Sashe 5
Abdul Nasser Alfah Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Mrs bb ce
Mom muhseen.
[9/17, 3:35 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.......5
Tunda take ba ta tab'a shiga mota irin tasu Abban feea ba motar kamar ba tafiya take ba ga wani irin sanyi mai dadin bala,i mai tsananin shiga jiki.
Kan kace me har sun isa station din mamaki ya cika fiyah idan da akan taxi ne sai sunyi tafiyar one hour basu je ba saboda dan banza nisan dake akwai.
Kamar karta fito taji amman dolenta ta fito dandanan kuma taji gabanta yayi wata irin fad'uwa,"nashiga ukuna fiyah, idan mama ko baba yaji labarin zuwa na police station ya zanyi wlh wannan karon baba dukana zai.saida Rafeea ta jawota sannan suka fara dosar cikin station din,gabanta yana faduwa dan danan tausayin wannan bawan Allah ya kamata,tana adduar Allah yasa Aban feea yayi hkr asakesa.
Malik suka fara cin karo dashi yabuga uban tagumi idonsa duk yayi ja saboda yasha kuka.
ba karamar kauna ce tsakaninsa da Alfah ba,duk abunda ya samu guda to dayan yana shiga tashin hankali,wanda zaka ce shine abun ya faru dashi,haka inhar na farin cikine tofa bazaka gane wanda abun yasama ba,ko yanzu babu irin roko da magiyar da bai masuba,akan su sakeshi zaibasu ko nawa sukeso.
Amman sai DPO din yace wanda yasasu aikin yafi karfin su anshi cin hanci da dai wanine bashiba,dasai su ansa su sakeshi."
Alfah dake kulle cikin cell yace"malik idan har kasake magana wlh kaji narantse zanyi abunda bakaso,donme zaka ringa masu kuka iyayenka ne su don ubura ubansu wlh karka sake kask'antar da kanka kana masu magiya,idan sunga dama su barni nan har mahdi ya bayyana."
Wannan maganar ta janyo tashin hankali,don kuwa ran DPO yakai mak'ura wajen b'aci yace sushiga su mashi dukan mutuwa.
Malik yace"yallabai,karka yi haka wlh zaiyyi b'anna fah karsu tab'ashi za,a samu matsala."
Amman bai sauraresa ba ya tura wasu constable guda biyu suyiwa Alfah mugun duka,yana jinsu baice komi ba ko motsawa baiyi ba zuciyarsa takai mak'ura rabon ma dayaji irin wannan temper d'in shikanshi bai saniba.............jiyai kurun an kai mashi duka ga baya da wata k'atuwar k'ota, cikin tsananin zuciya ya d'ago ya kalli wanda ya buge sa,ganin zai sake kawo mashi bugun.baisan ma sadda ya kai mashi duka ga fuska ba,dan danan hakorinsa guda yafita. dukanshi yake kamar Allah ya aikoshi saida yaga baya motsi sosai ya juya kan gudan wanda yafara jin fitsari don ganin irin dukan da akaiwa dan uwansa.ko kadan Alfahbai ragar masuba k'wanjinsa ya saki ya dunga naushinsu iyakar karfinsa.
banda kiran sir babu abunda suke,sun kasa kwatar kansu saida Alfah yayi masu dukan da suka kasa tashi,ya bud'e kofar ya watsosu waje.....daidai shigowar su Fiyah da feea da Abban su kallon su yake yana mamaki,baki bude yake kallonsu kafin yace"mezan gani haka meye haka"
Duk sunyi tsuru tsuru suna kallon kallo,koshi DPO din ya kasa cewa komi saida ya daka masu tsawa sannan yace"yallabai wlh wannan guy din dan dabane,zaginmu yayi nasa adakeshi shine yayi masu haka."
Kallon Alfah Alhaji kwangila yake cikin tsananin mamaki,takowa yake yazo har gabansa yana kallonsa ya dora hannunsa kan kafadar Alfah.
Cikin fusata Alfah ya ture hannun daga jikinsa yana ma Alhaji kwagila wani irin k'ask'antaccen kallo.ya jefar da hannun na Alhaji kwangila cikin wata irin murya yace masa tare da nuna sa da hannu
"Kar ka sake hannunka k'azami ya sake tab'ani."
Dariya Alhaji kwangila yayi yana kallon sa k'asa zuwa sama yace"ban yi mamaki ba,ai indai kaine zaka aikata abunda yafi haka,domin iyayenka ma basu iya dakai ba balle.........cikin wata irin anger yace"stop telling nonsense about my parent,if......"
Shima Alhajin cikin fushi yace"if me ehy,kai har mutunne,nace kai mutunne har da zaka daga kazamin hanunka ka mari y'ata,idan iyayenka da kayiwa sun kyaleka to kuwa banga ubanda ya isa ya hanani kulleka ba wlh,muddin ba hkr kabayar ba."
Feea dake bayansa idonta yaraina fata don ganin yadda fuskar Alfah tayi babu rahma ko kadan,kiris yake jira yajuye tirar dake cinsa.
"Abba kabari wlh nidai dayayi wa na yafe,na hakura kazo mutai."
Zare mata ido yayi yace wa DPO "ku kullesa har sai nina bada damar fiddoshi"aguje malik ya iso wajen yana tare Alfah agigice yace"baza su sake kullesan ba wlh,sannan kushiga taitayinku zaku yi dana sani akan hakan."
Alhaji kwangila shima cikin bala,i yace"ubansa kadai zaizo nan na hakura kuma bazai tab'a zuwaba domin kuwa wannan dan iskan yaron ya riga yafita daga cikin zuriar su,kunsan kuwa abunda yayi kunsan irin bala,in dayayi har iyayensa suka korai to bari kuji wannan dakuke gani,matar.............jikake tas tatas Alfah ne tsaye gaban Alhaji kwangila ya wankesa da kyawawan maruka har uku.
idonsa yayi wani irin fitinennen jaa,dai-dai sadda wani babban mutun yashigo station din wada tacika da mutane,cikin shakewar murya da ta dishe saboda tsananin bacin rai "wlh kasake furta magana marar dadi akaina saina kasheka,saina fiddo yan hanjinka don ubanka katon banza katon wofi,b'arawon gwamnati baka iya komi ba sai yad'a karya da sharri.........kai *Abdoul-nasser* kul akul nace in ka sake magana saina sasab'a maka awajen nan."
Wannan babban mutumen daya shigo yanzu yake fad'ar haka.
Ajiye hannunsa yayi da yake nunnuna Alhaji kwangila dashi kamar zai kaimashi naushi,huci yake fiddawa yanajin kamar yadunga dukan bango kozai huce haushinsa......yace"Daddykabarni na koya mai hankali,kabarni na keta mashi rashin mutunci.ni....ni..zai....wulak'anta.......sai wasu zafafan hawaye suka shiga zarya kan kuncinsa.
Malik kanshi hawayen yake na tausayin amininsa kuma dan uwansa.
Mutumen yace"nadai ce karka sake magana idan ba haka ba zaka ga b'acin raina.
tunda ya shigo duk aka k'ame ana sara mai,saboda shine comissioner of police. kallon su yake shima fuskarsa babu walwala ya kalli Alhaji kwangila yace" kagani ko,u see i tall u last time ka guji tun karar shi kar watarana ya baka kunya,Abdoul ba kunya ce ta isheshiba tun wancen karon balle yanzu da yasake firgicewa baijin kunyar yaga maka rigar mutunci,gashi kuma hakan akai bacin malik yaje ya kirani da banson iyakar abunda zai maka ba wlh awajen nan."
Zufa yake share wa yana jinjina kai duk ya gigice,feea na gefe na kuka ganin yadda aka wanke ubanta da mafi,wanda yafi nata. fiyah kuwa kamar kazar da aka tsamota daga cikin ruwan zafi,duk ta firgice.
Cikin taushin murya Alhaji kwangila yace ma mutumen daya ke magana "nagane hakan Alh maude,zan kiyaye."
Alh ya kalli Alfah dake huci kamar tukunyar da aka gama sanwa da ita yace mashi.
"Abdoul."
Kallonsa yayi ido jawur batare da yace komi ba,yace"wuce kutai gida zanzo in sameku,malik idan yayi wani misbehave tell me."
Jinjina kai malik yayi yana cewa"thank u Daddy."
Jinjina kai yayi kurin yana cewa Alhaji kwangila "kana iya koma wa ga aikin ka,amman ka kiyaye don wataran abunda yafi haka zai maka,kekuma kiyi hkr kiyiwa Abdoul uziri ba halinsa bane."
Feea dake hawaye tace"wlh ni daman nace mashi nayi hkr shine yace sai ya kullesa."
Girgiza kai Alh maude yayi yace "uhm shikenan kawai kuna iya tafiya zanje namasa nasiha anjima."
Kamar kububuwa Haka Alfah yafito daga station d'in,malik binsan yake cikin sauri don yasan wannan fushin sai yayi kwana uku yana yinsa,inbai samu wanda yajuye haushin sa akai ba.
Tuni fiyah ta yanki hanyarta,don tace ma feea bazata bisu ba akwai inda zata bata d burin daya wuce tasan waye wannan guy d'in,ita sai take ganin kamar yana mata kama da yaran gidan *ALH MU'AZZAM CANJI* amman zuciyarta ta kasa yardar mata da haka,saboda in d'an gidanne mezai fiddoshi daga gidan yazo yana irin wannan rayuwar,girgiza kai tayi tanajin matukar tsananin tausayinsa na cika zuciyarta.
Hango malik tayi ya tare masu taxi gudu-gudu sauri-sauri haka take had'awa har ta samu ta tari itama taxi d'in tace mai yabisu baya,binsu yake har k'ofar gidansu tace yayi parking daga nesa,
Azafafe ya bude kofar motar yafito, sai soka hannunsa yake cikin kansa yana ya mutsa kyakkyawar sumarsa kamar ta larabawa,isa yayi bakin get din gidan nasu yana jiran malik dazai sallami mai taxi,dora hannunsa yayi ga bango sannan ya aza kanshi sama,daka kallai kasan yana cikin wani irin hali.
Hawaye taji sun sulalo mata bata ma sani ba.
malik ya iso inda yake yana bude masu karamar kofar shiga,yana mashi magana amman bazata iya juyo abunda yake cemai ba.saida taga shigarsu sannan tace ma mai taxin ya kaita maitama estate.
Don lectures din da zata koma tayi anriga angama,kuma daman ita kadai ta rage mata.
Har taje gida tana hawaye,ganin sun kusa isa yasa ta goge kwallarta tana daidaita natsuwarta,sallamarsa tayi ta wuto zata shiga gidan, ganin buta tayi bakin shagonsu ta dauka ta wanke fuskarta,yadda baza,ai mata tambayar kukan me tayi ba.
"Sofiyya yau ba magana."
Maitsaron shagonne yayi mata maganar,watau dalha cousin dinsu ne ta wajen mahaifiyarsu,sadda aka gama had'a shagon ta je har rimi ta daukoshi don daman zaman banza yake acan.
Rimi garine cikin katsina
Cikin rashi kuzari ta juyo tana yak'e tace"ayya d'alha wlh nagaji ina sauri inshiga gida,sannu da aiki ya kasuwar."
Murmushi yayi yace"da godiya,maza hanzarta kar acinye babu ke."
Murmushi mai kyau tayi ta shige tabarsa.
Sallama tayi yesmin dake kwashe shanya ta ansa mata.
"Sannu Adda kin shawo rana."
Jinjina kai tayi ba ta bata ansa ba,bin bayanta tayi da kallo cike da nazarinta,da alama Adda na cikin damuwa.
Mamace tafito daga cikin daki tace"kamar sallamar fiyah naji ko."
Yesmin dake linke zane tace cikin rashin jin dadin ganin yayar tata haka "itace mama,amman kamar bata da lfiya tashige d'aki."
"Subhanallahi,bari inje inji."
D'akin nasu ta shiga tana kiranta,bata cikin dakin amman jiyo karar ruwa cikin bayinsu yasa tajuya,
tabarta ta fito.
Haka Allah ya yi sofiyya da daukar damuwar wani ta zama tata,mace ce mai tsananin tausayi abu kadan zai karya mata zuciya,duk da halayenta sunda yawa amman abu mafi bayyana tare da ita shine,san yinta kafin kaga zafin ta zaka jima sannan akwai zurfin ciki sosai,tana da shanye damuwa abu zai jima yana damunta bata bayyana shi ba.
Wankan ta fito tana shafa amman yanayin fuskarsa take hangowa,da zafafan kalaman da abban feea yake gaya mai,runtse ido tayi hango yadda idonsa yayi jajawur gwananin ban tsoro........haka ta gama murza man ta saka kaya marasa nauyi tayi sallar azahar da la,asar sannan ta fito tsakar gidan.
Mama da yesmin nata hira tazo ta zauna,ta dora kanta bisa cinyar maman tana shagwabe fuska.
"Mama yunwa nakeji."
Shafa kanta take tace"yesmin dauko wa Addarki d'anwakenta yau mutumen ki akai zakici ko."
Daga kai tayi tana sake narkewa daman fiyah badai shagwaba ba,ajiye mata yesmin tayi tana cewa"Adda d'azun ina magana baki tanka niba."
Murmushi tayi mata mai sanyi tace"sorry my little,ban cikin natsuwa ne kiyi hkr kinjiko."
Tana murmushi tace "bakomi Adda nayafe maki,kinje gidan Antyn."
D'an waken take ci cikin rashin kuzari,har yanxu amon muryarsa takeji sadda yake mayar wa da Abban feea magama cikin,kunci da bayyana bakin cikin da yake ciki.kamar bazata tan ka ba tace"banje ba yesmin,ban samu time ba kilan sai gobe."
Ko kwatar dan waken bata ciba ta ajiye tace "na k'oshi mamana."
Cikin kulawa tace"haba yar sofyna mekikaci anan kefa kikace yunwa kikeji,anya kuwa bakina b'oye man wani abuba."
Mom muhseen.
[9/17, 3:35 PM] Fauziya Madaki: 💞💞💞💞💞💞💞
*ABDOUL-NASSER*
*(ALFAH)*
WRITING BY.
MRS BB
MOM MUHSEEN.
WATTPAD NAME
HUMAIRA7531.
*DEDUCATED TO ZAUREN MRS BB AND ALFAH FANS*
🅿️.......5
Tunda take ba ta tab'a shiga mota irin tasu Abban feea ba motar kamar ba tafiya take ba ga wani irin sanyi mai dadin bala,i mai tsananin shiga jiki.
Kan kace me har sun isa station din mamaki ya cika fiyah idan da akan taxi ne sai sunyi tafiyar one hour basu je ba saboda dan banza nisan dake akwai.
Kamar karta fito taji amman dolenta ta fito dandanan kuma taji gabanta yayi wata irin fad'uwa,"nashiga ukuna fiyah, idan mama ko baba yaji labarin zuwa na police station ya zanyi wlh wannan karon baba dukana zai.saida Rafeea ta jawota sannan suka fara dosar cikin station din,gabanta yana faduwa dan danan tausayin wannan bawan Allah ya kamata,tana adduar Allah yasa Aban feea yayi hkr asakesa.
Malik suka fara cin karo dashi yabuga uban tagumi idonsa duk yayi ja saboda yasha kuka.
ba karamar kauna ce tsakaninsa da Alfah ba,duk abunda ya samu guda to dayan yana shiga tashin hankali,wanda zaka ce shine abun ya faru dashi,haka inhar na farin cikine tofa bazaka gane wanda abun yasama ba,ko yanzu babu irin roko da magiyar da bai masuba,akan su sakeshi zaibasu ko nawa sukeso.
Amman sai DPO din yace wanda yasasu aikin yafi karfin su anshi cin hanci da dai wanine bashiba,dasai su ansa su sakeshi."
Alfah dake kulle cikin cell yace"malik idan har kasake magana wlh kaji narantse zanyi abunda bakaso,donme zaka ringa masu kuka iyayenka ne su don ubura ubansu wlh karka sake kask'antar da kanka kana masu magiya,idan sunga dama su barni nan har mahdi ya bayyana."
Wannan maganar ta janyo tashin hankali,don kuwa ran DPO yakai mak'ura wajen b'aci yace sushiga su mashi dukan mutuwa.
Malik yace"yallabai,karka yi haka wlh zaiyyi b'anna fah karsu tab'ashi za,a samu matsala."
Amman bai sauraresa ba ya tura wasu constable guda biyu suyiwa Alfah mugun duka,yana jinsu baice komi ba ko motsawa baiyi ba zuciyarsa takai mak'ura rabon ma dayaji irin wannan temper d'in shikanshi bai saniba.............jiyai kurun an kai mashi duka ga baya da wata k'atuwar k'ota, cikin tsananin zuciya ya d'ago ya kalli wanda ya buge sa,ganin zai sake kawo mashi bugun.baisan ma sadda ya kai mashi duka ga fuska ba,dan danan hakorinsa guda yafita. dukanshi yake kamar Allah ya aikoshi saida yaga baya motsi sosai ya juya kan gudan wanda yafara jin fitsari don ganin irin dukan da akaiwa dan uwansa.ko kadan Alfahbai ragar masuba k'wanjinsa ya saki ya dunga naushinsu iyakar karfinsa.
banda kiran sir babu abunda suke,sun kasa kwatar kansu saida Alfah yayi masu dukan da suka kasa tashi,ya bud'e kofar ya watsosu waje.....daidai shigowar su Fiyah da feea da Abban su kallon su yake yana mamaki,baki bude yake kallonsu kafin yace"mezan gani haka meye haka"
Duk sunyi tsuru tsuru suna kallon kallo,koshi DPO din ya kasa cewa komi saida ya daka masu tsawa sannan yace"yallabai wlh wannan guy din dan dabane,zaginmu yayi nasa adakeshi shine yayi masu haka."
Kallon Alfah Alhaji kwangila yake cikin tsananin mamaki,takowa yake yazo har gabansa yana kallonsa ya dora hannunsa kan kafadar Alfah.
Cikin fusata Alfah ya ture hannun daga jikinsa yana ma Alhaji kwagila wani irin k'ask'antaccen kallo.ya jefar da hannun na Alhaji kwangila cikin wata irin murya yace masa tare da nuna sa da hannu
"Kar ka sake hannunka k'azami ya sake tab'ani."
Dariya Alhaji kwangila yayi yana kallon sa k'asa zuwa sama yace"ban yi mamaki ba,ai indai kaine zaka aikata abunda yafi haka,domin iyayenka ma basu iya dakai ba balle.........cikin wata irin anger yace"stop telling nonsense about my parent,if......"
Shima Alhajin cikin fushi yace"if me ehy,kai har mutunne,nace kai mutunne har da zaka daga kazamin hanunka ka mari y'ata,idan iyayenka da kayiwa sun kyaleka to kuwa banga ubanda ya isa ya hanani kulleka ba wlh,muddin ba hkr kabayar ba."
Feea dake bayansa idonta yaraina fata don ganin yadda fuskar Alfah tayi babu rahma ko kadan,kiris yake jira yajuye tirar dake cinsa.
"Abba kabari wlh nidai dayayi wa na yafe,na hakura kazo mutai."
Zare mata ido yayi yace wa DPO "ku kullesa har sai nina bada damar fiddoshi"aguje malik ya iso wajen yana tare Alfah agigice yace"baza su sake kullesan ba wlh,sannan kushiga taitayinku zaku yi dana sani akan hakan."
Alhaji kwangila shima cikin bala,i yace"ubansa kadai zaizo nan na hakura kuma bazai tab'a zuwaba domin kuwa wannan dan iskan yaron ya riga yafita daga cikin zuriar su,kunsan kuwa abunda yayi kunsan irin bala,in dayayi har iyayensa suka korai to bari kuji wannan dakuke gani,matar.............jikake tas tatas Alfah ne tsaye gaban Alhaji kwangila ya wankesa da kyawawan maruka har uku.
idonsa yayi wani irin fitinennen jaa,dai-dai sadda wani babban mutun yashigo station din wada tacika da mutane,cikin shakewar murya da ta dishe saboda tsananin bacin rai "wlh kasake furta magana marar dadi akaina saina kasheka,saina fiddo yan hanjinka don ubanka katon banza katon wofi,b'arawon gwamnati baka iya komi ba sai yad'a karya da sharri.........kai *Abdoul-nasser* kul akul nace in ka sake magana saina sasab'a maka awajen nan."
Wannan babban mutumen daya shigo yanzu yake fad'ar haka.
Ajiye hannunsa yayi da yake nunnuna Alhaji kwangila dashi kamar zai kaimashi naushi,huci yake fiddawa yanajin kamar yadunga dukan bango kozai huce haushinsa......yace"Daddykabarni na koya mai hankali,kabarni na keta mashi rashin mutunci.ni....ni..zai....wulak'anta.......sai wasu zafafan hawaye suka shiga zarya kan kuncinsa.
Malik kanshi hawayen yake na tausayin amininsa kuma dan uwansa.
Mutumen yace"nadai ce karka sake magana idan ba haka ba zaka ga b'acin raina.
tunda ya shigo duk aka k'ame ana sara mai,saboda shine comissioner of police. kallon su yake shima fuskarsa babu walwala ya kalli Alhaji kwangila yace" kagani ko,u see i tall u last time ka guji tun karar shi kar watarana ya baka kunya,Abdoul ba kunya ce ta isheshiba tun wancen karon balle yanzu da yasake firgicewa baijin kunyar yaga maka rigar mutunci,gashi kuma hakan akai bacin malik yaje ya kirani da banson iyakar abunda zai maka ba wlh awajen nan."
Zufa yake share wa yana jinjina kai duk ya gigice,feea na gefe na kuka ganin yadda aka wanke ubanta da mafi,wanda yafi nata. fiyah kuwa kamar kazar da aka tsamota daga cikin ruwan zafi,duk ta firgice.
Cikin taushin murya Alhaji kwangila yace ma mutumen daya ke magana "nagane hakan Alh maude,zan kiyaye."
Alh ya kalli Alfah dake huci kamar tukunyar da aka gama sanwa da ita yace mashi.
"Abdoul."
Kallonsa yayi ido jawur batare da yace komi ba,yace"wuce kutai gida zanzo in sameku,malik idan yayi wani misbehave tell me."
Jinjina kai malik yayi yana cewa"thank u Daddy."
Jinjina kai yayi kurin yana cewa Alhaji kwangila "kana iya koma wa ga aikin ka,amman ka kiyaye don wataran abunda yafi haka zai maka,kekuma kiyi hkr kiyiwa Abdoul uziri ba halinsa bane."
Feea dake hawaye tace"wlh ni daman nace mashi nayi hkr shine yace sai ya kullesa."
Girgiza kai Alh maude yayi yace "uhm shikenan kawai kuna iya tafiya zanje namasa nasiha anjima."
Kamar kububuwa Haka Alfah yafito daga station d'in,malik binsan yake cikin sauri don yasan wannan fushin sai yayi kwana uku yana yinsa,inbai samu wanda yajuye haushin sa akai ba.
Tuni fiyah ta yanki hanyarta,don tace ma feea bazata bisu ba akwai inda zata bata d burin daya wuce tasan waye wannan guy d'in,ita sai take ganin kamar yana mata kama da yaran gidan *ALH MU'AZZAM CANJI* amman zuciyarta ta kasa yardar mata da haka,saboda in d'an gidanne mezai fiddoshi daga gidan yazo yana irin wannan rayuwar,girgiza kai tayi tanajin matukar tsananin tausayinsa na cika zuciyarta.
Hango malik tayi ya tare masu taxi gudu-gudu sauri-sauri haka take had'awa har ta samu ta tari itama taxi d'in tace mai yabisu baya,binsu yake har k'ofar gidansu tace yayi parking daga nesa,
Azafafe ya bude kofar motar yafito, sai soka hannunsa yake cikin kansa yana ya mutsa kyakkyawar sumarsa kamar ta larabawa,isa yayi bakin get din gidan nasu yana jiran malik dazai sallami mai taxi,dora hannunsa yayi ga bango sannan ya aza kanshi sama,daka kallai kasan yana cikin wani irin hali.
Hawaye taji sun sulalo mata bata ma sani ba.
malik ya iso inda yake yana bude masu karamar kofar shiga,yana mashi magana amman bazata iya juyo abunda yake cemai ba.saida taga shigarsu sannan tace ma mai taxin ya kaita maitama estate.
Don lectures din da zata koma tayi anriga angama,kuma daman ita kadai ta rage mata.
Har taje gida tana hawaye,ganin sun kusa isa yasa ta goge kwallarta tana daidaita natsuwarta,sallamarsa tayi ta wuto zata shiga gidan, ganin buta tayi bakin shagonsu ta dauka ta wanke fuskarta,yadda baza,ai mata tambayar kukan me tayi ba.
"Sofiyya yau ba magana."
Maitsaron shagonne yayi mata maganar,watau dalha cousin dinsu ne ta wajen mahaifiyarsu,sadda aka gama had'a shagon ta je har rimi ta daukoshi don daman zaman banza yake acan.
Rimi garine cikin katsina
Cikin rashi kuzari ta juyo tana yak'e tace"ayya d'alha wlh nagaji ina sauri inshiga gida,sannu da aiki ya kasuwar."
Murmushi yayi yace"da godiya,maza hanzarta kar acinye babu ke."
Murmushi mai kyau tayi ta shige tabarsa.
Sallama tayi yesmin dake kwashe shanya ta ansa mata.
"Sannu Adda kin shawo rana."
Jinjina kai tayi ba ta bata ansa ba,bin bayanta tayi da kallo cike da nazarinta,da alama Adda na cikin damuwa.
Mamace tafito daga cikin daki tace"kamar sallamar fiyah naji ko."
Yesmin dake linke zane tace cikin rashin jin dadin ganin yayar tata haka "itace mama,amman kamar bata da lfiya tashige d'aki."
"Subhanallahi,bari inje inji."
D'akin nasu ta shiga tana kiranta,bata cikin dakin amman jiyo karar ruwa cikin bayinsu yasa tajuya,
tabarta ta fito.
Haka Allah ya yi sofiyya da daukar damuwar wani ta zama tata,mace ce mai tsananin tausayi abu kadan zai karya mata zuciya,duk da halayenta sunda yawa amman abu mafi bayyana tare da ita shine,san yinta kafin kaga zafin ta zaka jima sannan akwai zurfin ciki sosai,tana da shanye damuwa abu zai jima yana damunta bata bayyana shi ba.
Wankan ta fito tana shafa amman yanayin fuskarsa take hangowa,da zafafan kalaman da abban feea yake gaya mai,runtse ido tayi hango yadda idonsa yayi jajawur gwananin ban tsoro........haka ta gama murza man ta saka kaya marasa nauyi tayi sallar azahar da la,asar sannan ta fito tsakar gidan.
Mama da yesmin nata hira tazo ta zauna,ta dora kanta bisa cinyar maman tana shagwabe fuska.
"Mama yunwa nakeji."
Shafa kanta take tace"yesmin dauko wa Addarki d'anwakenta yau mutumen ki akai zakici ko."
Daga kai tayi tana sake narkewa daman fiyah badai shagwaba ba,ajiye mata yesmin tayi tana cewa"Adda d'azun ina magana baki tanka niba."
Murmushi tayi mata mai sanyi tace"sorry my little,ban cikin natsuwa ne kiyi hkr kinjiko."
Tana murmushi tace "bakomi Adda nayafe maki,kinje gidan Antyn."
D'an waken take ci cikin rashin kuzari,har yanxu amon muryarsa takeji sadda yake mayar wa da Abban feea magama cikin,kunci da bayyana bakin cikin da yake ciki.kamar bazata tan ka ba tace"banje ba yesmin,ban samu time ba kilan sai gobe."
Ko kwatar dan waken bata ciba ta ajiye tace "na k'oshi mamana."
Cikin kulawa tace"haba yar sofyna mekikaci anan kefa kikace yunwa kikeji,anya kuwa bakina b'oye man wani abuba."