Sashe 85
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 12 min read
Haka ta kasance ga su malik,don shi abun ma rikice mashi yayi dimuwa yashiga yi yadda yaji lamarin yasa baima zakiyyar da sauki ba sumarta biyu cikin wanan daren,baisan tanayi ba saida ya gama ya lura da bannan dayayi don yaji mata ciwo duk ya rikice ya dimauce,ruwan xafi yaje ya hada yasata tafasa wata uwar kara wadda tafarkar dasu Abdoul daga baccin da ya daukesu.
Fiyah kuwa zazzabine ya sauko mata murmushi Abdoul yayi yasan malik nacan na aiki Allah yasa karya yaga yarinyar mutane.
Cikin daren wajen karfe hudu yagyara an safiyyan shi tana ta mashi kukan shagwaba tana cewa saita gaya ma Mami yaci zalinta,hakuri yaketa bayarwa yana magiya.yadda taga yana kula da ita sai taji dadi duk da kafafunta awawware take tafita tana fitowa alam ya buga asuba tayi tayi salarta bata jirashi ba,ta rarrafa tahau gado.
Lokacin malik sukafita asibiti shida zakiyya don abun tsoro yake bashi,yadda yaga tayi duk ya rikice Abdoul yana gama sallar ya leka ta taga yaga fitarsu,dariya yayi kadan yace.
"Yanzu ai kingane idan tsorinki yake ko akasin haka,gashinan kin gaya masu ai."
Kallon fiyah yayi tada dunkule cikin bargo yaje bakin gadon ya shafa kanta,yanajin wutar kaunarta tana ruruwa cikin ransa.
Bude ido tayi ta narke fuska cike da shagwaba "yaya masassara nake kuma yunwa nakeji"
Zunbur ya tashi "sorry love bari na kawo maki sauran namanki sai kisha tea ga magani nan kisha Sannu kinji ko my love."
Harararsa tai tana fiddo kwalla "bacin ma baka kaunata"
Zama sosai yayi yana shafa kanta "haba karkice haka ai wannan shine kaunar,kiyi hkr da ankara sau daya zai bari"
Zaro ido tai cikin kuka tace"wlh banso baza yarda ba mami zan gaya mawa nidai banso karkamun wlh nasha wuya"
Ta fada tana kuka lashe hawayen yayi yana shafa fuskarta"shikenan bazan maki ba har sai ki naso bari na kawo maki tea din"
Ya tashi ya fita falo xuwa kitchen numfashi taja taa tuna azabar jiya saida ya gama lasa mata dadin yazo ya lasa mata azaba,duk zatonta abun bazai kai haka ba.uhmmmm koya zakiyya takeji yanzu koya yesmin takeji gaskiya abun na dabanne.
Cikin kulawa da kauna da soyaya ya zauna yana ciyar da ita ita kuma tana ta mashi kukan shagwaba da narkewa har yasamu tasha maganin ta kwantar da ita jikinsa har bacci ya dauketa sannan ya tashi ya shirya yabar gidan xuwa asibiti wajen su malik don ya mashi text cewa an kwantar da zakiyya.
[10/23, 6:28 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
🅿️...........68
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
Saida zakiyya ta kwana uku asibiti tana jinya,fiyah ta warke sumul itace take zama tare da ita ranar ta tazo saida taci dariya don bata dauka duk kaudin zakiyya hakan zata faru ba,yada taga taa shishshigewa malik din tana nanikemashi saigashi farat daya ya farkerta saida taga zakiyyar na kuka yasa ta daina tana lallashinta.
"Wlh Safiyya ban taba dauka abun ya kai haka ba saigashi ya zarce tunanina,dafarko karfi nasaka inason tureshi shima ganin ina niyyar hanashi yasa ya sakarmun karfi,wlh yaya malik mugune........."kaikaikai plzzzz kibari wlh baisane baisan zai maki haka ba,kuma kinsha gyara wajen mami ba dole yaji abun daban ba koni nasha wahalar ba wai ban shaba,Allah ne ya taimakeni baimun irin naki ba kiyi mashi uxuri"ta fada tana boye dariyarta yadda zakiyyar duk ta fita hayyacinta cikin kwana ukun.
Ansallamesu sukadawo gida bayan kwana guda suka fara hada hadar wucewa yawon cin amarcinsu.
Xuwa lokacin kasuwancin Abdoul ya gama bunkasa a kasar Australia,customers dinsa duk sun biyosa saboda sanin yadda suke samun garabasa dashi,malik ma ya fara kokarin ganin ya gama daidaita nashi,har lokacin zakiyya ta gaza yarda dashi duk ta tsorata da lamarin,su fiyah kau ai har anzama yan hannu wata irin kauna suke xubawa juna su Abdoul har shagala yake da hidindumunsa idan yana tare da ita,ta koya mashi salo salo kamar yadda ya riga ya dorata bisa nashi salo har tazo tace mashi kau ban waje,fiyah irin matan nan ne da sukeda bukata sama da mijinsu,bawai irin bukatar nan ta fita hankali ba,aa yazama yakan iya sati bainemeta ba ita kuma bata iya jure har sati guda,yayi gudun duniya yakai kwana uku abun yana dan tabata amman tana kokarin boyewa.
Ya siya mata waya suna waya dasu mama dasu Anty jamila har yesmin suna waya inhar tana da damuwa xatace Adda kinji kinji abunda ke damuna ita kuma zatai iyakar kokarinta ta bata mafita da shawara.
Itace dai har yanxu tarasa da wanda zasu tattauna maganar,bata son tanuna ma zakiyya akwai matsala tsakaninta da Abdoul duk da ba wata matsala bace da tasasu fada ko gaba,amman abun yana tabata don idan yatai london yana sati biyu ko kwana sha biyar idan yadawo bai wuce ya nemeta sau biyu ba ya kyaleta,abun yana tabata duk sanda sukai waya da anty jamila xata tambayeta ko akwai wani abun saidai tace "Aa anty babu komi duk muna lafita"
"Ba ina nufin baku lafiya zamantakewarku nake nufi in akwai matsala kigaya mun inji"
Saitayi kamar zata fada saitaga kamar ta tona ma mijinta asiri ko ta bayyana sirrinta.
Sunje aikin hajji sunyi shi cikin kwanciyar hankali sannan suka wuce syprus sunsha yawo sosai da siye siye kamar hauka haka Abdoul yake kwasar mata kaya da tsaraba kala kala,duk abunda ta nuna tanaso saiya siyoshi kamar hauka har saitace ya mata yawa.tayiwa su mama dasu baba tsaraba don daga nan insuka koma Australia kwana biyar zasuyi suwuce nigeria.
Fiyah nata shirya kayansu wadanda suka siyo Abdoul ya fita yaje zasu zauna da wasu customer dinsa dasuka biyosa daga Nigeria.
Zakiyyace ta shigo dayake gidan kowa daban amman basuyi nisa ba,ganinta tai kurin zaune falo ta buga tagumi ta ajiye kayan tana kallonta,tatashi taje ta kawo mata fruit da ruwa ta ajiye.
"Kiyyah lafiya ko sallama ma ban jikinyi ba"
KWallah suka xubo mata taa sharewa wasu a xubowa hankalina ya tashi na sauko daga kan kujerar danake na zauna gabanta ina riko hannunta.
"Kiyya!"
Kasa ansawa tai tana cigaba da kukanta kasa kasa.
"Kirufa man asiri kigaya mun abunda yafatu xuciyata duk arude take,ban taba ganinki haka ba amman tabbas ina lura tun muna saudiyya bakida walwala na dauka ma wlh ko mun samu babyne"
Shashsheka take tafara magaa cikin kuka.
"Fiyah......yaya malik ne"
Zaro ido fiyar tai tace"innalillahi meyafaru dashi naji yaya Abdoul yace yaje india ya dawo kafin muwuce ko"
Daga kai tayi tace"eh haka ne,fiyah abunda ke faruwa shine wlh yaya malik duk ya canza man fushi yake dani sosai,ko magana fa nai mashi baya ansani,baya cin komi nawa nashiga damuwa ina cikin tashin hankali,kuma wlh akan gaskiyata nake"
"Subhanallahi kiyya,fushi kuma!akan me akan wane dalili mekika mashi kin tabbata bakiyi mashi komi ba"
Tana share kwallah tace "bafa wani abune yafaru ba kawai fa tun daga sanda yajimun ciwon nan bana sakewa dashi,zaizo yana nemana ina nuna mashi nidai tsoro nakeji har muka baro Australia bamu sake kwanciya ba,saida muka sauka Germany shima har muka barota sau daya nabarshi yayi,fiyah ni wlh atsorace nake ko yashiga ban bari ya shiga duka nake takurewa yayi realizing intureshi,hakan danake fa shine yake fushi dani saida ya bari nafara sonsa shine zai juya mun baya,kumafa na sauko nadawo nace yayi hkr yazo yaringayi yakiya."
Jinjina kai kurin take tana kallon kiyya cike da wauta da ganin rashin wayonta,tasan zakiyya ta girmeta amman ko ita bazatai wannan rashin wayon ba.
"Lallai kiyya,kinbani mamaki wlh da girmanki da iliminki da wayewarki kinsan komi amman kike abu irin na yan kauye,haba badole yayi fushi ba idan bai fushi ba gaya mun mezaiyi?gaskiya kinbata wayonki na tabbata kin warke tas wata uku fa da faruwar abun nan kigaya mun baki yarda da mijinki har yanzu,gaya mun gaskiya bakida sha,awarne kome"
Girgiza kai tayi tace"inajin feelings sosai amman tsoro ke hanani wlh"
Tsaki fiyah tai ganin wauta irin tata ita tana fama da miji wanda abunma kamar bai damai ba ita andamu da ita har haka tana wasa.
"To bari kiji wlh inbaki gyara ba zakiji asalansa muna koma Nigeria zaifara neman budurwa,tunda ke baki iya mashi komi dole zai nemi aure idan yana tsoron Allah kenan,inkuwa baya tsoronsa wlh matan waje zairinga bi don haka ya rage naki kigyara ko karki gyara,ki kwantar da hankalinki babu abunda xai faru zanbaki magnin da zakiyi anfani dashi yana rage jin zafi nima yesmin ta turomin sunan sa.kiyi kokari kija hankalin mijinki kanki inba haka ba zakiyya......basaina idasa ba"
Dandanan ta rude tana kuka "zan gyara insha Allah zan gyara kiman wata taimako kikirashi kamar gaske kina kukan karya kice banda lafiya,inba haka ba wlh bazai dawo ba har ranar da zamu koma Australia,inason kuma ganinsa kafin nan"
Dariya fiya tai tace"kinason mijinki kin tsaya wasa,ato nadai gaya maki,za kirashi kina fita ma zan rabka mai kira kije ki shashshabe inya kira layinki kisake nerke murya ahaka zai dauka serious ne ya taho afujajan"
Sai lokaci tayi dariya tana rungume fiyar tana mata godiya,sannan ta saki jiki suka cigaba da firarsu.
Saida Abdoul ya shigo sannan tatafi agabanshi ya kira malik tana mashi kukan karya yazo maza maza zakiyya babu lafiya abun ya tsananta.
Saida ta gama wayar ya tsareta da kallo cike da tuhuma dariya tayi zata tashi ya danneta ya sakarmata nauyinsa,dariya take tana dukan bayansa amman bai niyyar dagata ba saita yaji numfashinta na sama da kasa sannan ya dagata yace"oya tell me what happens"
Tana nishi take dan gaya mashi in brif yace"kece uwar sasanci kenan,aini na tunxurashi nace yadan bata isaka kila hakan zaisa ta dawo hankalinta"
Cike da mamaki tace"innalillahi habibi baka kyauta ba,maimakon kaba shi hkr shine xaka xugashi babu kyau fa aurene kake kokarin lalatawa ni ba ruwana wlh"
Ta fada tana turo baki da juya mashi baya.
Rungumo bayan yayi yana dora kanshi bisa kafadarta.
"My love ba haka bane tun inabashi hkr har yakai ga dole nace mahi ya dan kauce mata,ba wata india da yatafi yana cikin garinan nasan yanzu haka yana hanyar isowa..........kingashi nan yana irana"
Dariya tai tana dalewa kan cinyarsa ta sakalo hannunta ta wuyansa tana sauraren abunda yake cewa tana kallon bakinsa dake tsananin burgeta.
"I'm serious kataho gida matarka na cikin halin ciwo inajin tsoron faruwar wani abu,tun kan indawo gida love taketa kirana kan matsalar oky saika iso"
Dariya sukai tare yana shinshinata yadda yaji ko ina jikinta kamshi yake,cike da shaukin soyayya yace"love muje kitayani wanka."
Itama biye mashi tai don daman akan gaba take ta shagwabe fuska har da kukan karya.
"Habibi daman kafata ciwo take dazun fa na gurde kofar bayi,nidai saidai ka daukan"
Murmushin kauna ya mata yace"dan ma dauka ai mai saukice ya cabeta yana nishi "wlh love kinyi nauyi sadda muna Australia kamar kwalin omo nake daukarki"
Dariya tai tana makaleshi tace"bakaine kake ta nausamun abinci ba wai don inmunje gida su mama dasu mami suce ka iya kiwo,nima din ai na iya kalli yadda ka fara ajiye tunbi"
Zaro ido yayi yana direta tsakiyar bayin yana shafa cikinsa da ya dan taso amman ba tunbin bane yace"Are u serious nayi tunbi"
Dariya take mashi ta rungumeshi ta baya tace"sorry habibi im joking"
Hararar wasa yayi mata ya matso cikin salon soyayya yana kama gaban rigarta doguwa dake jikinta akwai dan gajeren xip agaba dake bayyana Boob's dinta idan ka xuge ahankali yake janshi kasa ita kuma tana lumshe ido.
"Habibi wanka fa kace zan taya ka "
Cikin kunnenta ya rada mata" inason na danyi wasa dasu kadan kinaso?"
Yafada daidai sadda yake gama zagewar yana cirosu daga cikin bra dinta.
Gantsarewa tai cike da shauki tace cikin wata murya ta enjoy "i love it continue habibi I love u too much"
Kamar tana xugashi haka yake tsotsar mata su yana lagudarsu ita kuma tana tayashi jin dadin,ganin hakan bai mashi ba yasa ya fincike rigar duka yana cire singilet dinsa yabar gajeran wandon.
Idonta yayi kalar jaraba ya shagwabe fuska tace"kasandai banajurar wannan wasan ko"cike da muryar karya tafada.
Hanunsa yasa yana murza kugunta yana lasar bayanta da kan kafadarta yace cikin shakewar murya.
"Nasani kadan zan maki ai yau hutu muke ko?"
Yatambayeta cike da haushi ta kwace jikinta yayi saurin jawota ya sata cikin jikinsa yana cigaba da shafata da taba duk inda yakeso.
Tanajin dadin yana kaimata har inda takeso amman tasan bazai komi da ita ba abunda yake kuleta kenan ita kuma,jin hannunsa tai kasanta yana wasa da wajen wanda ya lalace da ruwa jagaf.
Nishi ta saki tana sake danna hanunnsa wajen cikin jin dadi tace "habibi karka daina plzzzzz"
Ai saiya sake dageww yana wasa da ita yana rikitata kamar zata sume haka takeji karshe da abun yafi karfinta saita sa mashi kuka.
Ta makaleshi tana kuka cikin damuwa yace"bakiso ko,sorry na bari shiyasa ai zakiga ban cika nemanki ba,wannan kukan da kike shike sani hkr dake sainai kwana nawa ina bukatarki man danzo kuma saiki kama kuka nikuma nafison lokacin dakike so yafimun dadi,inajin kamar ba aduniya nake ba.
Dagowa tai tana kalonsa kardai ace kukan da take mashi wajen saduwa yake zaton ko bata so ko idan yana wasa da ita abun ya mata yawa bata sanin taa kukan ma.
Shiyasa yake ganin kamar abun bai dameta ba innalillahi aikuwa doleta mashi bayani.
Narkewa tai cikin salon ta kama lios dinsa ta tsotsa tana shinshina fuskarshi cikin shagwaba tace"habibi nifa duk sanda kaji ina kuka bafa yana nufin bana so ba,ko nagaji ba ko something like that hakan na nuna ina enjoying dinka fa"
Ta fada cikin kunya tana boye kanta cikin kirjinsa.
Cikin jin dadi yace"dagaske love dina?amman meyasa baki gaya mun sai yau,inashan wahala idan najima banjini cikinki ba wahaka nakesha ashe kwararki nake sorry love ganinake kamar ina kwararki fa."
Girgiza kai nayi ina kan kirjinsa dariya yayi yace "muje kan gado komuyi anan"
Boyewa tai tana dariya t
Ya San wanda tafiso ai murmushi yayi yace "oky muje kibiya bashin duk sauran lokutan da baki bani ba"
Haka suka bi suka cika dakin da sautin nishi da kururwar dadi,saiga Abdoul hawaye jage jage baisan meyasa yake hawaye da kuka ba idan yana riding dinta,baitabajin ta isheshi ba kullum idan ya kusanceta jiyake sabuwa take komawa ga wani dadi dayakejin tana yi mashi,shiyasa komi take bukata yake mata linkin balinkin dinsa.saida yaga jikinta ya saki sannan ya kyaleta.
Abunda sukai tayi kenan har gari ya wayeda sun huta sai su sake komawa har mamakin kanta take yadda daya tabata zatai wani irin jirrrrrr akasanta har saita saki kara.
Itake kamar zata haukace ida yana shocking dinta jikinta kamar mazari haka yake komawa.tanajin dadin kuma yadda yake ba breast dinta muhimmanci yasan takansu yasan kuma salon dake hauka tata.
Fiyah kuwa zazzabine ya sauko mata murmushi Abdoul yayi yasan malik nacan na aiki Allah yasa karya yaga yarinyar mutane.
Cikin daren wajen karfe hudu yagyara an safiyyan shi tana ta mashi kukan shagwaba tana cewa saita gaya ma Mami yaci zalinta,hakuri yaketa bayarwa yana magiya.yadda taga yana kula da ita sai taji dadi duk da kafafunta awawware take tafita tana fitowa alam ya buga asuba tayi tayi salarta bata jirashi ba,ta rarrafa tahau gado.
Lokacin malik sukafita asibiti shida zakiyya don abun tsoro yake bashi,yadda yaga tayi duk ya rikice Abdoul yana gama sallar ya leka ta taga yaga fitarsu,dariya yayi kadan yace.
"Yanzu ai kingane idan tsorinki yake ko akasin haka,gashinan kin gaya masu ai."
Kallon fiyah yayi tada dunkule cikin bargo yaje bakin gadon ya shafa kanta,yanajin wutar kaunarta tana ruruwa cikin ransa.
Bude ido tayi ta narke fuska cike da shagwaba "yaya masassara nake kuma yunwa nakeji"
Zunbur ya tashi "sorry love bari na kawo maki sauran namanki sai kisha tea ga magani nan kisha Sannu kinji ko my love."
Harararsa tai tana fiddo kwalla "bacin ma baka kaunata"
Zama sosai yayi yana shafa kanta "haba karkice haka ai wannan shine kaunar,kiyi hkr da ankara sau daya zai bari"
Zaro ido tai cikin kuka tace"wlh banso baza yarda ba mami zan gaya mawa nidai banso karkamun wlh nasha wuya"
Ta fada tana kuka lashe hawayen yayi yana shafa fuskarta"shikenan bazan maki ba har sai ki naso bari na kawo maki tea din"
Ya tashi ya fita falo xuwa kitchen numfashi taja taa tuna azabar jiya saida ya gama lasa mata dadin yazo ya lasa mata azaba,duk zatonta abun bazai kai haka ba.uhmmmm koya zakiyya takeji yanzu koya yesmin takeji gaskiya abun na dabanne.
Cikin kulawa da kauna da soyaya ya zauna yana ciyar da ita ita kuma tana ta mashi kukan shagwaba da narkewa har yasamu tasha maganin ta kwantar da ita jikinsa har bacci ya dauketa sannan ya tashi ya shirya yabar gidan xuwa asibiti wajen su malik don ya mashi text cewa an kwantar da zakiyya.
[10/23, 6:28 PM] Mom Muhseen: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSEER*
*(ALFAH)*
WRITTEN BY
MRS BB
MOM MUHSEEN
FOR SALE 300 NAIRA ONLY 09034722970
🅿️...........68
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
Saida zakiyya ta kwana uku asibiti tana jinya,fiyah ta warke sumul itace take zama tare da ita ranar ta tazo saida taci dariya don bata dauka duk kaudin zakiyya hakan zata faru ba,yada taga taa shishshigewa malik din tana nanikemashi saigashi farat daya ya farkerta saida taga zakiyyar na kuka yasa ta daina tana lallashinta.
"Wlh Safiyya ban taba dauka abun ya kai haka ba saigashi ya zarce tunanina,dafarko karfi nasaka inason tureshi shima ganin ina niyyar hanashi yasa ya sakarmun karfi,wlh yaya malik mugune........."kaikaikai plzzzz kibari wlh baisane baisan zai maki haka ba,kuma kinsha gyara wajen mami ba dole yaji abun daban ba koni nasha wahalar ba wai ban shaba,Allah ne ya taimakeni baimun irin naki ba kiyi mashi uxuri"ta fada tana boye dariyarta yadda zakiyyar duk ta fita hayyacinta cikin kwana ukun.
Ansallamesu sukadawo gida bayan kwana guda suka fara hada hadar wucewa yawon cin amarcinsu.
Xuwa lokacin kasuwancin Abdoul ya gama bunkasa a kasar Australia,customers dinsa duk sun biyosa saboda sanin yadda suke samun garabasa dashi,malik ma ya fara kokarin ganin ya gama daidaita nashi,har lokacin zakiyya ta gaza yarda dashi duk ta tsorata da lamarin,su fiyah kau ai har anzama yan hannu wata irin kauna suke xubawa juna su Abdoul har shagala yake da hidindumunsa idan yana tare da ita,ta koya mashi salo salo kamar yadda ya riga ya dorata bisa nashi salo har tazo tace mashi kau ban waje,fiyah irin matan nan ne da sukeda bukata sama da mijinsu,bawai irin bukatar nan ta fita hankali ba,aa yazama yakan iya sati bainemeta ba ita kuma bata iya jure har sati guda,yayi gudun duniya yakai kwana uku abun yana dan tabata amman tana kokarin boyewa.
Ya siya mata waya suna waya dasu mama dasu Anty jamila har yesmin suna waya inhar tana da damuwa xatace Adda kinji kinji abunda ke damuna ita kuma zatai iyakar kokarinta ta bata mafita da shawara.
Itace dai har yanxu tarasa da wanda zasu tattauna maganar,bata son tanuna ma zakiyya akwai matsala tsakaninta da Abdoul duk da ba wata matsala bace da tasasu fada ko gaba,amman abun yana tabata don idan yatai london yana sati biyu ko kwana sha biyar idan yadawo bai wuce ya nemeta sau biyu ba ya kyaleta,abun yana tabata duk sanda sukai waya da anty jamila xata tambayeta ko akwai wani abun saidai tace "Aa anty babu komi duk muna lafita"
"Ba ina nufin baku lafiya zamantakewarku nake nufi in akwai matsala kigaya mun inji"
Saitayi kamar zata fada saitaga kamar ta tona ma mijinta asiri ko ta bayyana sirrinta.
Sunje aikin hajji sunyi shi cikin kwanciyar hankali sannan suka wuce syprus sunsha yawo sosai da siye siye kamar hauka haka Abdoul yake kwasar mata kaya da tsaraba kala kala,duk abunda ta nuna tanaso saiya siyoshi kamar hauka har saitace ya mata yawa.tayiwa su mama dasu baba tsaraba don daga nan insuka koma Australia kwana biyar zasuyi suwuce nigeria.
Fiyah nata shirya kayansu wadanda suka siyo Abdoul ya fita yaje zasu zauna da wasu customer dinsa dasuka biyosa daga Nigeria.
Zakiyyace ta shigo dayake gidan kowa daban amman basuyi nisa ba,ganinta tai kurin zaune falo ta buga tagumi ta ajiye kayan tana kallonta,tatashi taje ta kawo mata fruit da ruwa ta ajiye.
"Kiyyah lafiya ko sallama ma ban jikinyi ba"
KWallah suka xubo mata taa sharewa wasu a xubowa hankalina ya tashi na sauko daga kan kujerar danake na zauna gabanta ina riko hannunta.
"Kiyya!"
Kasa ansawa tai tana cigaba da kukanta kasa kasa.
"Kirufa man asiri kigaya mun abunda yafatu xuciyata duk arude take,ban taba ganinki haka ba amman tabbas ina lura tun muna saudiyya bakida walwala na dauka ma wlh ko mun samu babyne"
Shashsheka take tafara magaa cikin kuka.
"Fiyah......yaya malik ne"
Zaro ido fiyar tai tace"innalillahi meyafaru dashi naji yaya Abdoul yace yaje india ya dawo kafin muwuce ko"
Daga kai tayi tace"eh haka ne,fiyah abunda ke faruwa shine wlh yaya malik duk ya canza man fushi yake dani sosai,ko magana fa nai mashi baya ansani,baya cin komi nawa nashiga damuwa ina cikin tashin hankali,kuma wlh akan gaskiyata nake"
"Subhanallahi kiyya,fushi kuma!akan me akan wane dalili mekika mashi kin tabbata bakiyi mashi komi ba"
Tana share kwallah tace "bafa wani abune yafaru ba kawai fa tun daga sanda yajimun ciwon nan bana sakewa dashi,zaizo yana nemana ina nuna mashi nidai tsoro nakeji har muka baro Australia bamu sake kwanciya ba,saida muka sauka Germany shima har muka barota sau daya nabarshi yayi,fiyah ni wlh atsorace nake ko yashiga ban bari ya shiga duka nake takurewa yayi realizing intureshi,hakan danake fa shine yake fushi dani saida ya bari nafara sonsa shine zai juya mun baya,kumafa na sauko nadawo nace yayi hkr yazo yaringayi yakiya."
Jinjina kai kurin take tana kallon kiyya cike da wauta da ganin rashin wayonta,tasan zakiyya ta girmeta amman ko ita bazatai wannan rashin wayon ba.
"Lallai kiyya,kinbani mamaki wlh da girmanki da iliminki da wayewarki kinsan komi amman kike abu irin na yan kauye,haba badole yayi fushi ba idan bai fushi ba gaya mun mezaiyi?gaskiya kinbata wayonki na tabbata kin warke tas wata uku fa da faruwar abun nan kigaya mun baki yarda da mijinki har yanzu,gaya mun gaskiya bakida sha,awarne kome"
Girgiza kai tayi tace"inajin feelings sosai amman tsoro ke hanani wlh"
Tsaki fiyah tai ganin wauta irin tata ita tana fama da miji wanda abunma kamar bai damai ba ita andamu da ita har haka tana wasa.
"To bari kiji wlh inbaki gyara ba zakiji asalansa muna koma Nigeria zaifara neman budurwa,tunda ke baki iya mashi komi dole zai nemi aure idan yana tsoron Allah kenan,inkuwa baya tsoronsa wlh matan waje zairinga bi don haka ya rage naki kigyara ko karki gyara,ki kwantar da hankalinki babu abunda xai faru zanbaki magnin da zakiyi anfani dashi yana rage jin zafi nima yesmin ta turomin sunan sa.kiyi kokari kija hankalin mijinki kanki inba haka ba zakiyya......basaina idasa ba"
Dandanan ta rude tana kuka "zan gyara insha Allah zan gyara kiman wata taimako kikirashi kamar gaske kina kukan karya kice banda lafiya,inba haka ba wlh bazai dawo ba har ranar da zamu koma Australia,inason kuma ganinsa kafin nan"
Dariya fiya tai tace"kinason mijinki kin tsaya wasa,ato nadai gaya maki,za kirashi kina fita ma zan rabka mai kira kije ki shashshabe inya kira layinki kisake nerke murya ahaka zai dauka serious ne ya taho afujajan"
Sai lokaci tayi dariya tana rungume fiyar tana mata godiya,sannan ta saki jiki suka cigaba da firarsu.
Saida Abdoul ya shigo sannan tatafi agabanshi ya kira malik tana mashi kukan karya yazo maza maza zakiyya babu lafiya abun ya tsananta.
Saida ta gama wayar ya tsareta da kallo cike da tuhuma dariya tayi zata tashi ya danneta ya sakarmata nauyinsa,dariya take tana dukan bayansa amman bai niyyar dagata ba saita yaji numfashinta na sama da kasa sannan ya dagata yace"oya tell me what happens"
Tana nishi take dan gaya mashi in brif yace"kece uwar sasanci kenan,aini na tunxurashi nace yadan bata isaka kila hakan zaisa ta dawo hankalinta"
Cike da mamaki tace"innalillahi habibi baka kyauta ba,maimakon kaba shi hkr shine xaka xugashi babu kyau fa aurene kake kokarin lalatawa ni ba ruwana wlh"
Ta fada tana turo baki da juya mashi baya.
Rungumo bayan yayi yana dora kanshi bisa kafadarta.
"My love ba haka bane tun inabashi hkr har yakai ga dole nace mahi ya dan kauce mata,ba wata india da yatafi yana cikin garinan nasan yanzu haka yana hanyar isowa..........kingashi nan yana irana"
Dariya tai tana dalewa kan cinyarsa ta sakalo hannunta ta wuyansa tana sauraren abunda yake cewa tana kallon bakinsa dake tsananin burgeta.
"I'm serious kataho gida matarka na cikin halin ciwo inajin tsoron faruwar wani abu,tun kan indawo gida love taketa kirana kan matsalar oky saika iso"
Dariya sukai tare yana shinshinata yadda yaji ko ina jikinta kamshi yake,cike da shaukin soyayya yace"love muje kitayani wanka."
Itama biye mashi tai don daman akan gaba take ta shagwabe fuska har da kukan karya.
"Habibi daman kafata ciwo take dazun fa na gurde kofar bayi,nidai saidai ka daukan"
Murmushin kauna ya mata yace"dan ma dauka ai mai saukice ya cabeta yana nishi "wlh love kinyi nauyi sadda muna Australia kamar kwalin omo nake daukarki"
Dariya tai tana makaleshi tace"bakaine kake ta nausamun abinci ba wai don inmunje gida su mama dasu mami suce ka iya kiwo,nima din ai na iya kalli yadda ka fara ajiye tunbi"
Zaro ido yayi yana direta tsakiyar bayin yana shafa cikinsa da ya dan taso amman ba tunbin bane yace"Are u serious nayi tunbi"
Dariya take mashi ta rungumeshi ta baya tace"sorry habibi im joking"
Hararar wasa yayi mata ya matso cikin salon soyayya yana kama gaban rigarta doguwa dake jikinta akwai dan gajeren xip agaba dake bayyana Boob's dinta idan ka xuge ahankali yake janshi kasa ita kuma tana lumshe ido.
"Habibi wanka fa kace zan taya ka "
Cikin kunnenta ya rada mata" inason na danyi wasa dasu kadan kinaso?"
Yafada daidai sadda yake gama zagewar yana cirosu daga cikin bra dinta.
Gantsarewa tai cike da shauki tace cikin wata murya ta enjoy "i love it continue habibi I love u too much"
Kamar tana xugashi haka yake tsotsar mata su yana lagudarsu ita kuma tana tayashi jin dadin,ganin hakan bai mashi ba yasa ya fincike rigar duka yana cire singilet dinsa yabar gajeran wandon.
Idonta yayi kalar jaraba ya shagwabe fuska tace"kasandai banajurar wannan wasan ko"cike da muryar karya tafada.
Hanunsa yasa yana murza kugunta yana lasar bayanta da kan kafadarta yace cikin shakewar murya.
"Nasani kadan zan maki ai yau hutu muke ko?"
Yatambayeta cike da haushi ta kwace jikinta yayi saurin jawota ya sata cikin jikinsa yana cigaba da shafata da taba duk inda yakeso.
Tanajin dadin yana kaimata har inda takeso amman tasan bazai komi da ita ba abunda yake kuleta kenan ita kuma,jin hannunsa tai kasanta yana wasa da wajen wanda ya lalace da ruwa jagaf.
Nishi ta saki tana sake danna hanunnsa wajen cikin jin dadi tace "habibi karka daina plzzzzz"
Ai saiya sake dageww yana wasa da ita yana rikitata kamar zata sume haka takeji karshe da abun yafi karfinta saita sa mashi kuka.
Ta makaleshi tana kuka cikin damuwa yace"bakiso ko,sorry na bari shiyasa ai zakiga ban cika nemanki ba,wannan kukan da kike shike sani hkr dake sainai kwana nawa ina bukatarki man danzo kuma saiki kama kuka nikuma nafison lokacin dakike so yafimun dadi,inajin kamar ba aduniya nake ba.
Dagowa tai tana kalonsa kardai ace kukan da take mashi wajen saduwa yake zaton ko bata so ko idan yana wasa da ita abun ya mata yawa bata sanin taa kukan ma.
Shiyasa yake ganin kamar abun bai dameta ba innalillahi aikuwa doleta mashi bayani.
Narkewa tai cikin salon ta kama lios dinsa ta tsotsa tana shinshina fuskarshi cikin shagwaba tace"habibi nifa duk sanda kaji ina kuka bafa yana nufin bana so ba,ko nagaji ba ko something like that hakan na nuna ina enjoying dinka fa"
Ta fada cikin kunya tana boye kanta cikin kirjinsa.
Cikin jin dadi yace"dagaske love dina?amman meyasa baki gaya mun sai yau,inashan wahala idan najima banjini cikinki ba wahaka nakesha ashe kwararki nake sorry love ganinake kamar ina kwararki fa."
Girgiza kai nayi ina kan kirjinsa dariya yayi yace "muje kan gado komuyi anan"
Boyewa tai tana dariya t
Ya San wanda tafiso ai murmushi yayi yace "oky muje kibiya bashin duk sauran lokutan da baki bani ba"
Haka suka bi suka cika dakin da sautin nishi da kururwar dadi,saiga Abdoul hawaye jage jage baisan meyasa yake hawaye da kuka ba idan yana riding dinta,baitabajin ta isheshi ba kullum idan ya kusanceta jiyake sabuwa take komawa ga wani dadi dayakejin tana yi mashi,shiyasa komi take bukata yake mata linkin balinkin dinsa.saida yaga jikinta ya saki sannan ya kyaleta.
Abunda sukai tayi kenan har gari ya wayeda sun huta sai su sake komawa har mamakin kanta take yadda daya tabata zatai wani irin jirrrrrr akasanta har saita saki kara.
Itake kamar zata haukace ida yana shocking dinta jikinta kamar mazari haka yake komawa.tanajin dadin kuma yadda yake ba breast dinta muhimmanci yasan takansu yasan kuma salon dake hauka tata.