Sashe 25
Zakin Saraki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A bayane kuwa ta ce" Dangane da maganar sadakin da ka ce Bafanka zai biya ne na zo mu sake yin maganar sannan mu tatauna a kan maganar yan zuwa daurin aure da komai da komai, ka san aurenka ake magana, ya zama wajibi a sheda"
Daga shi din, har Matarsa da Auta dagowa suka yi suka zuba mata ido
Bama matarsa da ta dan dakatar da murza kafarsa da take yi ta zubawa Umma ido gabanta na dukkan uku uku
A hankali ya janye dubansa, a ransa yana ayana' me kennan wannan Umma ta yi? Kai tsayen nan zata fitar da maganar nan a gaban HUZNAH? Koda ya mata hirar ya dace a fan ringa kiyaye idannuwanta, ba dan komai ba sai dan a daraja hakurinta da kawaicinta'
A fili kuwa sai ya dauke duban nasa a tausashe ya dora saman fuskar HUZNAH
Umma ta ci gaba da fadin " Ita din y'arsa ce, idan har ka ce ya biya sadaki ai ba'a mutunta ba yarona, ya dace mu kai sadakinmu, sannan mu ware yan zuwa daurin aure da yan dauko amaryar ko?"
Idannuwansa ya lumshe wannan karron, a sanyaye ya sake duban Auta da gaba daya ta daina dukkan abinda take yi tana kallonsu su dukansu
Dan murmushi ya sakar mata kasa kasa ya ce" UMMA, idan lokacin ya yi zaku tafi da sadakin......., Ama bana son gangami domin bana bukatar hakan"
Umma ta sake dubansa ta ce" Ba zaka je daurin auren ba kai yarona?"
ASADEEK ya dubeta da dan mamaki, Shi? Kai yau fa Umma gaba daya sai wani abu take yi bako a wajensa, to me ya hada shi da zuwa daurin aure shi kuwa bayan tarin abinda yake gabansa? A yanzu haka shari'ar da zai zauna a gobe ta manyan sojoji uku ne, an kashe daya a cikinsu kotu ta turo masa dan ya yi tsakani sannan su koma kotu a dora da shari'ar domin so ake yi idan har aka gane waye makashin a zartar da hukuncin bisa shari'ar musulunci, dan abin na neman ya zamto ruwan dare, sai kuma kawai ya tashi ya je wani shirmen auren da suka hada? Shi fa wasu abubuwa ne yake tunanin zai samu daga yarinyar ya sa zai amince, ko meye ai mataki ne na gane sirrin dake birne mai mahinmanci!
Kai ya dan girgiza bai ce komai ba
Cike da kissa, Umma ta ce" To shikenan, in sha Allah hakan za'a yi yarona, bara na je na ga me ake yi a bangaren madafa, yau kana gida bana so a maka abinda ba zaka iya ci ba"
Da ido kawai ya iya raka Ummar, wani lokacin mata kam na abubuwa a duniya na kai sake, sai dai hakuri kawai
A hankali HUZNAH ta sauke kafarsa daga saman cinyarta ta mike a nutse ba da kwaramniya ba ta nufi hanyar fita ba tare da tace komai ba
Muryar Auta a ba zata ta saka HUZNAH dakatawa da juyowa ta kalleta, haka shima da sauri ya kalli Autar yana son fahimtarta, domin sunnan HUZNAR kawai ta kama sannan ta mike ta ajiye kayan rubutunta a nan ta fice ba tare da ta ce komai ba
Ido ya dan kifta yana cike da tunanin kennan Auta kan gane wasu abubuwan wasu lokutan? To in ba ta gane ba'a kyautawa HUZNAH ba bai fahimci reaction dinta ba, bayan ba wani shiga harkar junna suke yi da Huznar ba, ama kuma basa fada ko gaba, kawai ba ruwan kowa da kowa ne, kowa ta kansa yake yi
Kai ya cira ya mayar kan Huznah
Hawayen dake saman kuncinta ya saka shi zuba mata ido yana kallonta
A hankali ta dawo ta zauna a saman kujera tana fuskantarsa muryarta a dan rikice ta ce" Aure zaka yi ?"
Gefensa, watau daf da shi ya mata nuni da idannuwansa, dan haka ta karaso ta zauna tana sake zubawa kasa ido
Shima nazartarta kawai yake yi har sai da ta tsargu ta dake dubansa
Murmushi ya sakar mata kasa kasa ya ce" Wai ba, aure zan yi, suka ce saura kwana 12 yau"
Idannuwanta ta rintse sosai, domin bata taba tunanin a irin yadda rayuwa take ita da shi dan ta ji irin haka zai iya daga mata hankali ba, sai dai ku gane, koda auren hadi ne, koda babu wani abu da ya mashe su guda, shi din mijinta ne, abin alfaharinta, kuma ya isa a yi kishin nasa, dan haka ba zata ji haushin kanta ba dan ta ji kishin abinta, kawai dai ta ga ta yi garaje ne, bayan ta san menene gidan sarauta tunda itama daga ciki ta fito, ko a gidansu daki hudun nan na matan mahaifinta mata ne nasa yare daban daban
Sunnayen Allah ta yi ta ambata a cen kasan zuciyarta, hakan ya sa ta samu kwarin gwuiwar kamanta halaya irin na matan zamanin da ya shude
A sanyaye ta furta" Allah ya sa hakan shine alkhairi a garemu baki daya, Allah ya sa idan ta shigo ta kasance mabudar warwarewar abinda yake cikin duhu ko menene a cikin Fadarka UMUGHLUK ITIFAL"
Ya ilahi Manzan tsira, bai taba tunanin haka ne zai fito daga bakinta ba, duda ya shiryawa tarota tsaf, sai gaba daya ta saka shi zuba mata ido yana kallo kamar bakuwar Halita, ga dai yannayinta hankalinta ya tashi ainun, ga yannayin zamanta abinda ya fi karfi a auren bats samu, domin rashin samun sex shine babar matsalar lalacewar aure da kuma rashin samun care daga wajensa, banda hirar baki yana kiyayewa dukkan abinda zai hada jikinsa da nata, dan jikinsa na amsawa, ya murde tamkar karfe, idan ya zo a haukace sai ta koma ta langwabe, ya yi kwana da kwanaki yana jinyar kansa, da bacin rai da komai, shi yasa kawai ya dangana sannan ya bata damar salamarta ko zata rayu irin rayuwar farin ciki? Ama firrr ta kiya ta nuna zata zauna da shi a haka, bayan ya san koda yaushe tana iya gazawa, dan Adam take ai ba cikin jinsin da Allah bai halitawa bukata ba, wannan yannayi kuwa ya fi kowa sanninsa da zafinsa
A hankali ya kamo hannayenta ya janyota jikinsa a ba zata ya rungumeta a cikin kirjinsa ya dora hancinsa a saman gashin kanta da ya ture dan kwalin da kansa ya lumshe idannuwansa yana shinshina
Ya Allah ga mace fa, har mace, bafilatana mai kawaici da nutsuwa, halalinsa mai kanshi, wace da ace yanada lara bulaleta zai wanzar da rayuwa irin ta mafarki da ita, burinsa da iyalinsa idan suka rufe a bangarensa ko nata har tsere su yi, burinsa mace ta ringa masa yawo a ita dinta yana kallo, shi so ya yi zumuntarsa da matarsa ya kasance ko anguwa ta je idan ta tuna ta zabura sannan ta saki murmushi, a tsarinsa zasu kadance aminan junna, mashawartan junna , kawaye, kuma yaya da kanwa, zasu rayu cike da adinni da koyi da manzon Allah Sallallahu alaihi Wa salam, sai dai kashhhh duka kaf katangar nan na masa tsayuwar giginya tsakaninsa da ita,domin ko yaya ya so sakewa yanzu gwaurancinsa zai zake ya haifar masa da ciwo, ama kuma ko menene ya kaima Allah kukansa, ya san zai samu sauki yau ko gobe, ama ba wai ta karrin aure ba, aurenma BAHIJA yarinyar da ya ji kallonta kadai na neman saka shi amai dan ta yi abubuwa kusan uku da suka saka ya sarewa ƴaƴan yanzu har yake dubanta da wawuya wace ta bari shedan ya yi tasiri a kanta!
A hankali ya furta " Kar hakan ya dameki MATAR ASADEEK, ke kin san sunna ne babu wani tasiri a tafiyar"
Idannuwanta ta dago a hankali tana kallon pink lebonsa, sannan tana shakar sansanyan turarensa ta ce" Ni kuwa zan damu,domin ina kishin mijina.........., Kuma tasirin nan da muke nema muna barar mu wayi gari mu ga cewa ya tabata"
Tabas hikimar iya hira da mijima abu ne mai kyau, murmushi ya sakar mata yana dubanta ya rike habarta a hankali ya ce" Menene abinda ya dace a yi wanda zai sanyaya zuciyar mai ASADEEK?"
Ya Allah kamar ta daka tsale dan murna haka take ji, dan wana idannuwanta ta yi tana kafe lebensa da kallo, kasa kasa ta ce" Ana iya yin sharar fage da rarashi irin na uwar gida, sannan a goya ni, harfa da su kishin laifi ake yiwa mata, irin na dira na yi ta ihu kana rikonin nan ur excellency"
Murmushin da bai shirya ba harda dafe haba ya yi yana wara manyan idannuwansa madu launin ja kadan ya ce" To fah, ke da ba mai shigar jinnu ba HUZNAH? Rada min a kunnena zaki rakani zuwa shan ice cream da dare a fitar sirri?"
Da dariya a fiskarta ta ringa gyada masa kai sannan ta dora kanta a saman kirjinsa ta kwontar tana jin yau tamkar wata gagarumar sallah ce a wajenta, rana mai daraja ce ainun a wajenta, sai take jin kama zata summe dan dadi..........................................................................
( Lalle zaku shiga uku, watau rayuwa sak irin ta an gayu abinku , laushi ruwan sanyi😁 bayan ga mata tafe🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️ oh)
___________________________________
A TANUT
A cen cikin dakin da aka ware dan gyaran amarya a yau rana ta uku da tsayuwar zancen da ita mai tafiyar bata san da shi ba, sai a yau mahaifiyarta ta shirya tunkararta tunda a kulun idan za'a je wannan bangare na koyon abubuwan da ake koya mata sai an zarre mata ido take tafiya, domin bata ga anfanin tafiyar ba, bata san ma'anar yin hakan ba!
Daga ita sai tawul fari a daure a kirjinta, wanda ya rikide ya koma kalar yelow dan abinda ke mulke da jikinta, ta rike shi tsaf tana harare harare , a cen kasan zuciyarta kuwa cike da tunani kamar kanta zai fashe dan rashin amsa
HINDU ce ta yi salama tana kallon Buzayen dake zaune wa'inda hausar kirki basuda ita ta yi dan murmushi tana sake rike abinda yake hannunta da kyau tana boye shi ta ce"
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
1️⃣7️⃣
Daga shi din, har Matarsa da Auta dagowa suka yi suka zuba mata ido
Bama matarsa da ta dan dakatar da murza kafarsa da take yi ta zubawa Umma ido gabanta na dukkan uku uku
A hankali ya janye dubansa, a ransa yana ayana' me kennan wannan Umma ta yi? Kai tsayen nan zata fitar da maganar nan a gaban HUZNAH? Koda ya mata hirar ya dace a fan ringa kiyaye idannuwanta, ba dan komai ba sai dan a daraja hakurinta da kawaicinta'
A fili kuwa sai ya dauke duban nasa a tausashe ya dora saman fuskar HUZNAH
Umma ta ci gaba da fadin " Ita din y'arsa ce, idan har ka ce ya biya sadaki ai ba'a mutunta ba yarona, ya dace mu kai sadakinmu, sannan mu ware yan zuwa daurin aure da yan dauko amaryar ko?"
Idannuwansa ya lumshe wannan karron, a sanyaye ya sake duban Auta da gaba daya ta daina dukkan abinda take yi tana kallonsu su dukansu
Dan murmushi ya sakar mata kasa kasa ya ce" UMMA, idan lokacin ya yi zaku tafi da sadakin......., Ama bana son gangami domin bana bukatar hakan"
Umma ta sake dubansa ta ce" Ba zaka je daurin auren ba kai yarona?"
ASADEEK ya dubeta da dan mamaki, Shi? Kai yau fa Umma gaba daya sai wani abu take yi bako a wajensa, to me ya hada shi da zuwa daurin aure shi kuwa bayan tarin abinda yake gabansa? A yanzu haka shari'ar da zai zauna a gobe ta manyan sojoji uku ne, an kashe daya a cikinsu kotu ta turo masa dan ya yi tsakani sannan su koma kotu a dora da shari'ar domin so ake yi idan har aka gane waye makashin a zartar da hukuncin bisa shari'ar musulunci, dan abin na neman ya zamto ruwan dare, sai kuma kawai ya tashi ya je wani shirmen auren da suka hada? Shi fa wasu abubuwa ne yake tunanin zai samu daga yarinyar ya sa zai amince, ko meye ai mataki ne na gane sirrin dake birne mai mahinmanci!
Kai ya dan girgiza bai ce komai ba
Cike da kissa, Umma ta ce" To shikenan, in sha Allah hakan za'a yi yarona, bara na je na ga me ake yi a bangaren madafa, yau kana gida bana so a maka abinda ba zaka iya ci ba"
Da ido kawai ya iya raka Ummar, wani lokacin mata kam na abubuwa a duniya na kai sake, sai dai hakuri kawai
A hankali HUZNAH ta sauke kafarsa daga saman cinyarta ta mike a nutse ba da kwaramniya ba ta nufi hanyar fita ba tare da tace komai ba
Muryar Auta a ba zata ta saka HUZNAH dakatawa da juyowa ta kalleta, haka shima da sauri ya kalli Autar yana son fahimtarta, domin sunnan HUZNAR kawai ta kama sannan ta mike ta ajiye kayan rubutunta a nan ta fice ba tare da ta ce komai ba
Ido ya dan kifta yana cike da tunanin kennan Auta kan gane wasu abubuwan wasu lokutan? To in ba ta gane ba'a kyautawa HUZNAH ba bai fahimci reaction dinta ba, bayan ba wani shiga harkar junna suke yi da Huznar ba, ama kuma basa fada ko gaba, kawai ba ruwan kowa da kowa ne, kowa ta kansa yake yi
Kai ya cira ya mayar kan Huznah
Hawayen dake saman kuncinta ya saka shi zuba mata ido yana kallonta
A hankali ta dawo ta zauna a saman kujera tana fuskantarsa muryarta a dan rikice ta ce" Aure zaka yi ?"
Gefensa, watau daf da shi ya mata nuni da idannuwansa, dan haka ta karaso ta zauna tana sake zubawa kasa ido
Shima nazartarta kawai yake yi har sai da ta tsargu ta dake dubansa
Murmushi ya sakar mata kasa kasa ya ce" Wai ba, aure zan yi, suka ce saura kwana 12 yau"
Idannuwanta ta rintse sosai, domin bata taba tunanin a irin yadda rayuwa take ita da shi dan ta ji irin haka zai iya daga mata hankali ba, sai dai ku gane, koda auren hadi ne, koda babu wani abu da ya mashe su guda, shi din mijinta ne, abin alfaharinta, kuma ya isa a yi kishin nasa, dan haka ba zata ji haushin kanta ba dan ta ji kishin abinta, kawai dai ta ga ta yi garaje ne, bayan ta san menene gidan sarauta tunda itama daga ciki ta fito, ko a gidansu daki hudun nan na matan mahaifinta mata ne nasa yare daban daban
Sunnayen Allah ta yi ta ambata a cen kasan zuciyarta, hakan ya sa ta samu kwarin gwuiwar kamanta halaya irin na matan zamanin da ya shude
A sanyaye ta furta" Allah ya sa hakan shine alkhairi a garemu baki daya, Allah ya sa idan ta shigo ta kasance mabudar warwarewar abinda yake cikin duhu ko menene a cikin Fadarka UMUGHLUK ITIFAL"
Ya ilahi Manzan tsira, bai taba tunanin haka ne zai fito daga bakinta ba, duda ya shiryawa tarota tsaf, sai gaba daya ta saka shi zuba mata ido yana kallo kamar bakuwar Halita, ga dai yannayinta hankalinta ya tashi ainun, ga yannayin zamanta abinda ya fi karfi a auren bats samu, domin rashin samun sex shine babar matsalar lalacewar aure da kuma rashin samun care daga wajensa, banda hirar baki yana kiyayewa dukkan abinda zai hada jikinsa da nata, dan jikinsa na amsawa, ya murde tamkar karfe, idan ya zo a haukace sai ta koma ta langwabe, ya yi kwana da kwanaki yana jinyar kansa, da bacin rai da komai, shi yasa kawai ya dangana sannan ya bata damar salamarta ko zata rayu irin rayuwar farin ciki? Ama firrr ta kiya ta nuna zata zauna da shi a haka, bayan ya san koda yaushe tana iya gazawa, dan Adam take ai ba cikin jinsin da Allah bai halitawa bukata ba, wannan yannayi kuwa ya fi kowa sanninsa da zafinsa
A hankali ya kamo hannayenta ya janyota jikinsa a ba zata ya rungumeta a cikin kirjinsa ya dora hancinsa a saman gashin kanta da ya ture dan kwalin da kansa ya lumshe idannuwansa yana shinshina
Ya Allah ga mace fa, har mace, bafilatana mai kawaici da nutsuwa, halalinsa mai kanshi, wace da ace yanada lara bulaleta zai wanzar da rayuwa irin ta mafarki da ita, burinsa da iyalinsa idan suka rufe a bangarensa ko nata har tsere su yi, burinsa mace ta ringa masa yawo a ita dinta yana kallo, shi so ya yi zumuntarsa da matarsa ya kasance ko anguwa ta je idan ta tuna ta zabura sannan ta saki murmushi, a tsarinsa zasu kadance aminan junna, mashawartan junna , kawaye, kuma yaya da kanwa, zasu rayu cike da adinni da koyi da manzon Allah Sallallahu alaihi Wa salam, sai dai kashhhh duka kaf katangar nan na masa tsayuwar giginya tsakaninsa da ita,domin ko yaya ya so sakewa yanzu gwaurancinsa zai zake ya haifar masa da ciwo, ama kuma ko menene ya kaima Allah kukansa, ya san zai samu sauki yau ko gobe, ama ba wai ta karrin aure ba, aurenma BAHIJA yarinyar da ya ji kallonta kadai na neman saka shi amai dan ta yi abubuwa kusan uku da suka saka ya sarewa ƴaƴan yanzu har yake dubanta da wawuya wace ta bari shedan ya yi tasiri a kanta!
A hankali ya furta " Kar hakan ya dameki MATAR ASADEEK, ke kin san sunna ne babu wani tasiri a tafiyar"
Idannuwanta ta dago a hankali tana kallon pink lebonsa, sannan tana shakar sansanyan turarensa ta ce" Ni kuwa zan damu,domin ina kishin mijina.........., Kuma tasirin nan da muke nema muna barar mu wayi gari mu ga cewa ya tabata"
Tabas hikimar iya hira da mijima abu ne mai kyau, murmushi ya sakar mata yana dubanta ya rike habarta a hankali ya ce" Menene abinda ya dace a yi wanda zai sanyaya zuciyar mai ASADEEK?"
Ya Allah kamar ta daka tsale dan murna haka take ji, dan wana idannuwanta ta yi tana kafe lebensa da kallo, kasa kasa ta ce" Ana iya yin sharar fage da rarashi irin na uwar gida, sannan a goya ni, harfa da su kishin laifi ake yiwa mata, irin na dira na yi ta ihu kana rikonin nan ur excellency"
Murmushin da bai shirya ba harda dafe haba ya yi yana wara manyan idannuwansa madu launin ja kadan ya ce" To fah, ke da ba mai shigar jinnu ba HUZNAH? Rada min a kunnena zaki rakani zuwa shan ice cream da dare a fitar sirri?"
Da dariya a fiskarta ta ringa gyada masa kai sannan ta dora kanta a saman kirjinsa ta kwontar tana jin yau tamkar wata gagarumar sallah ce a wajenta, rana mai daraja ce ainun a wajenta, sai take jin kama zata summe dan dadi..........................................................................
( Lalle zaku shiga uku, watau rayuwa sak irin ta an gayu abinku , laushi ruwan sanyi😁 bayan ga mata tafe🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️🚶🏻♀️ oh)
___________________________________
A TANUT
A cen cikin dakin da aka ware dan gyaran amarya a yau rana ta uku da tsayuwar zancen da ita mai tafiyar bata san da shi ba, sai a yau mahaifiyarta ta shirya tunkararta tunda a kulun idan za'a je wannan bangare na koyon abubuwan da ake koya mata sai an zarre mata ido take tafiya, domin bata ga anfanin tafiyar ba, bata san ma'anar yin hakan ba!
Daga ita sai tawul fari a daure a kirjinta, wanda ya rikide ya koma kalar yelow dan abinda ke mulke da jikinta, ta rike shi tsaf tana harare harare , a cen kasan zuciyarta kuwa cike da tunani kamar kanta zai fashe dan rashin amsa
HINDU ce ta yi salama tana kallon Buzayen dake zaune wa'inda hausar kirki basuda ita ta yi dan murmushi tana sake rike abinda yake hannunta da kyau tana boye shi ta ce"
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
*OUMOUGHLOUK ITIBEL*
_(ZAKIN SARAKAI)_
🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻🤴🏻
_FREE BOOK_
*Na*
*SAJIDA NIGER*
1️⃣7️⃣