, ita fa ba zata yarda bama ta tura yarinyarta gidaan sarauta babu tsari, mamakin da take yi, mahaifan HUZNAH a labarin da suke tsinta daidaiku ance shi sarki ya auri yar sarakai ne, yaya aka yi suka miko yarinya gidan sarautha baabu tsari? Rayuwar nan da ta zama abinda ta zama yau ko gidan wani dan karamin mai kudi ne ai ks nemi taimako a wajen bayin Allah wa'inda suka riki ayar Allah kan a karra baka daga hasken addu'a tsari dan yaron ya je ya zauna da nutsuwar zuciya, ba wai ta malake miji ko yin yadda aka so da miji ba, aa wannan fa karya ne, ita babu ruwantama da wannan, lamarin karyar?, Shirme ne gaba da baya bata cikin wannan tafiyar gaskiya, ama a yi gyara, a iya girki, a san tsafta, a iya girki, aa iya kisar gyaran aure da iya yiwa namiji hira, uwa uba talabarsa a fagen da daga ke sai shi ki sakashi ihun jariraima watau wannan na kuryar makogwaro mai kama da kukan tinkinyar nan du abu ne da ta rika da karfi take kuma gannin komai hali irin na namiji da ake kadawa ba zata saki wannan ba domin darajarta ce ta ya mace, namiji kuwa ya kada iya shegen mana, ai kowa da irin rawar da Allah ya bashi ikon takawa, in ba dan tsoron kar a mutu walakiri ya mumuke bawa a cikin duhu ba yan rabiya bama ai da ta bi bayan habu, yanna kada gangar tana ana bakace,
Firgigit ta dago jin muryar Umma na fadin" Hajia lafia kuwa?"
A hankali ta ce " lafiya kalau, na gaa kina waya ne"
Umma ta sake zuba mata ido ta ce" Aa gani na yi ina ta magana shiru kamarma baki san ina yi ba?""
Inna ta kade maganar tana yin dan murmushi da daukar kafarta daya ta dora saman daya tana ji a ranta inama idan ta rufe wannan abar da duka za'a gane yarenta?
Umma ta sake fadin" Cewa na yi, da nace ba zan ringa yawan shigowa ba, dan na fahimci hakan da nake yi yana hadasa mana rashin jituwa, to ama sai na ga yau gaba daya du irin tsayuwar nan da muka yi a kofar mai baban fada bata leko ba, bayan HUZNAH na tsaye tunda safe sai da wancen munafukin ya sanar mana lafiya kalau muka watse, kin san gidan nan ko me kake yi a ido kake, ana binka ne da kallo ana fahimtar me kake yi, ta haka kake shiga ran bayi idan suka ga mu'amalarka da uban gidanka, ta haka manyan barori ke baka daraja har su ji du duniya kaine uwarsu, mu da muke so mu siye kowa ai ba zamu yi wasa da irin damar nan ba, koda nace zan fita a harkar matse mata waje dan na ga yana neman hadasa mana rashin jituwa, ama dole na ringa lekowa idan ta kama dole, domin na ringa sanar mata manyan sirika irin na sarauta wa'inda bakon gidan nan ba zai taba sani ba"
A hankali Inna ta dauke dubanta tana sake tausasa dubanta a kanta ta ce" Hakane, ama sai na ji har kamar hankalina zai tashi da jin wai zaki ja baya dan dan abu ya faru wanda yake abu ne da ko a gida yana yawan faruwa da manyan mutane da ita, jta fa matsalarta kawai kar a shiga gonar iyayenta, idan har ka kiyaye wannan babu mai dadin zama irinta, haba ranki shi dade ina ita ina rasaki a gefe bayan kece uwa kece uba kece makarbiya tata? Kece fa ja gaban tafiyar nan, idan har hakan ya bata maki ki yi hakuri in sha Allah zamu kiyaye, yanzu haka rashin fitarta dan bata sani bane, nan fa muka wuni da ita yanzu barci ya nemi kifata da kas sai ta shige ta kwonta, tana farkawa zan sanar mata fa ga baban sake sai ta je idan lokaci bai kure ba"
Umma ta wani saki murmushi, babu abinda ya fi dadada mata sai jadadawar Hindu cewa itace gaba daya tafiyar nan, uhum tana jin dadin ace itace komai fa a waje, tana matukar kishin ace wani ya kamo kafarta ko zai gogi wajen da take sarauniya ce, take mulki a wajen, ba zata taba manta a lokacin da ran mahaifiyar ASADEEK, idan matar na tafe tana take mata baya sai ta ji kamar ta saka hannu ta maidota baya ita ta shige gaban
A gadarance ta ce" Na yafe mata, ai ba zan jima ina fushi da ita ba, sai dai a yau kar ta fita, zan san hanyar da zan bi na goge tunanin da bayi ke iya farawa da jama'ar babar masarautar, ai sallar BIYANO ke tunkaromu, zan gani abinda ya dace a yi dan ta karra siyan zuciyyoyin WA'INDA suka isa su fada magana ta yi tsauri"
Innarta ta karra gyada kanta ta yi shiru ta koma tunanin abinda zai fisheta har Umma ta gama yatsine yatsinenta ta mike ta tafi
A hankali ta koma dakinta ta zauna ta shiga buga wayar Fadime
Ta yi bugawa ya kai sau uku da kyar aka daga
FADIME na dagawa kasa kasa ta ce" Wai HINDU meye kuma?"
Inna ta yi murmushi tana sauke ajiyar zuciya ta ce" Ba maganar abin dadin bane zan maki, maganar da nake son yi maki Aunty a kan Indi ne, kin ga hankalinta a tashe yake, gaba daya rikici take yi wai mu koma gida, ta tsorata da shi ne inaga, kuma bakinta har yanzu yana ambaton sunnan Aminu wai, bana so kai tsaye ta tona mu fa? Kin san Indi kuma idan hankalinta na tashe komai yi take yi"
Shiru ne ya wanzu na dan lokaci, a hankali Fadime ta ce" A tsorace take sosai ne?"
Hindu ta ce" Gaskiya a tsorace take, domin ban taba gannin cutar da ta kwontar da ita haka ba, kina gani fa ko ciwo take yi tana tsaye a kan kaffafuwanta ne, ama yanzu sai a hankali"
"Shi din, ba cewa aka yi bashi da lafiya ba?, Ko ta ji ciwo ne?" FADIME ta fada da kyar kunya na lumlubeta, dan so take yi ta fahimci damuwar yarinyar
HINDU ta sauke ajiyar zuciya ta ce" Kamar baki fahimci abinda na fahimta ba, kamar baki zauna a gidan sarautar ba, ba maganar rashin lafiya, kitumurmura ce ai malan ya fada min!"
A hankali Fadime ta sake fadin" HINDU hala banda amsar maganin har wajen boka kika je?"
Shiru Hindu ta yi, sai kuma ta ce" Kashhh, a bar maganar kawai ama ba ni na je ba, Habu na aika gaskiya, kuma ban yarda da maganar ba dai, na dai shirya diyata ne shikenan"
Ajiyar zuciya ta sauke, a hankali ta ce" Kina ji?, Dole zaki sanar mata cewa ko me yake yawo a cikin kanta ya dace ta daidaita tunaninta ta gyara harshenta ta kiyayi kama sunnan wani da auren wanu a kanta, Dole zata bar maganar nan dan kar ta kona kanta garin shirmenta, Dole zata daina tunda tana jin tsoron Allah taba kuma burin gobe kiyama ta samu sakamako mai kyai, aure ibada ne, ba abin wasa bane, du D'a na halak zai kiyaye yin wasa da igiyar aure, ido zaki murje ki fada mata gadkiya, sannan ki sakata a hanya kawai ki yi kamar baki gane komai ba dangane da yarenta, sannan idan da hali kar zama tare da su ya gagareta, ta koma hanyar da aka dorata sannan ta dora daga inda ta tsaya...."
HINDU ta sake sauke ajiyar zuciya, hakan ya saka Fadime a tausashe ta ce" HINDU, na san a gaban matsalar yarki baki da karfi ko dabara, ina so wannan karron ki jajirce kin ji kanwata?"
Kai take gyadawa tamkar yayar tata na gabanta, haka kuma ta ji ta samu kwarin gwuiwar tarban yar tata
Mikewa ta yi ta koma falon tana ci gaba da tsara yadda ya dace ta biyo da Yar tata dan samun kanta, bama baban rikicin watau komawarta dakin mai babar fada
...........................................................
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
4️⃣2️⃣
A nutse Sheikh ke yi masa bayani, bayani ne yake yi masa dala dala ta yadda zai fahimta, bayan zamansa a fada da taron da suka gabatar bayan sallar La'asar suka shigo falo,
SHEIK ya dube shi yana fadin" Rabonka da zagaye kauyuka irin su Itar, Timiya, titibe ka jima, akoy dukiyarka a cen na kiwo da noma da ake gadi, ka kuwa san garken rakumanka sun zama arba'in da uku a garin Timiya?, Ya dace ka je ka ga yadda arzikin ya yabanya UMUGHLUK
ASADEEK ya yi dan murmushi bai ce masa komai ba
SHEIK ya sake zuba masa ido a hankali yana kallonsa, a nutse ya ce" Kamae baka jin abinda nake fadi fa?"
ASADEEK ya sake dubansa , a hankali ya ce" Allah ya bamu iko"
SHEIK ya amsa da amen, sannan ya ce" Maganar da na yi maka dangane da rike maganar nan sirri ina fata kana kai?"
Asadeek zai bashi amsa aka sanar da shigowar UMMA
Shigowar Umma dauke da wani gora mai dauke da rubutu ya saka SHEIK yin shiru yana kama kansa hadi da maida dubansa wajen TV yana dan kallo duda ba magana dake fita ta tvn sai hotunan larabawa dake karatu kawai